< 1 Chronicles 3 >

1 Now these were the sons of David, which were born unto him in Hebron: the firstborn, Amnon, of Ahinoam the Jezreelitess; the second, Daniel, of Abigail the Carmelitess;
Waɗannan su ne’ya’yan Dawuda maza da aka haifa masa a Hebron. Ɗan farinsa shi ne Amnon ɗan Ahinowam mutuniyar Yezireyel; na biyun, Daniyel ɗan Abigiyel mutuniyar Karmel;
2 the third, Absalom the son of Maacah the daughter of Talmai king of Geshur; the fourth, Adonijah the son of Haggith;
na ukun, Absalom ɗan Ma’aka’yar Talmai sarkin Geshur; na huɗun, Adoniya ɗan Haggit;
3 the fifth, Shephatiah of Abital; the sixth, Ithream by Eglah his wife.
na biyar, Shefatiya ɗan Abital; da kuma na shida, Itireyam ta wurin matarsa Egla.
4 six were born unto him in Hebron; and there he reigned seven years and six months: and in Jerusalem he reigned thirty and three years.
Waɗannan su ne aka haifa wa Dawuda a Hebron, inda ya yi mulki shekaru bakwai da wata shida. Dawuda ya yi mulki a Urushalima shekaru talatin da uku,
5 and these were born unto him in Jerusalem: Shimea, and Shobab, and Nathan, and Solomon, four, of Bath-shua the daughter of Ammiel:
kuma waɗannan su ne yaran da aka haifa masa a can. Shimeya, Shobab, Natan da Solomon. Waɗannan huɗu ne Bat-shuwa’yar Ammiyel ta haifa.
6 and Ibhar, and Elishama, and Eliphelet;
Akwai kuma Ibhar, Elishama, Elifelet,
7 and Nogah, and Nepheg, and Japhia;
Noga, Nefeg, Yafiya,
8 and Elishama, and Eliada, and Eliphelet, nine.
Elishama, Eliyada da Elifelet, su tara ne duka.
9 All these were the sons of David; beside the sons of the concubines; and Tamar was their sister.
Dukan waɗannan’ya’yan Dawuda ne maza, ban da’ya’yansa maza ta wurin ƙwarƙwaransa. Tamar ita ce’yar’uwarsu.
10 And Solomon’s son was Rehoboam, Abijah his son, Asa his son, Jehoshaphat his son;
Zuriyar Solomon su ne Rehobowam, da Abiya, da Asa, da Yehoshafat,
11 Joram his son, Ahaziah his son, Joash his son;
da Yoram, da Ahaziya, da Yowash,
12 Amaziah his son, Azariah his son, Jotham his son;
da Amaziya, da Azariya, da Yotam,
13 Ahaz his son, Hezekiah his son, Manasseh his son;
da Ahaz, da Hezekiya da Manasse,
14 Amon his son, Josiah his son.
da Amon, da Yosiya.
15 And the sons of Josiah; the firstborn Johanan, the second Jehoiakim, the third Zedekiah, the fourth Shallum.
’Ya’yan Yosiya maza su ne, Yohanan ɗan fari, Yehohiyakim ɗa na biyu, Zedekiya ɗa na uku Shallum ɗa na huɗu.
16 And the sons of Jehoiakim: Jeconiah his son, Zedekiah his son.
Magādan Yehohiyakim su ne, Yekoniya ɗansa, da Zedekiya.
17 And the sons of Jeconiah, the captive; Shealtiel his son,
Zuriyar Yekoniya kamamme su ne, Sheyaltiyel,
18 and Malchiram, and Pedaiah, and Shenazzar, Jekamiah, Hoshama, and Nedabiah.
Malkiram, Fedahiya, Shenazzar, Yekamiya, Hoshama da Nedabiya.
19 And the sons of Pedaiah; Zerubbabel, and Shimei: and the sons of Zerubbabel; Meshullam, and Hananiah; and Shelomith was their sister:
’Ya’yan Fedahiya su ne, Zerubbabel da Shimeyi.’Ya’yan Zerubbabel maza su ne, Meshullam da Hananiya. Shelomit ce’yar’uwarsu.
20 and Hashubah, and Ohel, and Berechiah, and Hasadiah, Jushabhesed, five.
Akwai kuma waɗansu biyar, Hashuba, Ohel, Berekiya, Hasadiya da Yushab-Hesed.
21 And the sons of Hananiah; Pelatiah, and Jeshaiah: the sons of Rephaiah, the sons of Arnan, the sons of Obadiah, the sons of Shecaniah.
Zuriyar Hananiya su ne, Felatiya da Yeshahiya, Refahiya, Arnan, Obadiya da Shekaniya.
22 And the sons of Shecaniah; Shemaiah: and the sons of Shemaiah; Hattush, and Igal, and Bariah, and Neariah, and Shaphat, six.
Zuriyar Shekaniya su ne, Shemahiya da’ya’yansa maza. Hattush, Igal, Bariya, Neyariya da Shafat, su shida ne duka.
23 And the sons of Neariah; Elioenai, and Hizkiah, and Azrikam, three.
’Ya’yan Neyariya maza su ne, Eliyohenai, Hezekiya da Azrikam, su uku ne duka.
24 And the sons of Elioenai; Hodaviah, and Eliashib, and Pelaiah, and Akkub, and Johanan, and Delaiah, and Anani, seven.
’Ya’yan Eliyohenai su ne, Hodawiya, Eliyashib, Felahiya, Akkub, Yohanan, Delahiya da Anani, su bakwai ne duka.

< 1 Chronicles 3 >