< Numbers 27 >
1 And they drew near [the] daughters of Zelophehad [the] son of Hepher [the] son of Gilead [the] son of Makir [the] son of Manasseh of [the] clans of Manasseh [the] son of Joseph and these [were] [the] names of daughters his Mahlah Noah and Hoglah and Milcah and Tirzah.
’Ya’yan nan mata na Zelofehad, ɗan Hefer, ɗan Gileyad, ɗan Makir, ɗan Manasse, suna cikin kabilan Manasse ɗan Yusuf, suka tafi ƙofar shiga Tentin Sujada. Sunayensu kuwa su ne Mala, Nowa, Hogla, Milka da kuma Tirza.
2 And they took their stand before Moses and before Eleazar the priest and before the leaders and all the congregation [the] entrance of [the] tent of meeting saying.
Da suka tafi ƙofar shiga Tentin Sujada, sai suka tsaya a gaban Musa, Eleyazar firist, shugabannin da sauran taro, suka ce,
3 Father our he died in the wilderness and he not he was in among the company which gathered on Yahweh in [the] company of Korah for in own sin his he died and sons not they belonged to him.
“Mahaifinmu ya mutu a hamada. Ba ya cikin mabiyan Kora waɗanda suka taru suka tayar wa Ubangiji, amma ya mutu ne saboda zunubinsa, bai kuma bar’ya’ya maza ba.
4 Why? will it be withdrawn [the] name of father our from among clan his for not [belonged] to him a son give! to us a possession in among [the] brothers of father our.
Me ya sa sunan mahaifinmu zai ɓace a kabilarsa don kawai ba shi da ɗa? Ka ba mu gādo cikin’yan’uwan mahaifinmu.”
5 And he brought near Moses case their before Yahweh.
Saboda haka Musa ya kawo maganarsu a gaban Ubangiji.
6 And he said Yahweh to Moses saying.
Ubangiji kuwa ya ce wa masa,
7 Right [the] daughters of Zelophehad [are] speaking certainly you will give to them possession of an inheritance in among [the] brothers of father their and you will make pass over [the] inheritance of father their to them.
“Abin da’ya’yan nan mata na Zelofehad suke faɗi gaskiya ne. Dole ka ba su mallaka a matsayin gādo cikin’yan’uwan mahaifinsu, ka kuma mayar musu da gādon mahaifinsu.
8 And to [the] people of Israel you will speak saying a man if he will die and a son not [belongs] to him and you will make pass over inheritance his to daughter his.
“Ka faɗa wa Isra’ilawa cewa, ‘In wani ya mutu ba shi da ɗa, a ba da gādonsa ga’yarsa.
9 And if not [belongs] to him a daughter and you will give inheritance his to brothers his.
In ba shi da diya, sai a ba wa’yan’uwansa gādonsa.
10 And if not [belong] to him brothers and you will give inheritance his to [the] brothers of father his.
In ba shi da’yan’uwa, a ba da gādonsa ga’yan’uwan mahaifinsa.
11 And if not brothers [belong] to father his and you will give inheritance his to relative his near to him from own clan his and he will take possession of it and it will become for [the] people of Israel a statute of judgment just as he has commanded Yahweh Moses.
In mahaifinsa ba shi da’yan’uwa, a ba da gādonsa ga danginsa na kusa, a kabilarsa don yă mallaka. Wannan ya zama ƙa’ida wa Isra’ilawa, yadda Ubangiji ya umarci Musa.’”
12 And he said Yahweh to Moses go up to [the] mountain of the Abarim this and see the land which I have given to [the] people of Israel.
Sa’an nan Ubangiji ya ce wa Musa, “Hau bisa wannan dutse a Abarim. Ka ga ƙasar da na ba wa Isra’ilawa.
13 And you will see it and you will be gathered to people your also you just as he was gathered Aaron brother your.
Bayan ka gani, kai ma za ka bi ƙafafun mutanenka, kamar yadda ɗan’uwanka Haruna ya yi,
14 Since you rebelled against mouth my in [the] wilderness of Zin in [the] strife of the congregation to treat as holy me at the waters to eyes their they [were] [the] waters of Meribath Kadesh [the] wilderness of Zin.
gama sa’ad da jama’a suka yi tayarwa saboda rashin ruwa a Hamadan Zin, ku biyu, ba ku kiyaye umarnina don ku ɗaukaka ni matsayin mai tsarki, a gabansu ba.” (Waɗannan su ne ruwaye na Meriba da Kadesh, a Hamadan Zin.)
15 And he spoke Moses to Yahweh saying.
Musa ya ce wa Ubangiji,
16 Let him appoint Yahweh [the] God of the spirits of all flesh a man over the congregation.
“Bari Ubangiji, Allah na ruhohin’yan adam, yă naɗa wani a kan wannan jama’a
17 Who he will go out before them and who he will come before them and who he will lead out them and who he will bring them and not it will be [the] congregation of Yahweh like sheep which not [belongs] to them a shepherd.
yă shiga, yă kuma fita a gabansu, wanda zai bishe su zuwa waje, yă kuma dawo da su ciki, don kada mutanen Ubangiji su zama kamar tumakin da ba su da makiyayi.”
18 And he said Yahweh to Moses take for yourself Joshua [the] son of Nun a man whom a spirit [is] in him and you will lay hand your on him.
Sai Ubangiji ya ce wa Musa, “Ka ɗauki Yoshuwa ɗan Nun, mutumin da ruhun shugabanci yake a cikinsa, ka ɗibiya masa hannunka.
19 And you will make stand him before Eleazar the priest and before all the congregation and you will commission him to eyes their.
Ka sa yă tsaya a gaban Eleyazar firist, da gaban dukan jama’a, sa’an nan ka keɓe shi a gabansu.
20 And you will put some of majesty your on him so that they may hear all [the] congregation of [the] people of Israel.
Ka danƙa masa ikonka don dukan jama’a Isra’ilawa su yi masa biyayya.
21 And before Eleazar the priest he will stand and he will enquire for him by [the] judgment of the Urim before Yahweh on mouth his they will go out and on mouth his they will come he and all [the] people of Israel with him and all the congregation.
Zai tsaya a gaban Eleyazar firist, wanda zai nemi masa shawara ta wurin Urim a gaban Ubangiji. Da umarninsa, da shi da dukan jama’ar Isra’ilawa za su fita, da umarninsa kuma za su shiga.”
22 And he did Moses just as he had commanded Yahweh him and he took Joshua and he made stand him before Eleazar the priest and before all the congregation.
Musa ya yi yadda Ubangiji ya umarce shi. Ya ɗauki Yoshuwa, ya sa ya tsaya a gaban Eleyazar firist, da kuma gaban dukan jama’a.
23 And he laid hands his on him and he commissioned him just as he had spoken Yahweh by [the] hand of Moses.
Sai ya ɗibiya masa hannuwansa, ya keɓe shi, yadda Ubangiji ya umarta ta wurin Musa.