< 1 Chronicles 25 >

1 Further, David and the chiefs of the servants of the holy place made selection of certain of the sons of Asaph and of Heman and of Jeduthun for the work of prophets, to make melody with corded instruments and brass; and the number of the men for the work they had to do was:
Dawuda tare da shugabannin mayaƙa, suka keɓe waɗansu daga’ya’yan Asaf, Heman da Yedutun don hidimar yin annabci, suna amfani da garayu, molaye da ganguna. Ga jerin mutanen da suka yi wannan hidima.
2 Of the sons of Asaph: Zaccur and Joseph and Nethaniah and Asharelah, sons of Asaph; under the direction of Asaph, acting as a prophet under the orders of the king;
Daga’ya’yan Asaf, Zakkur, Yusuf, Netaniya da Asarela.’Ya’yan Asaf sun kasance a ƙarƙashin kulawar Asaf, wanda ya yi annabci a ƙarƙashin kulawar sarki.
3 Of Jeduthun: the six sons of Jeduthun, Gedaliah and Zeri and Jeshaiah, Hashabiah and Mattithiah; under the direction of their father Jeduthun who, acting as a prophet, with corded instruments gave praise and glory to the Lord.
Game da Yedutun kuwa, daga’ya’yansa maza. Gedaliya, Zeri, Yeshahiya, Shimeyi, Hashabiya da Mattitiya, su shida ne duka, a ƙarƙashin kulawar mahaifinsu Yedutun, wanda ya yi annabci, yana amfani da garaya a yin godiya da yabon Ubangiji.
4 Of Heman, the sons of Heman: Bukkiah, Mattaniah, Uzziel, Shebuel and Jerimoth, Hananiah, Hanani, Eliathah, Giddalti and Romamti-ezer, Joshbekashah, Mallothi, Hothir, Mahazioth;
Game da Heman kuwa, daga’ya’yansa maza. Bukkiya, Mattaniya, Uzziyel, Shebuwel, Yerimot; Hananiya, Hanani, Eliyata, Giddalti, Romamti-Ezer, Yoshbekasha, Malloti, Hotir da Mahaziyot.
5 All these were sons of Heman, the king's seer in the words of God. And to make great his power God gave Heman fourteen sons and three daughters.
Dukan waɗannan’ya’yan Heman ne mai duba na sarki. An ba shi su ta wurin alkawarin Allah don yă ɗaukaka shi. Allah ya ba Heman’ya’ya maza goma sha huɗu da’ya’ya mata uku.
6 All these, under the direction of their father, made music in the house of the Lord, with brass and corded instruments, for the worship of the house of God; Asaph, Jeduthun, and Heman being under the orders of the king.
Dukan waɗannan mutane suna a ƙarƙashin kulawar mahaifansu don kaɗe-kaɗe da bushe-bushe a cikin haikalin Ubangiji, da ganguna, molaye da garayu, don hidima a gidan Allah. Asaf, Yedutun da Heman suna ƙarƙashin kulawar sarki.
7 And the number of them, with their brothers who were trained and expert in making melody to the Lord, was two hundred and eighty-eight.
Da su da danginsu, dukansu su 288 ne kuma horarru da ƙwararru ne a kaɗe-kaɗe da bushe-bushe domin Ubangiji.
8 And selection was made of them for their special work, all having equal chances, small as well as great, the teacher as the learner.
Baba ko yaro, malami ko ɗalibi, duk suka jefa ƙuri’a saboda ayyukan da za su yi.
9 Now of the group of Asaph, the first name to come out was Joseph; the second Gedaliah; he and his brothers and sons were twelve?
Ƙuri’a ta fari, wadda take don Asaf, ta fāɗo a kan Yusuf,’ya’yansa maza da danginsa, 12 ta biyu a kan Gedaliya, danginsa da’ya’yansa maza, 12
10 The third Zaccur, with his sons and his brothers, twelve;
ta uku a kan Zakkur,’ya’yansa da danginsa, 12
11 The fourth Izri, with his sons and his brothers, twelve;
ta huɗu a kan Izri,’ya’yansa maza da danginsa, 12
12 The fifth Nethaniah, with his sons and his brothers, twelve;
ta biyar a kan Netaniya,’ya’yansa maza da danginsa, 12
13 The sixth Bukkiah, with his sons and his brothers, twelve;
ta shida a kan Bukkiya,’ya’yansa maza da danginsa, 12
14 The seventh Jesharelah, with his sons and his brothers, twelve;
ta bakwai a kan Yesarela,’ya’yansa maza da danginsa, 12
15 The eighth Jeshaiah, with his sons and his brothers, twelve;
ta takwas a kan Yeshahiya,’ya’yansa maza da danginsa, 12
16 The ninth Mattaniah, with his sons and his brothers, twelve;
ta tara a kan Mattaniya,’ya’yansa maza da danginsa, 12
17 The tenth Shimei, with his sons and his brothers, twelve;
ta goma a kan Shimeyi,’ya’yansa maza da danginsa, 12
18 The eleventh Azarel, with his sons and his brothers, twelve;
ta goma sha ɗaya a kan Azarel,’ya’yansa maza da danginsa, 12
19 The twelfth Hashabiah, with his sons and his brothers, twelve;
ta goma sha biyu a kan Hashabiya,’ya’yansa maza da danginsa, 12
20 The thirteenth Shubael, with his sons and his brothers, twelve;
ta goma sha uku a kan Shubayel,’ya’yansa maza da danginsa, 12
21 The fourteenth Mattithiah, with his sons and his brothers, twelve;
ta goma sha huɗu a kan Mattitiya,’ya’yansa maza da danginsa, 12
22 The fifteenth Jeremoth, with his sons and his brothers, twelve;
ta goma sha biya a kan Yeremot,’ya’yansa maza da danginsa, 12
23 The sixteenth Hananiah, with his sons and his brothers, twelve;
ta goma sha shida a kan Hananiya, na goma sha biya a kan Yerimot,’ya’yansa maza da danginsa, 12
24 The seventeenth Joshbekashah, with his sons and his brothers, twelve;
ta goma sha bakwai a kan Yoshbekasha, na goma sha biya a kan Yerimot,’ya’yansa maza da danginsa, 12
25 The eighteenth Hanani, with his sons and his brothers, twelve;
ta goma sha takwas a kan Hanani, na goma sha biya a kan Yerimot,’ya’yansa maza da danginsa 12
26 The nineteenth Mallothi, with his sons and his brothers, twelve;
ta goma sha tara a kan Malloti, na goma sha biya a kan Yerimot,’ya’yansa maza da danginsa, 12
27 The twentieth Eliathah, with his sons and his brothers, twelve;
ta ashirin a kan Eliyata, na goma sha biya a kan Yerimot,’ya’yansa maza da danginsa, 12
28 The twenty-first Hothir, with his sons and his brothers, twelve;
ta ashirin da ɗaya a kan Hotir, na goma sha biya a kan Yerimot,’ya’yansa maza da danginsa, 12
29 The twenty-second Giddalti, with his sons and his brothers, twelve;
ta ashirin da biyu a kan Giddalti, na goma sha biya a kan Yerimot,’ya’yansa maza da danginsa, 12
30 The twenty-third Mahazioth, with his sons and his brothers, twelve;
ta ashirin da uku a kan Mahaziyot, na goma sha biya a kan Yerimot,’ya’yansa maza da danginsa, 12
31 The twenty-fourth Romamti-ezer, with his sons and his brothers, twelve.
ta ashirin da huɗu a kan Romamti-Ezer, na goma sha biya a kan Yerimot,’ya’yansa maza da danginsa 12.

< 1 Chronicles 25 >