< Psalmen 122 >
1 Een bedevaartslied. Wat was ik verheugd, toen men zeide: "Wij trekken op naar Jahweh’s huis!"
Waƙar haurawa. Ta Dawuda. Na yi farin ciki tare da waɗanda suka ce da ni, “Bari mu tafi gidan Ubangiji.”
2 En nu staan onze voeten Al binnen uw poorten, Jerusalem!
Ƙafafunmu suna tsaye a ƙofofinki, ya Urushalima.
3 Jerusalem, als stad herbouwd, Met burgers, vast aaneen gesloten;
An gina Urushalima kamar birnin da aka yi a harhaɗe wuri guda.
4 Waar de stammen naar opgaan, De stammen van Jahweh. Daar is het Israël een wet, De Naam van Jahweh te loven;
A can ne kabilu suke haurawa, kabilan Ubangiji, don su yabi sunan Ubangiji bisa ga farillan da aka ba wa Isra’ila.
5 Daar staan de zetels voor het gericht, En het troongestoelte van Davids huis.
A can kursiyoyin shari’a yake tsaye, kursiyoyin gidan Dawuda.
6 Jerusalem, die u liefhebben, Wensen u vrede en heil;
Ku yi addu’a don salamar Urushalima, “Bari waɗanda suke ƙaunarki su zauna lafiya.
7 Vrede zij binnen uw muren, Heil binnen uw burchten!
Bari salama ta kasance a katangarki zaman lafiya kuma a fadodinki.”
8 Om mijn broeders en vrienden Bid ik de vrede over u af;
Saboda’yan’uwana da kuma abokaina, zan ce, “Salama tă kasance tare da ke.”
9 Om het huis van Jahweh, onzen God, Wil ik smeken voor uw heil!
Saboda gidan Ubangiji Allahnmu, zan nemi wadatarki.