< Nehemiah 7 >

1 And it came to pass, when the wall was built, that I set up the doors; and then were appointed the gatekeepers and the singers and the [other] Levites [to their office].
Bayan an sāke gina katangar na kuma sa ƙofofi a wurarensu, sai aka naɗa masu tsaro, da mawaƙa, da Lawiyawa.
2 And I gave my brother Chanani, and Chananyah the commander of the fortress, charge over Jerusalem; for he was esteemed a faithful man, and one that feared God these many days.
Na sa ɗan’uwana Hanani tare da Hananiya shugaban fada aikin riƙon Urushalima, domin shi Hananiya mutum mai mutunci ne, mai tsoron Allah fiye da yawancin mutane.
3 And I said unto them, The gates of Jerusalem must not be opened until the sun be hot; and while ye stand by, let them shut the doors, and do ye bar them; and station watches of the inhabitants of Jerusalem, every one in his watch, and every one opposite to his house.
Na ce musu, “Kada a buɗe ƙofofin Urushalima da sassafe sai rana ta fito sosai. Yayinda matsaran ƙofofi suna aiki, a kulle ƙofofin a sa musu sakata kafin matsaran su tashi, wajen fāɗuwar rana. Ku kuma naɗa mazaunan Urushalima a matsayin masu tsaro, waɗansunsu a wuraren aiki, waɗansun kuma kusa da gidajensu.”
4 But the city was roomy in space and large: while the people therein were few, and the houses were not yet built.
Birnin Urushalima kuwa tana da fāɗi da girma, amma mutanen da suke zama a cikinta kaɗan ne, ba a kuma gina gidaje da yawa ba tukuna.
5 Then did my God put it into my heart, and I assembled together the nobles, and the rulers, and the people, that they might give in their genealogy; and I found a register of the genealogy of those who were come up at the first, and I found written therein:
Sai Allahna ya sa a zuciyata in tara manyan gari, shugabanni da talakawa don a rubuta su bisa ga iyalansu. Na sami littafin asali na waɗanda suka fara dawowa. Ga abin da na tarar an rubuta a ciki.
6 These arc the children of the province, that came up out of the captivity of the exiles, whom Nebuchadnezzar the king of Babylon had carried into exile, and who returned to Jerusalem and to Judah, every one unto his own city;
Waɗannan su ne mutanen yankin da suka dawo daga zaman bautar da Nebukadnezzar sarkin Babilon ya kame (sun dawo Urushalima da Yahuda, kowanne zuwa garinsa.
7 Who came with Zerubbabel, Jeshua', Nehemiah, 'Azaryah, Ra'amyah, Nachamani, Mordecai, Bilshan, Misspereth, Bigvai, Nechum, Ba'anah. The number of the men of the people of Israel was:
Sun dawo tare da Zerubbabel, da Yeshuwa, da Nehemiya, da Azariya, da Ra’amiya, da Nahamani, da Mordekai, da Bilshan, da Misfar, da Bigwai, da Nehum da kuma Ba’ana). Ga jerin mutanen Isra’ila.
8 The children of Par'osh, two thousand one hundred and seventy and two.
Zuriyar Farosh mutum 2,172
9 The children of Shephatyah, three hundred seventy and two.
ta Shefatiya 372
10 The children of Arach, six hundred fifty and two.
ta Ara 652
11 The children of Pachath-moab, of the children of Jeshua' and Joab, two thousand and eight hundred and eighteen.
ta Fahat-Mowab (ta wurin Yeshuwa da Yowab) 2,818
12 The children of 'Elam, one thousand two hundred fifty and four.
ta Elam 1,254
13 The children of Zatthu, eight hundred forty and five.
ta Zattu 845
14 The children of Zaccai, seven hundred and sixty.
ta Zakkai 760
15 The children of Binnui, six hundred forty and eight.
ta Binnuyi 648
16 The children of Bebai, six hundred twenty and eight.
ta Bebai 628
17 The children of 'Azgad, two thousand three hundred twenty and two.
ta Azgad 2,322
18 The children of Adonikam, six hundred sixty and seven.
ta Adonikam 667
19 The children of Bigvai, two thousand sixty and seven.
ta Bigwai 2,067
20 The children of 'Adin, six hundred fifty and five.
ta Adin 655
21 The children of Ater of Hezekiah, ninety and eight.
ta Ater (ta wurin Hezekiya) 98
22 The children of Chashum, three hundred twenty and eight.
ta Hashum 328
23 The children of Bezai, three hundred twenty and four.
ta Bezai 324
24 The children of Chariph, one hundred and twelve.
ta Harif 112
25 The children of Gib'on, ninety and five.
ta Gibeyon 95.
26 The men of Beth-lechem and Netophah, one hundred eighty and eight.
Mutanen Betlehem da na Netofa 188
27 The men of 'Anathoth, one hundred twenty and eight.
na Anatot 128
28 The men of Beth-'azmaveth, forty and two.
na Bet-Azmawet 42
29 The men of Kiryath-ye'arim, Kephirah, and Beeroth, seven hundred forty and three.
na Kiriyat Yeyarim, Kefira da na Beyerot 743
30 The men of Ramah and Gaba', six hundred twenty and one,
na Rama da na Geba 621
31 The men of Michmass, one hundred twenty and two.
na Mikmash 122
32 The men of Beth-el and 'Ai, one hundred twenty and three.
na Betel da na Ai 123
33 The men of the other Nebo, fifty and two.
na ɗayan Nebo 52
34 The children of the other 'Elam, one thousand two hundred fifty and four.
na ɗayan Elam 1,254
35 The children of Charim, three hundred and twenty.
na Harim 2 320
36 The people of Jericho, three hundred forty and five.
na Yeriko 345
37 The people of Lod, Chadid, and Ono, seven hundred and twenty and one.
na Lod, da na Hadid, da na Ono 721
38 The people of Senaah, three thousand nine hundred and thirty.
na Sena’a 3,930.
39 The priests: the children of Jeda'yah, of the house of Jeshua', nine hundred seventy and three.
Ga zuriyar Firistoci. Zuriyar Yedahiya (ta wurin iyalin Yeshuwa) 973
40 The children of Immer, one thousand fifty and two.
ta Immer 1,052
41 The children of Pashchur, one thousand two hundred forty and seven.
ta Fashhur 1,247
42 The children of Charim, one thousand and seventeen.
ta Harim 1,017.
43 The Levites: The children of Jeshua', of Kadmiel, of the children of Hodevah, seventy and four.
Ga zuriyar Lawiyawa. Zuriyar Yeshuwa da Kadmiyel (ta wurin Hodeba) 74.
44 The singers: The children of Assaph, one hundred forty and eight.
Mawaƙa. Zuriyar Asaf mutum 148.
45 The gatekeepers: The children of Shallum, the children of Ater, the children of Talmon, the children of 'Akkub, the children of Chatita, the children of Shobai, one hundred thirty and eight.
Ga zuriyar Matsaran Ƙofofi. Zuriyar Shallum, Ater, Talmon, Akkub, Hatita da Shobai 138.
46 The temple-servants: The children of Zicha, the children of Chassupha, the children of Tabba'oth,
Ma’aikatan haikali. Zuriyar Ziha, Hasufa, Tabbawot,
47 The children of Keross, the children of Si'a, the children of Padon,
da ta Keros, da ta Siya, da ta Fadon,
48 The children of Lebana, the children of Chagaba, the children of Salmai,
da ta Lebana, da ta Hagaba, da ta Shalmai,
49 The children of Chanan, the children of Giddel, the children of Gachar,
da ta Hanan, da ta Giddel, da ta Gahar,
50 The children of Reayah, the children of Rezin, the children of Nekoda.
da ta Reyahiya, da ta Rezin, da ta Nekoda,
51 The children of Gazzam, the children of 'Uzza, the children of Passeach.
da ta Gazzam, da ta Uzza, da ta Faseya,
52 The children of Bessai, the children of Me'unim, the children of Nephishessim,
da ta Besai, da ta Meyunawa, da ta Nefussiyawa,
53 The children of Bakbuk, the children of Chakupha, the children of Charchur.
da ta Bakbuk, da ta Hakufa, da ta Harhur,
54 The children of Bazlith, the children of Mechida, the children of Charsha,
da ta Bazlit, da ta Mehida, da ta Harsha,
55 The children of Barkoss, the children of Sissera, the children of Thamach,
da ta Barkos, da ta Sisera, da ta Tema,
56 The children of Neziach, the children of Chatipha.
da ta Neziya, da kuma ta Hatifa.
57 The children of Solomon's servants: The children of Sotai, the children of Sophereth, the children of Perida,
Ga zuriyar bayin Solomon. Zuriyar Sotai, da ta Soferet, da ta Ferida,
58 The children of Ya'ala, the children of Darkon, the children of Giddel,
da ta Ya’ala, da ta Darkon, da ta Giddel,
59 The children of Shephatyah, the children of Chattil, the children of Pochereth-hazzebayim, the children of Amon.
Shefatiya, Hattil, Fokeret-Hazzebayim, da Amon.
60 All the temple-servants, and the children of Solomon' servants, were three hundred ninety and two.
Zuriyar ma’aikatan haikali da ta bayin Solomon su 392.
61 And these were they who came up from Thel-melach, Thelcharsha, Kerub, Addon, and Immer, but they could not tell their family division and their descent, whether they were of Israel.
Waɗansu sun hauro daga garuruwan Tel-Mela, Tel-Harsha, Kerub, Addon da Immer, amma ba su iya nuna cewa iyalansu su zuriyar Isra’ila ce ba,
62 The children of Delayah, the children of Tobiyah, the children of Nekoda, six hundred forty and two.
zuriyar Delahiya, Tobiya, da Nekoda 642.
63 And of the priests: The children of Chobayah, the children of Hakkoz, the children of Barzillai who had taken a wife from the daughters of Barzillai the Gil'adite, and was called after their name.
Na wajen firistoci kuwa su ne, Zuriyar Hobahiya, da ta Hakkoz, da ta Barzillai (wani mutumin da ya auri’yar Barzillai mutumin Gileyad, aka kuma kira shi da wannan suna).
64 These sought for their family register, but it was not found: wherefore they were excluded, as unfit, from the priesthood.
Waɗannan ne aka nemi sunayensu a cikin tarihin asalin iyalai, amma ba a same su a ciki ba, saboda haka aka hana su shiga cikin firistoci, sun zama kamar marasa tsarki.
65 And the Thirshatha said unto them, that they should not eat of the most holy things, till there should stand up a priest with the Urim and Thummim.
Sai gwamna ya umarce su kada su ci wani abinci mafi tsarki, sai akwai firist da zai nemi nufin Ubangiji ta wurin Urim da Tummim.
66 The whole congregation together was forty and two thousand three hundred and sixty:
Yawan jama’ar duka ya kai mutum 42,360,
67 Besides these were their man-servants and their maid-servants, of whom there were seven thousand three hundred thirty and seven: and they had two hundred and forty and five singing men and singing women.
ban da bayinsu maza da mata 7,337. Suna kuma da mawaƙa maza da mata 245.
68 Their horses were seven hundred thirty and six; their mules, two hundred forty and five;
Akwai dawakai 736, alfadarai 245
69 [Their] camels, four hundred thirty and five: [their] asses, six thousand seven hundred and twenty.
raƙuma 435, da kuma jakuna 6,720.
70 And a portion of the chiefs of the divisions gave unto the work. The Thirshatha gave to the treasure, of gold one thousand drachms, fifty bowls, five hundred and thirty coats for the priests.
Waɗansu shugabannin iyalai suka ba da kyautai domin taimakon aiki. Gwamna ya ba da darik 1,000 na zinariya, kwanoni 50, da riguna 530 don firistoci.
71 And some of the chiefs of the divisions gave to the treasury of the work, of gold twenty thousand drachms, and of silver two thousand and two hundred manehs.
Waɗansu shugabannin iyalai sun ba da darik 20,000 na zinariya da mina 2,200 na azurfa don aiki.
72 And what the rest of the people gave was, of gold twenty thousand drachms, and of silver two thousand manehs, and priests coats sixty and seven.
Jimillar da sauran mutane suka bayar ta kai darik 20,000 na zinariya, minas 2,000 na azurfa, da riguna sittin da bakwai don firistoci.
73 So the priests, and the Levites, and the gatekeepers, and the singers, and some of the people, and the temple-servants, and all Israel, dwelt in their cities: and so came round the seventh month, while the children of Israel were in their cities.
Firistoci, da Lawiyawa, da matsaran ƙofofi, da mawaƙa, da ma’aikatan haikali tare da waɗansu mutane da kuma sauran mutanen Isra’ila, suka zauna a garuruwansu. Da wata na bakwai ya zo, Isra’ilawa kuwa sun riga sun zauna a garuruwansu,

< Nehemiah 7 >