< 1 Kronieken 8 >

1 Benjamin verwekte Béla, zijn eerstgeborene, Asj-bel als tweede, Achrach als derde.
Benyamin shi ne mahaifin, Bela ɗansa na fari, Ashbel ɗansa na biyu, Ahara na uku,
2 Nocha als vierde, Rafa als vijfde.
Noha na huɗu da Rafa na biyar.
3 Béla had de volgende kinderen: Addar, Gera, Abihoed,
’Ya’yan Bela maza su ne, Addar, Gera, Abihud
4 Abisjóea, Naäman en Achóach.
Abishuwa, Na’aman, Ahowa,
5 Gera, Sjefoefam en Choeram
Gera, Shefufan da Huram.
6 waren zonen van Echoed; ze waren familiehoofden van de bewoners van Géba, en werden verbannen naar Manáchat.
Waɗannan su ne zuriyar Ehud, waɗanda suke kawunan iyalan waɗanda suke zama a Geba waɗanda aka kuma kwasa zuwa Manahat.
7 Het was Gera met Naäman en Achi-ja, die ze verbande. Gera verwekte Oezza en Achihoed.
Na’aman, da Ahiya, da Gera. Gera ne shugabansu lokacin da aka kai su bauta, shi ne ya haifi Uzza da Ahilud.
8 Sjacharáim verwekte in de velden van Moab, nadat hij zijn vrouwen Choesjim en Baraä had weggezonden,
An haifa’ya’ya maza wa Shaharayim a Mowab bayan ya saki matansa Hushim da Ba’ara.
9 bij zijn vrouw Chódesj: Jobab, Sibja, Mesja, Malkam,
Ya haifi Yobab, Zibiya, Hodesh, Malkam,
10 Jeoes, Sakeja en Mirma; dit waren zijn zonen, allen familiehoofden.
Yewuz, Sakiya da Mirma ta wurin Hodesh matarsa. Waɗannan su ne’ya’yansa, kawunan iyalai.
11 Van Choesjim had hij Abitoeb en Elpáal gekregen.
Ya haifi Abitub da Efa’al ta wurin Hushim.
12 De zonen van Elpáal waren: Éber, Misjam en Sjemed; dezen bouwden Ono en Loed met bijbehorende plaatsen.
’Ya’yan Efa’al maza su ne, Eber, Misham, Shemed (wanda ya gina Ono da Lod tare da ƙauyukan kewayensu),
13 Beria en Sjéma waren de familiehoofden van de bewoners van Ajjalon. Zij joegen de bewoners van Gat op de vlucht;
da Beriya da Shema, waɗanda suke kawunan iyalan waɗanda suke zama a Aiyalon waɗanda kuma suka kori mazaunan Gat.
14 hun broeders heetten Elpáal, Sjasjak en Jerimot.
Ahiyo, Shashak, Yeremot
15 Zebadja, Arad, Eder,
Zebadiya, Arad, Eder,
16 Mikaël, Jisjpa en Jocha waren zonen van Beria.
Mika’ilu, Isfa da Yoha su ne’ya’yan Beriya maza.
17 Zebadja, Mesjoellam, Chizki, Cheber,
Zebadiya, Meshullam, Hizki, Heber,
18 Jisjmerai, Jizlia en Jobab waren zonen van Elpáal.
Ishmerai, Izliya da Yobab su ne’ya’yan Efa’al maza.
19 Jakim, Zikri, Zabdi,
Yakim, Zikri, Zabdi,
20 Eliënai, Silletai, Eliël,
Eliyenai, Zilletai, Eliyel,
21 Adaja, Beraja en Sjimrat waren zonen van Sjimi.
Adahiya, Berahiya da Shimra su ne’ya’yan Shimeyi maza.
22 Jisjpan, Éber, Eliël,
Ishfan, Eber, Eliyel,
23 Abdon, Zikri, Chanan,
Abdon, Zikri, Hanan,
24 Chananja, Elam, Antoti-ja,
Hananiya, Elam, Antotiya,
25 Jifdeja en Penoeël waren zonen van Sjasjak.
Ifdehiya da Fenuwel su ne’ya’yan Shashak maza.
26 Sjamsjerai, Sjecharja, Atalja,
Shamsherai, Shehariya, Ataliya,
27 Jaäresjja, Eli-ja en Zikri waren zonen van Jerocham.
Ya’areshiya, Iliya da Zikri su ne’ya’yan Yeroham maza.
28 Dit waren de familiehoofden naar hun geslachten, die in Jerusalem woonden.
Dukan waɗannan su ne kawunan iyalai, manya kamar yadda aka lissafta a cikin zuriyarsu, suka zauna a Urushalima.
29 In Gibon woonde de stamvader van Gibon; zijn vrouw heette Maäka.
Yehiyel na Gibeyon ya zauna a Gibeyon. Sunan matarsa Ma’aka,
30 Zijn oudste zoon was Abdon; verder Soer, Kisj, Báal, Ner, Nadab,
ɗansa na fari kuwa shi ne Abdon, sai Zur, Kish, Ba’al, Ner, Nadab,
31 Gedor, Achjo, Zéker en Miklot.
Gedor, Ahiyo, Zeker
32 Miklot verwekte Sjima; ook dezen woonden bij hun stamgenoten in Jerusalem, in hun nabijheid.
da Miklot, wanda ya zama mahaifin Shimeya. Su ma sun zauna kusa da danginsu a Urushalima.
33 Ner verwekte Kisj; Kisj verwekte Saul; Saul verwekte Jonatan, Malkisjóea, Abinadab en Esjbáal.
Ner shi ne mahaifin Kish, Kish mahaifin Shawulu, kuma Shawulu ne mahaifin Yonatan, Malki-Shuwa, Abinadab da Esh-Ba’al.
34 De zoon van Jonatan was Merib-Báal; Merib-Báal verwekte Mika.
Ɗan Yonatan shi ne, Merib-Ba’al wanda ya zama mahaifin Mika.
35 De zonen van Mika waren: Piton, Mélek, Taréa en Achaz.
’Ya’yan Mika maza su ne, Fiton, Melek, Tereya da Ahaz.
36 Achaz verwekte Jehoadda; Jehoadda verwekte Alémet, Azmáwet en Zimri; Zimri verwekte Mosa;
Ahaz shi ne mahaifin Yehowadda, Yehowadda shi ne mahaifin Alemet, Azmawet da Zimri, Zimri kuwa shi ne mahaifin Moza.
37 Mosa verwekte Bina. Diens zoon was Rafa; die van Rafa was Elasa; die van Elasa was Asel.
Moza shi ne mahaifin Bineya; Rafa, Eleyasa da kuma Azel.
38 Asel had zes kinderen, die aldus heetten: Azrikam, Bokeroe, Jisjmaël, Sjearja, Obadja en Chanan; allen zonen van Asel.
Azel yana da’ya’ya maza shida, kuma ga sunayensu. Azrikam, Bokeru, Ishmayel, Sheyariya, Obadiya da Hanan. Dukan waɗannan’ya’yan Azel maza ne.
39 De zonen van zijn broer Ésjek waren Oelam de oudste, Jeöesj de tweede en Elifélet de derde.
’Ya’yan ɗan’uwansa Eshek su ne, Ulam ɗan farinsa, Yewush ɗansa na biyu da Elifelet na uku.
40 De zonen van Oelam waren dappere mannen, die de boog konden spannen en veel kinderen en kleinkinderen hadden, wel honderd vijftig. Dit waren allemaal afstammelingen van Benjamin.
’Ya’yan Ulam maza jarumawa ne sosai waɗanda suke iya riƙe baka. Suna da’ya’ya maza masu yawa da jikoki, 150 gaba ɗaya. Dukan waɗannan zuriyar Benyamin ne.

< 1 Kronieken 8 >