< Nehemiah 7 >

1 Now it happened, when the wall was built, and I had set up the doors, and the gatekeepers and the singers and the Levites were appointed,
Bayan an sāke gina katangar na kuma sa ƙofofi a wurarensu, sai aka naɗa masu tsaro, da mawaƙa, da Lawiyawa.
2 that I put my brother Hanani, and Hananiah the commander of the fortress, in charge of Jerusalem; for he was a faithful man, and feared God above many.
Na sa ɗan’uwana Hanani tare da Hananiya shugaban fada aikin riƙon Urushalima, domin shi Hananiya mutum mai mutunci ne, mai tsoron Allah fiye da yawancin mutane.
3 I said to them, "Do not let the gates of Jerusalem be opened until the sun is hot; and while they stand guard, let them shut the doors, and you bar them: and appoint watches of the inhabitants of Jerusalem, everyone in his watch, with everyone near his house."
Na ce musu, “Kada a buɗe ƙofofin Urushalima da sassafe sai rana ta fito sosai. Yayinda matsaran ƙofofi suna aiki, a kulle ƙofofin a sa musu sakata kafin matsaran su tashi, wajen fāɗuwar rana. Ku kuma naɗa mazaunan Urushalima a matsayin masu tsaro, waɗansunsu a wuraren aiki, waɗansun kuma kusa da gidajensu.”
4 Now the city was wide and large; but the people were few in it, and the houses were not built.
Birnin Urushalima kuwa tana da fāɗi da girma, amma mutanen da suke zama a cikinta kaɗan ne, ba a kuma gina gidaje da yawa ba tukuna.
5 My God put into my heart to gather together the nobles, and the rulers, and the people, that they might be reckoned by genealogy. I found the book of the genealogy of those who came up at the first, and I found written in it:
Sai Allahna ya sa a zuciyata in tara manyan gari, shugabanni da talakawa don a rubuta su bisa ga iyalansu. Na sami littafin asali na waɗanda suka fara dawowa. Ga abin da na tarar an rubuta a ciki.
6 These are the people of the province, who went up out of the captivity of those who had been carried away, whom Nebuchadnezzar the king of Babylon had carried away, and who returned to Jerusalem and to Judah, everyone to his city;
Waɗannan su ne mutanen yankin da suka dawo daga zaman bautar da Nebukadnezzar sarkin Babilon ya kame (sun dawo Urushalima da Yahuda, kowanne zuwa garinsa.
7 who came with Zerubbabel, Jeshua, Nehemiah, Seraiah, Reelaiah, Nahamani, Mordecai, Bilshan, Mispar, Bigvai, Rehum, Baanah. The number of the men of the people of Israel:
Sun dawo tare da Zerubbabel, da Yeshuwa, da Nehemiya, da Azariya, da Ra’amiya, da Nahamani, da Mordekai, da Bilshan, da Misfar, da Bigwai, da Nehum da kuma Ba’ana). Ga jerin mutanen Isra’ila.
8 The descendants of Parosh, two thousand one hundred seventy-two.
Zuriyar Farosh mutum 2,172
9 The descendants of Shephatiah, three hundred seventy-two.
ta Shefatiya 372
10 The descendants of Arah, six hundred fifty-two.
ta Ara 652
11 The descendants of Pahath-Moab, of the descendants of Jeshua and Joab, two thousand eight hundred eighteen.
ta Fahat-Mowab (ta wurin Yeshuwa da Yowab) 2,818
12 The descendants of Elam, one thousand two hundred fifty-four.
ta Elam 1,254
13 The descendants of Zattu, eight hundred forty-five.
ta Zattu 845
14 The descendants of Zaccai, seven hundred sixty.
ta Zakkai 760
15 The descendants of Bani, six hundred forty-eight.
ta Binnuyi 648
16 The descendants of Bebai, six hundred twenty-eight.
ta Bebai 628
17 The descendants of Azgad, two thousand three hundred twenty-two.
ta Azgad 2,322
18 The descendants of Adonikam, six hundred sixty-seven.
ta Adonikam 667
19 The descendants of Bigvai, two thousand sixty-seven.
ta Bigwai 2,067
20 The descendants of Adin, six hundred fifty-five.
ta Adin 655
21 The descendants of Ater, of Hezekiah, ninety-eight.
ta Ater (ta wurin Hezekiya) 98
22 The descendants of Hashum, three hundred Twenty-eight.
ta Hashum 328
23 The descendants of Bezai, three hundred twenty-four.
ta Bezai 324
24 The descendants of Jorah, one hundred twelve.
ta Harif 112
25 The descendants of Gibbar, ninety-five.
ta Gibeyon 95.
26 The men of Bethlehem and Netophah, one hundred eighty-eight.
Mutanen Betlehem da na Netofa 188
27 The men of Anathoth, one hundred twenty-eight.
na Anatot 128
28 The men of Beth Azmaveth, forty-two.
na Bet-Azmawet 42
29 The men of Kiriath Jearim, Kephirah, and Beeroth, seven hundred forty-three.
na Kiriyat Yeyarim, Kefira da na Beyerot 743
30 The men of Ramah and Geba, six hundred twenty-one.
na Rama da na Geba 621
31 The men of Michmas, one hundred and twenty-two.
na Mikmash 122
32 The men of Bethel and Ai, a hundred twenty-three.
na Betel da na Ai 123
33 The men of the other Nebo, fifty-two.
na ɗayan Nebo 52
34 The descendants of the other Elam, one thousand two hundred fifty-four.
na ɗayan Elam 1,254
35 The descendants of Harim, three hundred twenty.
na Harim 2 320
36 The descendants of Jericho, three hundred forty-five.
na Yeriko 345
37 The descendants of Lod, Hadid, and Ono, seven hundred twenty-one.
na Lod, da na Hadid, da na Ono 721
38 The descendants of Senaah, three thousand nine hundred thirty.
na Sena’a 3,930.
39 The priests: The descendants of Jedaiah, of the house of Jeshua, nine hundred seventy-three.
Ga zuriyar Firistoci. Zuriyar Yedahiya (ta wurin iyalin Yeshuwa) 973
40 The descendants of Immer, one thousand fifty-two.
ta Immer 1,052
41 The descendants of Pashhur, one thousand two hundred forty-seven.
ta Fashhur 1,247
42 The descendants of Harim, one thousand seventeen.
ta Harim 1,017.
43 The Levites: the descendants of Jeshua, of Kadmiel, of the descendants of Hodaviah, seventy-four.
Ga zuriyar Lawiyawa. Zuriyar Yeshuwa da Kadmiyel (ta wurin Hodeba) 74.
44 The singers: the descendants of Asaph, one hundred forty-eight.
Mawaƙa. Zuriyar Asaf mutum 148.
45 The gatekeepers: the descendants of Shallum, the descendants of Ater, the descendants of Talmon, the descendants of Akkub, the descendants of Hatita, the descendants of Shobai, one hundred thirty-eight.
Ga zuriyar Matsaran Ƙofofi. Zuriyar Shallum, Ater, Talmon, Akkub, Hatita da Shobai 138.
46 The Nethinim: the descendants of Ziha, the descendants of Hasupha, the descendants of Tabbaoth,
Ma’aikatan haikali. Zuriyar Ziha, Hasufa, Tabbawot,
47 the descendants of Keros, the descendants of Siaha, the descendants of Padon,
da ta Keros, da ta Siya, da ta Fadon,
48 the descendants of Lebana, the descendants of Hagaba, the descendants of Salmai,
da ta Lebana, da ta Hagaba, da ta Shalmai,
49 the descendants of Hanan, the descendants of Giddel, the descendants of Gahar,
da ta Hanan, da ta Giddel, da ta Gahar,
50 the descendants of Reaiah, the descendants of Rezin, the descendants of Nekoda,
da ta Reyahiya, da ta Rezin, da ta Nekoda,
51 the descendants of Gazzam, the descendants of Uzza, the descendants of Paseah.
da ta Gazzam, da ta Uzza, da ta Faseya,
52 The descendants of Besai, the descendants of Meunim, the descendants of Nephusim,
da ta Besai, da ta Meyunawa, da ta Nefussiyawa,
53 the descendants of Bakbuk, the descendants of Hakupha, the descendants of Harhur,
da ta Bakbuk, da ta Hakufa, da ta Harhur,
54 the descendants of Bazluth, the descendants of Mehida, the descendants of Harsha,
da ta Bazlit, da ta Mehida, da ta Harsha,
55 the descendants of Barkos, the descendants of Sisera, the descendants of Temah,
da ta Barkos, da ta Sisera, da ta Tema,
56 the descendants of Neziah, the descendants of Hatipha.
da ta Neziya, da kuma ta Hatifa.
57 The descendants of Solomon's servants: the descendants of Sotai, the descendants of Hassophereth, the descendants of Peruda,
Ga zuriyar bayin Solomon. Zuriyar Sotai, da ta Soferet, da ta Ferida,
58 the descendants of Jaalah, the descendants of Darkon, the descendants of Giddel,
da ta Ya’ala, da ta Darkon, da ta Giddel,
59 the descendants of Shephatiah, the descendants of Hattil, the descendants of Pokereth Hazzebaim, the descendants of Amon.
Shefatiya, Hattil, Fokeret-Hazzebayim, da Amon.
60 All the Nethinim, and the descendants of Solomon's servants, were three hundred ninety-two.
Zuriyar ma’aikatan haikali da ta bayin Solomon su 392.
61 These were those who went up from Tel Melah, Tel Harsha, Cherub, Addan, and Immer; but they could not prove their ancestral houses, nor their descent, whether they were of Israel:
Waɗansu sun hauro daga garuruwan Tel-Mela, Tel-Harsha, Kerub, Addon da Immer, amma ba su iya nuna cewa iyalansu su zuriyar Isra’ila ce ba,
62 The descendants of Delaiah, the descendants of Tobiah, the descendants of Nekoda, six hundred forty-two.
zuriyar Delahiya, Tobiya, da Nekoda 642.
63 Of the priests: the descendants of Hobaiah, the descendants of Hakkoz, the descendants of Barzillai, who took a wife of the daughters of Barzillai the Gileadite, and was called after their name.
Na wajen firistoci kuwa su ne, Zuriyar Hobahiya, da ta Hakkoz, da ta Barzillai (wani mutumin da ya auri’yar Barzillai mutumin Gileyad, aka kuma kira shi da wannan suna).
64 These searched for their genealogical records, but couldn't find them. Therefore were they deemed polluted and put from the priesthood.
Waɗannan ne aka nemi sunayensu a cikin tarihin asalin iyalai, amma ba a same su a ciki ba, saboda haka aka hana su shiga cikin firistoci, sun zama kamar marasa tsarki.
65 The governor said to them, that they should not eat of the most holy things, until there stood up a priest with Urim and Thummim.
Sai gwamna ya umarce su kada su ci wani abinci mafi tsarki, sai akwai firist da zai nemi nufin Ubangiji ta wurin Urim da Tummim.
66 The whole assembly together was forty-two thousand three hundred sixty,
Yawan jama’ar duka ya kai mutum 42,360,
67 besides their male servants and their female servants, of whom there were seven thousand three hundred thirty-seven: and they had two hundred forty-five singing men and singing women.
ban da bayinsu maza da mata 7,337. Suna kuma da mawaƙa maza da mata 245.
68 Their horses were seven hundred thirty-six; their mules, two hundred forty-five;
Akwai dawakai 736, alfadarai 245
69 their camels, four hundred thirty-five; their donkeys, six thousand seven hundred twenty.
raƙuma 435, da kuma jakuna 6,720.
70 Some from among the heads of ancestral houses gave to the work. The governor gave to the treasury one thousand darics of gold, fifty basins, and five hundred thirty priests' garments.
Waɗansu shugabannin iyalai suka ba da kyautai domin taimakon aiki. Gwamna ya ba da darik 1,000 na zinariya, kwanoni 50, da riguna 530 don firistoci.
71 Some of the heads of ancestral houses gave into the treasury of the work twenty thousand darics of gold, and two thousand two hundred minas of silver.
Waɗansu shugabannin iyalai sun ba da darik 20,000 na zinariya da mina 2,200 na azurfa don aiki.
72 That which the rest of the people gave was twenty thousand darics of gold, and two thousand minas of silver, and sixty-seven priests' garments.
Jimillar da sauran mutane suka bayar ta kai darik 20,000 na zinariya, minas 2,000 na azurfa, da riguna sittin da bakwai don firistoci.
73 So the priests, and the Levites, and the gatekeepers, and the singers, and some of the people, and the Nethinim, and all Israel, lived in their cities. When the seventh month had come, the children of Israel were in their cities.
Firistoci, da Lawiyawa, da matsaran ƙofofi, da mawaƙa, da ma’aikatan haikali tare da waɗansu mutane da kuma sauran mutanen Isra’ila, suka zauna a garuruwansu. Da wata na bakwai ya zo, Isra’ilawa kuwa sun riga sun zauna a garuruwansu,

< Nehemiah 7 >