< Spreuken 23 >

1 Als gij aangezeten zult zijn om met een heerser te eten, zo zult gij scherpelijk letten op dengene, die voor uw aangezicht is.
Sa’ad da ka zauna domin cin abinci da mai mulki, ka lura sosai da abin da yake gabanka,
2 En zet een mes aan uw keel, indien gij een gulzig mens zijt;
ka kuma sa wuƙa a maƙogwaronka in kai mai ci da yawa ne.
3 Laat u niet gelusten zijner smakelijke spijzen, want het is een leugenachtig brood.
Kada ka yi marmarin abincinsa mai daɗi gama wannan abinci ruɗu ne.
4 Vermoei u niet om rijk te worden; sta af van uw vernuft.
Kada ka gajiyar da kanka don ka yi arziki; ka kasance da hikimar dainawa.
5 Zult gij uw ogen laten vliegen op hetgeen niets is? Want het zal zich gewisselijk vleugelen maken gelijk een arend, die naar den hemel vliegt.
Da ƙyiftawar ido a kan wadata ta ɓace, gama tabbatacce sukan yi fikafikai sukan tashi sama kamar gaggafa.
6 Eet het brood niet desgenen, die boos is van oog, en wees niet belust op zijn smakelijke spijzen;
Kada ka ci abincin mai rowa, kada ka yi marmarin abincinsa mai daɗi;
7 Want gelijk hij bedacht heeft in zijn ziel, alzo zal hij tot u zeggen: Eet en drink! maar zijn hart is niet met u;
gama shi wani irin mutum ne wanda kullum yana tunani game da tsadar abincin. Zai ce maka, “Ci ka sha,” amma zuciyarsa ba ta tare da kai.
8 Uw bete, die gij gegeten hebt, zoudt gij uitspuwen; en gij zoudt uw liefelijke woorden verderven.
Za ka yi amai ɗan abin da ka ci dukan daɗin bakinka kuwa zai tafi a banza.
9 Spreek niet voor het oor van een zot, want hij zou het verstand uwer woorden verachten.
Kada ka yi magana da wawa, gama zai yi wa maganar hikimarka ba’a.
10 Zet de oude palen niet terug; en kom op de akkers der wezen niet;
Kada ka kawar da shaidar iyaka ta dā ko ka ɗiba gonar marayu,
11 Want hun Verlosser is sterk; Die zal hun twistzaak tegen u twisten.
gama mai Kāriyarsu yana da ƙarfi; zai kuwa yi magana dominsu.
12 Begeef uw hart tot de tucht, en uw oren tot de redenen der wetenschap.
Ka mai da hankali ga umarni ka kuma kasa kunne ga kalmomin sani.
13 Weer de tucht van den jongen niet; als gij hem met de roede zult slaan, zal hij niet sterven.
Kada ka bar yaro ba horo; in ka yi masa horo da sanda, ba zai mutu ba.
14 Gij zult hem met de roede slaan, en zijn ziel van de hel redden. (Sheol h7585)
Ka hukunta shi da sanda ka ceci ransa daga mutuwa. (Sheol h7585)
15 Mijn zoon! zo uw hart wijs is, mijn hart zal blijde zijn, ja, ik.
Ɗana, in zuciyarka mai hikima ce, to, zuciyata za tă yi murna;
16 En mijn nieren zullen van vreugde opspringen, als uw lippen billijkheden spreken zullen.
cikin cikina zai yi farin ciki in leɓunanka suna maganar abin da yake daidai.
17 Uw hart zij niet nijdig over de zondaren; maar zijt ten allen dage in de vreze des HEEREN.
Kada ka bar zuciyarka tă yi ƙyashin masu zunubi, amma kullum tsoron Ubangiji za ka yi kishi.
18 Want zekerlijk, er is een beloning; en uw verwachting zal niet afgesneden worden.
Tabbatacce akwai sa zuciya ta nan gaba dominka, kuma sa zuciyarka ba za tă zama a banza ba.
19 Hoor gij, mijn zoon! en word wijs, en richt uw hart op den weg.
Ka saurara, ɗana, ka zama mai hikima, ka kafa zuciyarka a hanyar da take daidai.
20 Zijt niet onder de wijnzuipers, noch onder de vleesvreters;
Kada ka haɗa kai da waɗanda suke shan ruwan inabi da yawa ko masu haɗama kansu da abinci,
21 Want een zuiper en vraat zal arm worden; en de sluimering doet verscheurde klederen dragen.
gama bugaggu da ruwan inabi da masu yawan ci sukan zama matalauta, gama jiri yakan yi musu sutura da tsummoki.
22 Hoor naar uw vader, die u gewonnen heeft; en veracht uw moeder niet, als zij oud geworden is.
Ka kasa kunne ga mahaifinka, wanda ya ba ka rai, kada kuwa ka rena mahaifiyarka sa’ad da ta tsufa.
23 Koop de waarheid, en verkoop ze niet, mitsgaders wijsheid, en tucht, en verstand.
Ka saye gaskiya kada kuwa ka sayar da ita; ka nemi hikima, horo da fahimi.
24 De vader des rechtvaardigen zal zich zeer verheugen; en die een wijzen zoon gewint, zal zich over hem verblijden.
Mahaifin adali yana da farin ciki sosai; duk wanda yake da ɗa mai hikima yakan ji daɗinsa.
25 Laat uw vader zich verblijden, ook uw moeder; en laat haar zich verheugen, die u gebaard heeft.
Bari mahaifinka da mahaifiyarka su yi murna; bari wadda ta haife ka tă yi farin ciki!
26 Mijn zoon! geef mij uw hart, en laat uw ogen mijn wegen bewaren.
Ɗana, ka ba ni zuciyarka bari kuma idanunka su kiyaye hanyoyina,
27 Want een hoer is een diepe gracht, en een vreemde vrouw is een enge put.
gama karuwa rami ne mai zurfi mace marar aminci matsattsiyar rijiya ce.
28 Ook loert zij als een rover; en zij vermenigvuldigt de trouwelozen onder de mensen.
Kamar’yan fashi, takan kwanta tana jira tana kuma ninka rashin aminci a cikin maza.
29 Bij wien is wee? bij wien och arme? bij wien gekijf? bij wien het beklag? bij wien wonden zonder oorzaak? bij wien de roodheid der ogen?
Wa yake wayyo? Wa yake baƙin ciki? Wa yake neman fada? Wa yake gunaguni? Wa yake da raunuka ba dalili? Wa yake da jan idanu?
30 Bij degenen, die bij den wijn vertoeven; bij degenen, die komen om gemengde drank na te zoeken.
Waɗanda suke daɗe suna shan ruwan inabi, waɗanda suke neman ƙoƙon damammen ruwan inabi.
31 Zie den wijn niet aan, als hij zich rood vertoont, als hij in den beker zijn verve geeft, als hij recht opgaat;
Kada ka ƙyifce ido a ruwan inabi sa’ad da ya yi ja, sa’ad da yana da kyan gani a cikin ƙwarya, sa’ad da yana gangarawa sumul a maƙogwaro!
32 In zijn einde zal hij als een slang bijten, en steken als een adder.
A ƙarshe yana sara kamar maciji da kuma dafi kamar gamsheƙa.
33 Uw ogen zullen naar vreemde vrouwen zien, en uw hart zal verkeerdheden spreken.
Idanunka za su riƙa gane-gane, zuciyarka kuma za su riƙa tunani abubuwa masu rikitarwa.
34 En gij zult zijn, gelijk een, die in het hart van de zee slaapt; en gelijk een, die in het opperste van den mast slaapt.
Za ka zama kamar wanda yake barci a tsakiyar tekuna, kwance a sama itacen jirgin ruwa.
35 Men heeft mij geslagen, zult gij zeggen, ik ben niet ziek geweest; men heeft mij gebeukt, ik heb het niet gevoeld; wanneer zal ik opwaken? Ik zal hem nog meer zoeken!
Za ka ce “Sun buge ni, amma ban ji ciwo ba! Sun daddoke ni, amma ba na jin zafinsa! Yaushe zan farka don in ƙara shan wani?”

< Spreuken 23 >