< Psalms 128 >

1 Blessed are all they that fear the Lord: that walk in his ways.
Waƙar haurawa. Masu albarka ne dukan masu tsoron Ubangiji, waɗanda suke tafiya a hanyoyinsa.
2 For thou shalt eat the labours of thy hands: blessed art thou, and it shall be well with thee.
Za ka ci amfanin aikinka; albarku da wadata za su zama naka.
3 Thy wife as a fruitful vine, on the sides of thy house.
Matarka za tă zama kamar kuringar inabi mai’ya’ya a cikin gidanka;’ya’yanka maza za su zama kamar tohon zaitun kewaye da teburinka.
4 Behold, thus shall the man be blessed that feareth the Lord.
Ta haka mai albarka yake wanda yake tsoron Ubangiji.
5 May the Lord bless thee out of Sion: and mayest thou see the good things of Jerusalem all the days of thy life.
Bari Ubangiji ya albarkace ka daga Sihiyona dukan kwanakin ranka; bari ka ga wadatar Urushalima,
6 And mayest thou see thy children’s children, peace upon Israel.
bari kuma ka rayu ka ga’ya’ya’ya’yanka. Salama tă kasance tare da Isra’ila.

< Psalms 128 >