< Job 19 >

1 Job antwoordde, en sprak:
Sai Ayuba ya amsa,
2 Hoe lang nog blijft gij mij krenken, En mij onder woorden verpletteren?
“Har yaushe za ku yi ta ba ni azaba ku kuma murƙushe ni da maganganunku?
3 Tien keer beschimpt gij mij reeds, En kwelt gij mij schaamteloos.
Yanzu sau goma ke nan kuna wulaƙanta ni, kuna kai mini hari na rashin kunya.
4 Zelfs al had ik mij werkelijk misdragen, Dan raakt het wangedrag mij alleen;
In gaskiya ne na yi laifi, kuskurena ya rage nawa.
5 Gij mist het recht, een grote mond tegen mij op te zetten, Mijn schande mij te verwijten!
In kuwa za ku ɗaukaka kanku a kaina kuna ɗauka wahalar da nake sha domin na yi laifi ne,
6 Erkent toch eindelijk, dat God mij kastijdt, En mij in zijn net heeft verstrikt!
sai ku san cewa Allah ya yi mini ba daidai ba ya kewaye ni da ragarsa.
7 Zie, ik roep: "Geweld!" maar vind geen verhoring, Ik roep om hulp: mij geschiedt geen recht!
“Ko da yake na yi kuka cewa, ‘An yi mini ba daidai ba!’ Ba a amsa mini ba; ko da yake na nemi taimako, ba a yi adalci ba.
8 Hij heeft mijn weg versperd: ik kan niet voorbij, En duisternis op mijn paden gelegd;
Ya tare mini hanya yadda ba zan iya wucewa ba; ya rufe hanyata da duhu.
9 Mijn eer heeft Hij mij ontroofd, De kroon mij van het hoofd gerukt.
Ya cire darajar da nake da ita, ya kuma cire rawani daga kaina.
10 Hij heeft mij van alle kant ondermijnd: en daar ga ik heen; Mijn hoop ontworteld als een boom,
Ya yi kaca-kaca da ni har sai da na ƙare; ya tuge begen da nake da shi kamar itace.
11 Zijn gramschap tegen mij laten woeden, Mij als zijn vijand behandeld.
Yana jin haushina ya lissafta ni cikin maƙiyansa.
12 Als één man rukken zijn benden aan, En banen hun weg naar mij heen; Ze legeren zich rond mijn tent, Ze zijn zonder genade!
Rundunarsa ta zo da ƙarfi; suka kafa sansani kewaye da ni, suka zagaye tentina.
13 Mijn broeders houden zich verre van mij, Mijn bekenden zijn vreemden voor mij;
“Ya raba ni da’yan’uwana maza; abokaina sun zama baƙi gare ni.
14 Mijn verwanten verdwenen, Mijn gasten zijn mij vergeten.
Dangina sun tafi; abokaina na kurkusa sun manta da ni.
15 Mijn slavinnen zien mij aan voor een vreemde, Ik ben een onbekende voor haar;
Waɗanda sukan ziyarce ni, da masu yi mini aiki mata sun ɗauke ni baƙo.
16 Ik roep mijn slaaf: hij geeft mij geen antwoord, Zelfs al smeek ik er om.
Na kira bawana, amma bai amsa ba, ko da yake na roƙe shi da bakina.
17 Mijn vrouw walgt van mijn adem, En ik stink voor mijn zonen;
Numfashina yana ɓata wa matata rai;’yan’uwana sun ƙi ni.
18 Zelfs de kinderen minachten mij, En brutaliseren mij, als ik optreed.
Har’yan yara suna rena ni; in sun gan ni sai su fara yi mini riyar reni.
19 Al mijn getrouwen verafschuwen mij, Die ik liefhad, keren zich van mij af;
Duk abokaina sun yashe ni; waɗanda nake ƙauna sun zama ba sa ƙaunata.
20 Mijn vlees teert weg in mijn huid Met mijn tanden knaag ik mijn beenderen af.
Ni ba kome ba ne sai dai fata da ƙashi, da ƙyar na tsira.
21 Erbarming, erbarming: gij tenminste, mijn vrienden, Want de hand van God heeft mij geraakt;
“Ku tausaya mini, abokaina, ku ji tausayina, gama hannun Allah ya sauko a kaina.
22 Waarom mij als een hert vervolgen, Nooit verzadigd aan mijn vlees!
Don me kuke fafarata kamar yadda Allah yake yi? Ba ku gaji da yagar fatata ba?
23 O, werden mijn woorden opgeschreven, Opgetekend in een boek,
“Kash, da ma a ce ana rubuta maganganuna, da an rubuta su a littafi,
24 Met een stift van ijzer en lood Voor eeuwig op een rots gegrift:
a rubuta su da ƙarfe a kan dutse don su dawwama har abada!
25 Ik weet, dat mijn Verlosser leeft, En ten leste op de aarde verschijnt;
Na san wanda zai fanshe ni yana nan da rai, kuma a ƙarshe zai tsaya a kan duniya.
26 Dat ik mij zal oprichten achter mijn huid, En van mijn vlees uit, God zal aanschouwen!
Kuma bayan an hallaka fatata, duk da haka a cikin jiki zan ga Allah.
27 Ja, ik zal Hem aanschouwen, Mijn ogen zullen Hem zien, maar niet meer als vijand; Mijn nieren smachten in mijn schoot,
Zan gan shi da kaina da idanuna, Ni, ba wani ba ne. Zuciyata ta cika da wannan tunani!
28 En wanneer gij dan zegt: Hoe vervolgen we hem, Welk voorwendsel zullen we tegen hem vinden;
“In kuka ce, ‘Za ku ci gaba da matsa mini, tun da shi ne tushen damuwa,’
29 Ducht dan het zwaard voor uzelf, Want dan zal de Gramschap de bozen verdelgen! Om te weten, of er gerechtigheid is!
sai ku ma ku ji tsoron takobin; gama fushi yakan kawo hukunci ta wurin takobi, sa’an nan za ku san cewa akwai shari’a.”

< Job 19 >