< Job 35 >
1 Moreover Eliu spoke these words:
Sai Elihu ya ce,
2 Doth thy thought seem right to thee, that thou shouldst say: I am more just than God?
“Ko kana tsammani wannan gaskiya ne? Kana cewa, ‘Ni mai adalci ne a gaban Allah.’
3 For thou saidst: That which is right doth not please thee: or what will it profit thee if I sin?
Duk da haka kana tambayarsa cewa, ‘Wace riba nake da ita, kuma mene ne zan samu ta wurin ƙin yin zunubi?’
4 Therefore I will answer thy words, and thy friends with thee.
“Zan so in ba ka amsa kai tare da abokanka.
5 Look up to heaven and see, and behold the sky, that it is higher than thee.
Ku ɗaga kai ku dubi sama ku gani; ku dubi gizagizai a samanku.
6 If thou sin, what shalt thou hurt him? and if thy iniquities be multiplied, what shalt thou do against him?
In kun yi zunubi ta yaya wannan zai shafi Allah? In zunubanku sun yi yawa, me wannan zai yi masa?
7 And if thou do justly, what shalt thou give him, or what shall he receive of thy hand?
In kuna da adalci, me kuka ba shi, ko kuma me ya karɓa daga hannunku?
8 Thy wickedness may hurt a man that is like thee: and thy justice may help the son of man.
Muguntarku takan shafi mutum kamar ku ne kaɗai, adalcinku kuma yakan shafi’yan adam ne kaɗai.
9 By reason of the multitude of oppressions they shall cry out: and shall wail for the violence of the arm of tyrants.
“Mutane suna kuka don yawan zalunci; suna roƙo don taimako daga hannu mai ƙarfi.
10 And he hath not said: Where is God, who made me, who hath given songs in the night?
Amma ba wanda ya ce, ‘Ina Allah wanda ya halicce ni, mai ba da waƙoƙi cikin dare,
11 Who teacheth us more than the beasts of the earth, and instructeth us more than the fowls of the air.
wanda ya fi koya mana fiye da dabbobin duniya ya kuma sa muka fi tsuntsayen cikin iska hikima.’
12 There shall they cry, and he will not hear, because of the pride of evil men.
Ba ya amsawa lokacin da mutane suka yi kira don taimako domin girman kan mugaye.
13 God therefore will not hear in vain, and the Almighty will look into the causes of every one.
Lalle Allah ba ya sauraron roƙonsu na wofi; Maɗaukaki ba ya kula da roƙonsu.
14 Yea when thou shalt say: He considereth not: be judged before him, and expect him.
Ta yaya zai saurara sosai ko zai saurara lokacin da kake cewa ba ka ganinsa, cewa ka kawo ƙara a wurinsa kuma dole ka jira shi.
15 For he doth not now bring on his fury, neither doth he revenge wickedness exceedingly.
Kuma ka ce, ba ya ba da horo cikin fushinsa ko kaɗan ba ya kula da mugunta.
16 Therefore Job openeth his mouth in vain, and multiplieth words without knowledge.
Saboda haka Ayuba ya buɗe baki yana magana barkatai; yana ta yawan magana ba tare da sani ba.”