< Chronicles I 8 >
1 Now Benjamin begot Bale his firstborn, and Asbel his second [son], Aara the third, Noa the fourth,
Benyamin shi ne mahaifin, Bela ɗansa na fari, Ashbel ɗansa na biyu, Ahara na uku,
Noha na huɗu da Rafa na biyar.
3 And the sons of Bale were, Adir, and Gera, and Abiud,
’Ya’yan Bela maza su ne, Addar, Gera, Abihud
4 and Abessue, and Noama, and Achia,
Abishuwa, Na’aman, Ahowa,
5 and Gera, and Sephupham, and Uram.
Gera, Shefufan da Huram.
6 These [were] the sons of Aod: these are the heads of families to them that dwell in Gabee, and they removed them to Machanathi:
Waɗannan su ne zuriyar Ehud, waɗanda suke kawunan iyalan waɗanda suke zama a Geba waɗanda aka kuma kwasa zuwa Manahat.
7 and Nooma, and Achia and Gera, he removed them, and he begot Aza, and Jachicho.
Na’aman, da Ahiya, da Gera. Gera ne shugabansu lokacin da aka kai su bauta, shi ne ya haifi Uzza da Ahilud.
8 And Saarin begot [children] in the plain of Moab, after that he had sent away Osin and Baada his wives.
An haifa’ya’ya maza wa Shaharayim a Mowab bayan ya saki matansa Hushim da Ba’ara.
9 And he begot of his wife Ada, Jolab, and Sebia, and Misa, and Melchas,
Ya haifi Yobab, Zibiya, Hodesh, Malkam,
10 and Jebus, and Zabia, and Marma: these [were] heads of families.
Yewuz, Sakiya da Mirma ta wurin Hodesh matarsa. Waɗannan su ne’ya’yansa, kawunan iyalai.
11 And of Osin he begot Abitol, and Alphaal.
Ya haifi Abitub da Efa’al ta wurin Hushim.
12 And the sons of Alphaal; Obed, Misaal, Semmer: he built Ona, and Lod, and its towns:
’Ya’yan Efa’al maza su ne, Eber, Misham, Shemed (wanda ya gina Ono da Lod tare da ƙauyukan kewayensu),
13 and Beria, and Sama; these [were] heads of families amongst the dwellers in Elam, and they drove out the inhabitants of Geth.
da Beriya da Shema, waɗanda suke kawunan iyalan waɗanda suke zama a Aiyalon waɗanda kuma suka kori mazaunan Gat.
14 And his brethren [were] Sosec, and Arimoth,
Ahiyo, Shashak, Yeremot
15 and Zabadia, and Ored, and Eder,
Zebadiya, Arad, Eder,
16 and Michael, and Jespha, and Joda, the sons of Beria:
Mika’ilu, Isfa da Yoha su ne’ya’yan Beriya maza.
17 and Zabadia, and Mosollam, and Azaki, and Abar,
Zebadiya, Meshullam, Hizki, Heber,
18 and Isamari, and Jexlias, and Jobab, the sons of Elphaal:
Ishmerai, Izliya da Yobab su ne’ya’yan Efa’al maza.
19 and Jakim, and Zachri, and Zabdi,
Yakim, Zikri, Zabdi,
20 and Elionai, and Salathi,
Eliyenai, Zilletai, Eliyel,
21 and Elieli, and Adaia, and Baraia, and Samarath, sons of Samaith:
Adahiya, Berahiya da Shimra su ne’ya’yan Shimeyi maza.
22 and Jesphan, and Obed, and Eliel,
Ishfan, Eber, Eliyel,
23 and Abdon, and Zechri, and Anan,
Abdon, Zikri, Hanan,
24 and Anania, and Ambri, and Aelam, [and] Anathoth,
Hananiya, Elam, Antotiya,
25 and Jathin, and Jephadias, and Phanuel, the sons of Sosec:
Ifdehiya da Fenuwel su ne’ya’yan Shashak maza.
26 and Samsari, and Saarias, and Gotholia,
Shamsherai, Shehariya, Ataliya,
27 and Jarasia, and Eria, and Zechri, son of Iroam.
Ya’areshiya, Iliya da Zikri su ne’ya’yan Yeroham maza.
28 These [were] heads of families, chiefs according to their generations: these lived in Jerusalem.
Dukan waɗannan su ne kawunan iyalai, manya kamar yadda aka lissafta a cikin zuriyarsu, suka zauna a Urushalima.
29 And the father of Gabaon lived in Gabaon; and his wife's name was Moacha.
Yehiyel na Gibeyon ya zauna a Gibeyon. Sunan matarsa Ma’aka,
30 And her firstborn son was Abdon, and Sur, and Kis, and Baal, and Nadab, and Ner,
ɗansa na fari kuwa shi ne Abdon, sai Zur, Kish, Ba’al, Ner, Nadab,
31 and Gedur and his brother, and Zacchur, and Makeloth.
Gedor, Ahiyo, Zeker
32 And Makeloth begot Samaa: for these lived in Jerusalem in the presence of their brethren with their brethren.
da Miklot, wanda ya zama mahaifin Shimeya. Su ma sun zauna kusa da danginsu a Urushalima.
33 And Ner begot Kis, and Kis begot Saul, and Saul begot Jonathan, and Melchisue, and Aminadab, and Asabal.
Ner shi ne mahaifin Kish, Kish mahaifin Shawulu, kuma Shawulu ne mahaifin Yonatan, Malki-Shuwa, Abinadab da Esh-Ba’al.
34 And the son of Jonathan [was] Meribaal; and Meribaal begot Micha.
Ɗan Yonatan shi ne, Merib-Ba’al wanda ya zama mahaifin Mika.
35 And the sons of Micha; Phithon, and Melach, and Tharach, and Achaz.
’Ya’yan Mika maza su ne, Fiton, Melek, Tereya da Ahaz.
36 And Achaz begot Jada, and Jada begot Salaemath, and Asmoth, and Zambri; and Zambri begot Maesa;
Ahaz shi ne mahaifin Yehowadda, Yehowadda shi ne mahaifin Alemet, Azmawet da Zimri, Zimri kuwa shi ne mahaifin Moza.
37 and Maesa begot Baana: Rhaphaea [was] his son, Elasa his son, Esel his son.
Moza shi ne mahaifin Bineya; Rafa, Eleyasa da kuma Azel.
38 And Esel [had] six sons, and these [were] their name; Ezricam his firstborn, and Ismael, and Saraia, and Abdia, and Anan, and Asa: all these [were] the sons of Esel.
Azel yana da’ya’ya maza shida, kuma ga sunayensu. Azrikam, Bokeru, Ishmayel, Sheyariya, Obadiya da Hanan. Dukan waɗannan’ya’yan Azel maza ne.
39 And the sons of Asel his brother; Aelam his firstborn, and Jas the second, and Eliphalet the third.
’Ya’yan ɗan’uwansa Eshek su ne, Ulam ɗan farinsa, Yewush ɗansa na biyu da Elifelet na uku.
40 And the sons of Aelam were mighty men, bending the bow, and multiplying sons and grandsons, a hundred [and] fifty. All these [were] of the sons of Benjamin.
’Ya’yan Ulam maza jarumawa ne sosai waɗanda suke iya riƙe baka. Suna da’ya’ya maza masu yawa da jikoki, 150 gaba ɗaya. Dukan waɗannan zuriyar Benyamin ne.