< Job 35 >
1 Elihoe vervolgde, en sprak:
Sai Elihu ya ce,
2 Houdt ge dit voor behoorlijk, Noemt ge dit "mijn rechtvaardiging voor God",
“Ko kana tsammani wannan gaskiya ne? Kana cewa, ‘Ni mai adalci ne a gaban Allah.’
3 Als ge vraagt: Wat baat het mij, Wat voordeel heb ik, als ik niet zondig?
Duk da haka kana tambayarsa cewa, ‘Wace riba nake da ita, kuma mene ne zan samu ta wurin ƙin yin zunubi?’
4 Ik zal u antwoord geven op uw vraag, En aan uw vrienden met u.
“Zan so in ba ka amsa kai tare da abokanka.
5 Blik naar de hemel op, en zie, Aanschouw de wolken, hoog boven u uit!
Ku ɗaga kai ku dubi sama ku gani; ku dubi gizagizai a samanku.
6 Wanneer ge zondigt, wat deert het Hem; Zijn uw misdrijven talrijk, wat doet het Hem;
In kun yi zunubi ta yaya wannan zai shafi Allah? In zunubanku sun yi yawa, me wannan zai yi masa?
7 Zijt ge rechtschapen, wat schenkt ge Hem, Of wat ontvangt Hij van u?
In kuna da adalci, me kuka ba shi, ko kuma me ya karɓa daga hannunku?
8 Uw boosheid raakt enkel den mens, als gij, Uw gerechtigheid het mensenkind!
Muguntarku takan shafi mutum kamar ku ne kaɗai, adalcinku kuma yakan shafi’yan adam ne kaɗai.
9 Men klaagt wel over allerhande verdrukking En jammert onder de macht der tyrannen,
“Mutane suna kuka don yawan zalunci; suna roƙo don taimako daga hannu mai ƙarfi.
10 Maar men zegt niet: Waar is God, die ons schiep, Die ons visioenen geeft in de nacht,
Amma ba wanda ya ce, ‘Ina Allah wanda ya halicce ni, mai ba da waƙoƙi cikin dare,
11 Die ons onderricht door de dieren der aarde Door de vogels in de lucht ons wijsheid leert.
wanda ya fi koya mana fiye da dabbobin duniya ya kuma sa muka fi tsuntsayen cikin iska hikima.’
12 Zo roept men wel, maar Hij antwoordt niet, Om de hoogmoed der bozen.
Ba ya amsawa lokacin da mutane suka yi kira don taimako domin girman kan mugaye.
13 Maar als God niet luistert naar ijdel geroep, De Almachtige er geen aandacht aan schenkt,
Lalle Allah ba ya sauraron roƙonsu na wofi; Maɗaukaki ba ya kula da roƙonsu.
14 Hoeveel te minder, als ge beweert, dat ge Hem niet bespeurt, Dat ge een proces met Hem aangaat, en gij op Hem wacht;
Ta yaya zai saurara sosai ko zai saurara lokacin da kake cewa ba ka ganinsa, cewa ka kawo ƙara a wurinsa kuma dole ka jira shi.
15 Of zelfs, dat zijn gramschap niet straft, En dat Hij niet eens de misdaad kent!
Kuma ka ce, ba ya ba da horo cikin fushinsa ko kaɗan ba ya kula da mugunta.
16 Job opent zijn mond tot ijdel gezwets, Spreekt grote woorden in onverstand.
Saboda haka Ayuba ya buɗe baki yana magana barkatai; yana ta yawan magana ba tare da sani ba.”