Aionian Verses

Genesis 37:35 (Farawa 37:35)
(parallel missing)
Dukan’ya’yansa maza da mata, suka zo don su ta’azantar da shi, amma ya ƙi yă ta’azantu. Ya ce, “A’a, cikin makoki zan gangara zuwa kabari wurin ɗana.” Saboda haka, mahaifin Yusuf ya yi kuka saboda shi. (Sheol h7585)
Genesis 42:38 (Farawa 42:38)
(parallel missing)
Amma Yaƙub ya ce, “Ɗana ba zai gangara zuwa can tare da ku ba, ɗan’uwansa ya rasu, shi ne kaɗai ya rage. In wani abu ya faru da shi a tafiyar da za ku yi, za ku sa furfurata ta gangara zuwa kabari cikin baƙin ciki.” (Sheol h7585)
Genesis 44:29 (Farawa 44:29)
(parallel missing)
In kun ɗauki wannan daga wurina shi ma wani abu ya same shi, za ku kawo furfura kaina zuwa kabari cikin baƙin ciki.’ (Sheol h7585)
Genesis 44:31 (Farawa 44:31)
(parallel missing)
ya ga cewa saurayin ba ya nan, zai mutu. Bayinka za su sa bawanka, mahaifinmu, yă mutu cikin baƙin ciki, da tsufansa. (Sheol h7585)
Numbers 16:30 (Ƙidaya 16:30)
(parallel missing)
Amma in Ubangiji ya kawo wani abu sabo, ya sa ƙasa ta buɗe bakinta, ta haɗiye su da dukan abin da suke da shi, suka gangara cikin kabari a raye, ta haka za ku sani mutanen nan sun rena Ubangiji.” (Sheol h7585)
Numbers 16:33 (Ƙidaya 16:33)
(parallel missing)
Suka gangara cikin kabari da rai, tare dukan mallakarsu; ƙasa ta rufe su, suka hallaka, suka rabu da jama’ar. (Sheol h7585)
Deuteronomy 32:22 (Maimaitawar Shari’a 32:22)
(parallel missing)
Gama fushina ya kama wuta, tana ci har ƙurewar zurfin lahira. Za tă cinye duniya da girbinta, tă kuma sa wuta a tussan duwatsu. (Sheol h7585)
1 Samuel 2:6 (1 Sama’ila 2:6)
(parallel missing)
“Ubangiji ne ke kawo mutuwa, yă kuma rayar yana kai ga kabari, yă kuma tā da. (Sheol h7585)
2 Samuel 22:6 (2 Sama’ila 22:6)
(parallel missing)
Igiyoyin mutuwa sun nannaɗe ni; tarkuna kuma suka auka mini. (Sheol h7585)
1 Kings 2:6 (1 Sarakuna 2:6)
(parallel missing)
Ka yi da shi gwargwadon hikimarka, amma kada ka bari yă gangara kabari da furfura cikin salama. (Sheol h7585)
1 Kings 2:9 (1 Sarakuna 2:9)
(parallel missing)
Amma yanzu, kada ka ɗauke shi marar laifi. Kai mutum ne mai hikima; za ka san abin da za ka yi da shi. Ka kawo furfuransa zuwa kabari da jini.” (Sheol h7585)
Job 7:9 (Ayuba 7:9)
(parallel missing)
Kamar yadda girgije yakan ɓace yă tafi, haka mutum yake shige zuwa kabari ba kuwa zai dawo ba. (Sheol h7585)
Job 11:8 (Ayuba 11:8)
(parallel missing)
Sun fi nisan sama tudu, me za ka iya yi? Sun fi zurfin kabari zurfi, me za ka sani? (Sheol h7585)
Job 14:13 (Ayuba 14:13)
(parallel missing)
“Da ma za ka ɓoye ni a cikin kabari ka ɓoye ni har sai fushinka ya wuce! In da za ka keɓe mini lokaci sa’an nan ka tuna da ni! (Sheol h7585)
Job 17:13 (Ayuba 17:13)
(parallel missing)
In kabari ne begen da nake da shi kaɗai, in na shimfiɗa gadona a cikin duhu, (Sheol h7585)
Job 17:16 (Ayuba 17:16)
(parallel missing)
Ko begena zai tafi tare da ni zuwa kabari ne? Ko tare za a bizne mu cikin ƙura?” (Sheol h7585)
Job 21:13 (Ayuba 21:13)
(parallel missing)
Suna yin rayuwarsu cikin arziki kuma su mutu cikin salama. (Sheol h7585)
Job 24:19 (Ayuba 24:19)
(parallel missing)
Kamar yadda zafi da fări suke shanye ƙanƙarar da ta narke, haka kabari zai ƙwace waɗanda suka yi zunubi. (Sheol h7585)
Job 26:6 (Ayuba 26:6)
(parallel missing)
Mutuwa tsirara take a gaban Allah; haka kuma hallaka take a buɗe. (Sheol h7585)
Psalms 6:5 (Zabura 6:5)
(parallel missing)
Babu wanda yakan tuna da kai sa’ad da ya mutu. Wa ke yabonka daga kabari? (Sheol h7585)
Psalms 9:17 (Zabura 9:17)
(parallel missing)
Mugaye za su koma kabari, dukan al’umman da suka manta da Allah. (Sheol h7585)
Psalms 16:10 (Zabura 16:10)
(parallel missing)
domin ba za ka yashe ni a kabari ba, ba kuwa za ka bar Mai Tsarkinka yă ruɓa ba. (Sheol h7585)
Psalms 18:5 (Zabura 18:5)
(parallel missing)
Igiyoyin mutuwa sun nannaɗe kewaye da ni; tarkon mutuwa ya yi mini arangama. (Sheol h7585)
Psalms 30:3 (Zabura 30:3)
(parallel missing)
Ya Ubangiji, ka dawo da ni daga kabari; ka kiyaye ni daga gangarawa zuwa cikin rami. (Sheol h7585)
Psalms 31:17 (Zabura 31:17)
(parallel missing)
Kada ka bari in sha kunya, ya Ubangiji, gama na yi kuka gare ka; amma bari mugaye su sha kunya su kuma kwanta shiru a cikin kabari. (Sheol h7585)
Psalms 49:14 (Zabura 49:14)
(parallel missing)
Kamar tumaki an ƙaddara su ga kabari; za su kuwa zama abincin mutuwa amma masu gaskiya za su yi mulki a kansu da safe. Kamanninsu za su ruɓe a cikin kabari, nesa da gidajensu masu tsada. (Sheol h7585)
Psalms 49:15 (Zabura 49:15)
(parallel missing)
Amma Allah zai ceci raina daga kabari; tabbatacce zai ɗauke ni zuwa wurinsa. (Sela) (Sheol h7585)
Psalms 55:15 (Zabura 55:15)
(parallel missing)
Bari mutuwa ta ɗauki abokan gābana ba labari; bari su gangara da rai zuwa cikin kabari, gama mugunta tana samun masauƙi a cikinsu. (Sheol h7585)
Psalms 86:13 (Zabura 86:13)
(parallel missing)
Gama ƙaunarka da girma take gare ni; kai ka cece ni daga zurfafa, daga mazaunin matattu. (Sheol h7585)
Psalms 88:3 (Zabura 88:3)
(parallel missing)
Gama raina yana cike da wahala rayuwata tana gab da kabari. (Sheol h7585)
Psalms 89:48 (Zabura 89:48)
(parallel missing)
Wanda mutum ne zai rayu da ba zai ga mutuwa ba, ko yă cece kansa daga ikon kabari? (Sela) (Sheol h7585)
Psalms 116:3 (Zabura 116:3)
(parallel missing)
Igiyoyin mutuwa sun shaƙe ni, wahalar kabari sun zo a kaina; na cika da wahala da ɓacin rai. (Sheol h7585)
Psalms 139:8 (Zabura 139:8)
(parallel missing)
In na haura zuwa sammai, kana a can; in na yi gado a zurfafa, kana a can. (Sheol h7585)
Psalms 141:7 (Zabura 141:7)
(parallel missing)
Za su ce, “Kamar yadda mutum kan yi huda yă tsage ƙasa, haka aka watsar da ƙasusuwanmu a bakin kabari.” (Sheol h7585)
Proverbs 1:12 (Karin Magana 1:12)
(parallel missing)
mu haɗiye su da rai gaba ɗaya kamar kabari, kamar waɗanda suke gangarawa zuwa rami; (Sheol h7585)
Proverbs 5:5 (Karin Magana 5:5)
(parallel missing)
Ƙafafunta na kaiwa ga mutuwa; sawunta na jagora kai tsaye zuwa kabari. (Sheol h7585)
Proverbs 7:27 (Karin Magana 7:27)
(parallel missing)
Gidanta babbar hanya ce zuwa kabari mai yin jagora zuwa ɗakunan lahira. (Sheol h7585)
Proverbs 9:18 (Karin Magana 9:18)
(parallel missing)
Amma ba su san cewa matattu suna a can ba, cewa baƙinta suna a can cikin zurfin kabari ba. (Sheol h7585)
Proverbs 15:11 (Karin Magana 15:11)
(parallel missing)
Mutuwa da Hallaka suna nan a fili a gaban Ubangiji, balle fa zukatan mutane! (Sheol h7585)
Proverbs 15:24 (Karin Magana 15:24)
(parallel missing)
Hanyar rai na yin jagora ya haura wa masu hikima don ta kiyaye shi daga gangarawa zuwa kabari. (Sheol h7585)
Proverbs 23:14 (Karin Magana 23:14)
(parallel missing)
Ka hukunta shi da sanda ka ceci ransa daga mutuwa. (Sheol h7585)
Proverbs 27:20 (Karin Magana 27:20)
(parallel missing)
Mutuwa da Hallaka ba sa ƙoshi, haka idanun mutum ba sa ƙoshi da gani. (Sheol h7585)
Proverbs 30:16 (Karin Magana 30:16)
(parallel missing)
Kabari, mahaifar da ba ta haihuwa, ƙasa, wadda ba ta taɓa ƙoshi da ruwa, da kuma wuta, wadda ba ta taɓa cewa ‘Ya isa!’ (Sheol h7585)
Ecclesiastes 9:10 (Mai Hadishi 9:10)
(parallel missing)
Duk abin da hannunka yake yi, ka yi shi da dukan ƙarfinka, gama a cikin kabari in da za ka, babu aiki ko shirye-shirye, ko sani, ko hikima. (Sheol h7585)
Song of Solomon 8:6 (Waƙar Waƙoƙi 8:6)
(parallel missing)
Ka sa ni kamar hatimi a zuciyarka, kamar hatimi a hannunka; gama ƙauna tana da ƙarfi kamar mutuwa, kishinta yana kamar muguntar kabari, yana ƙuna kamar wuta mai ci, kamar gagarumar wuta. (Sheol h7585)
Isaiah 5:14 (Ishaya 5:14)
(parallel missing)
Saboda haka kabari ya fadada marmarinsa ya kuma buɗe bakinsa babu iyaka; cikinsa manyan mutanensu da talakawansu za su gangara tare da dukan masu hayaniyarsu da masu murnansu. (Sheol h7585)
Isaiah 7:11 (Ishaya 7:11)
(parallel missing)
“Ka roƙi Ubangiji Allahnka yă ba ka alama, ko daga zurfafa masu zurfi ko kuwa daga can cikin sama.” (Sheol h7585)
Isaiah 14:9 (Ishaya 14:9)
(parallel missing)
Kabari a ƙarƙashi duk ya shirya don yă sadu da kai a zuwanka; yana tā da ruhohin da suka rasu don su gaishe ka, dukan waɗanda sun taɓa zama shugabanni a duniya; ya sa suka tashi daga kujerun sarauta, dukan waɗanda suke sarakuna a kan al’ummai. (Sheol h7585)
Isaiah 14:11 (Ishaya 14:11)
(parallel missing)
An yi ƙasa da dukan alfarmarka zuwa kabari, tare da surutan garayunka; tsutsotsi sun bazu a ƙarƙashinka tsutsotsi kuma suka rufe ka. (Sheol h7585)
Isaiah 14:15 (Ishaya 14:15)
(parallel missing)
Amma ga shi an gangara da kai zuwa kabari, zuwa zurfafan rami. (Sheol h7585)
Isaiah 28:15 (Ishaya 28:15)
(parallel missing)
Kuna fariya cewa, “Mun yi alkawari da mutuwa, mun kuma yi yarjejjeniya da kabari. Sa’ad da zafi ya ratsa, ba zai taɓa mu ba, gama mun mai da ƙarya mafakarmu ruɗu kuma wurin ɓuyanmu.” (Sheol h7585)
Isaiah 28:18 (Ishaya 28:18)
(parallel missing)
Za a soke alkawarinku da mutuwa; yarjejjeniyarku da kabari ba zai zaunu ba. Sa’ad da zafi mai ɓarna ya ratsa, zai hallaka ku. (Sheol h7585)
Isaiah 38:10 (Ishaya 38:10)
(parallel missing)
Na ce, “Cikin tsakiyar rayuwata dole in bi ta ƙofofin mutuwa a kuma raba ni da sauran shekaruna?” (Sheol h7585)
Isaiah 38:18 (Ishaya 38:18)
(parallel missing)
Gama kabari ba zai yabe ka ba, matattu ba za su rera yabonka ba; waɗanda suka gangara zuwa rami ba za su sa zuciya ga amincinka ba. (Sheol h7585)
Isaiah 57:9 (Ishaya 57:9)
(parallel missing)
Kuka tafi wurin Molek da man zaitun kuka kuma riɓaɓɓanya turarenku. Kuka aika jakadunku can da nisa; kuka gangara zuwa cikin kabari kansa! (Sheol h7585)
Ezekiel 31:15 (Ezekiyel 31:15)
(parallel missing)
“‘Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa a ranar da aka yi ƙasa da shi zuwa kabari na rufe zurfafa maɓulɓulai da makoki dominsa; na janye rafuffukansa, aka kuma hana yalwan ruwansa. Saboda shi na rufe Lebanon da baƙin ciki, dukan itatuwan kurmi suka bushe. (Sheol h7585)
Ezekiel 31:16 (Ezekiyel 31:16)
(parallel missing)
Na sa al’ummai suka yi rawar jiki da jin ƙarar fāɗuwarsa sa’ad da na yi ƙasa da shi zuwa kabari tare da waɗanda suka gangara rami. Sai dukan itatuwan Eden, zaɓaɓɓu da kuma mafi kyau na Lebanon, dukan itatuwan da aka yi musu banruwa, sun ta’azantu a ƙarƙashin ƙasa. (Sheol h7585)
Ezekiel 31:17 (Ezekiyel 31:17)
(parallel missing)
Waɗanda suka zauna a inuwarsa, dukan masu tarayyarsa a cikin al’ummai, su ma sun gangara zuwa kabari tare da shi, sun haɗu da waɗanda aka kashe da takobi. (Sheol h7585)
Ezekiel 32:21 (Ezekiyel 32:21)
(parallel missing)
Daga cikin kabari manyan shugabanni za su yi maganar Masar da abokanta su ce, ‘Sun gangara sun kuma kwanta da marasa kaciya, tare da waɗanda aka kashe da takobi.’ (Sheol h7585)
Ezekiel 32:27 (Ezekiyel 32:27)
(parallel missing)
Ba sun kwanta tare da sauran jarumawa marasa kaciyan da aka kashe, waɗanda suka gangara kabari tare da makaman yaƙinsu, waɗanda aka yi musu matashin kai da takubansu ba? Hukuncin zunubansu yana a bisa ƙasusuwansu, ko da yake tsoron waɗannan jarumawa ya manne cikin ƙasar masu rai. (Sheol h7585)
Hosea 13:14 (Hosiya 13:14)
(parallel missing)
“Zan fanshe su daga ikon kabari; zan cece su daga mutuwa. Ina annobanki, ya mutuwa? Ina hallakarka, ya kabari? “Ba zan ji tausayi ba, (Sheol h7585)
Amos 9:2
(parallel missing)
Ko da sun tona rami kamar zurfin kabari, daga can hannuna zai fitar da su. Ko da sun hau can sama daga can zan sauko da su. (Sheol h7585)
Jonah 2:2 (Yunana 2:2)
(parallel missing)
Ya ce, “A cikin damuwata na yi kira ga Ubangiji, ya kuwa amsa mini. Daga cikin zurfi kabari na yi kiran neman taimako, ka kuwa saurari kukata. (Sheol h7585)
Habakkuk 2:5
(parallel missing)
ba shakka, ruwan inabi ya yaudare shi; yana fariya kuma ba ya hutu. Domin shi mai haɗama ne kamar kabari kuma kamar mutuwa, ba ya ƙoshi; yakan tattara dukan al’ummai wa kansa yana kuma kama dukan mutane su zama kamammu. (Sheol h7585)
Pesi mebo ndamwaambila kuti, umwi awumwi uukalalila munyina uleede uleelde kubetekwa. Alimwi umwi awumwi uusampawula munyina uleelede lubeta lupati, pesi umwi awumwi utukila uleelede mulilo wa Gehena. (Geenna g1067)
Amma ina gaya muku, duk wanda ya yi fushi da ɗan’uwansa, za a hukunta shi. Kuma duk wanda ya ce wa ɗan’uwansa ‘Raka,’za a kai shi gaban Majalisa. Amma duk wanda ya ce, ‘Kai wawa!’ Zai kasance a hatsarin shiga jahannama ta wuta. (Geenna g1067)
Na liso lyako lyalulyo lyakulebya, uligwisye ulisowe nkaambo kulakubotela kuti ufwidwe chipanzi chomwe kwiinda kusowelwa mu Gehena mubili wako woonse. (Geenna g1067)
In idonka na dama yana sa ka yin zunubi, ƙwaƙule shi ka yar. Zai fiye maka ka rasa ɗaya daga cikin gaɓoɓin jikinka, da a jefa jikinka ɗungum a cikin jahannama ta wuta. (Geenna g1067)
Alimwi kuti jaanza lyako lyalulyo lyakulebya, ulikosole ulisowe, nkaambo kulakubotela kuti ufwidwe chipanzi chomwe kwiinda kusowelwa mu Gehena mubili wako woonse. (Geenna g1067)
In kuma hannunka na dama yana sa ka yin zunubi, yanke shi ka yar. Zai fiye maka ka rasa ɗaya daga cikin gaɓoɓin jikinka, da a jefa jikinka ɗungum a cikin jahannama ta wuta. (Geenna g1067)
Mutayoowi abo bajaya, mibili pesi kabakachilwa kujaya muuya. Anukuti mwelede kuyowa oyo ukonzya kujaya muuya a nyama mugehena. (Geenna g1067)
Kada ku ji tsoron masu kashe jiki amma ba sa iya kashe rai. A maimakon haka, ku ji tsoron Wannan wanda yake da iko yă hallaka rai duk da jiki a jahannama ta wuta. (Geenna g1067)
Webo, Kapenawumu, uyeeya kuti uzosumpulwa kujulu? Peepe, unoyoyetwa ansi kumulindi utagoli [Hadesi]. Nikwali kuti mu Sodomu mwakachitwa malele akachitwa mulinduwe, ninga mwachili asunu. (Hadēs g86)
Ke kuma Kafarnahum, za a ɗaga ki sama ne? A’a, za ki gangara zuwa zurfafa ne. Da a ce ayyukan banmamakin da aka yi a cikinki ne a aka yi a Sodom, da tana nan har yă zuwa yau. (Hadēs g86)
Kufumbwa uwambula ijwi atala amwana muntu, ooyo uyolekelelwa. Pesi kufumbwa uwambula bubi atala a Muuya Uusalala, oyo takoyolekelelwa, na munyika eyi, na kuleeyo ichizosika. (aiōn g165)
Duk wanda ya zargi Ɗan Mutum, za a gafarta masa, amma duk wanda ya zargi Ruhu Mai Tsarki, ba za a gafarta masa ba, ko a wannan zamani ko a zamani mai zuwa. (aiōn g165)
Chakabyalwa mumuse ulamamvwa, oyu muntu umvwa ijwi, pesi misaalo yenyika abongelezyi bwabuvubi bwasyanikizya ijwi, elyo ulaba utachizyali michelo. (aiōn g165)
Wanda ya karɓi irin da ya fāɗi cikin ƙaya kuwa, shi ne mutumin da yakan ji maganar, sai dai damuwoyin rayuwan nan da jarrabar arzikin duniya sukan shaƙe shi, yă sa maganar ta kāsa amfani. (aiōn g165)
Lino sinkondo wakabyala ngudyabulosi. Butebuzi ngimamanino achiindi, mpawo batebuzi mbaangelo. (aiōn g165)
abokin gāban da yake shuka su kuwa, Iblis ne. Lokacin girbi kuma shi ne ƙarshen zamani, masu girbin kuwa su ne mala’iku. (aiōn g165)
Nkinkako mbuli masokwe mbabunganigwa akuumpwa amulilo, aboobo mbukuyooba kumamanino achiindi. (aiōn g165)
“Kamar yadda aka tattara ciyayin aka kuma ƙone a wuta, haka zai zama a ƙarshen zamani. (aiōn g165)
Kuyoba obo kumamanino achindi. Baangelo bayosika akuyowandanya babi kuzwa kubaluleme. (aiōn g165)
Haka zai kasance a ƙarshen zamani. Mala’iku za su zo su ware masu mugunta daga masu adalci (aiōn g165)
Alimwi ambebo ndamba kuti kulinduwe nduwe Pita, mpawo aatala amwaala ooyu ndiyoyaka mbungano yangu. Milyango yazibunda tikozokuzunda. (Hadēs g86)
Ina kuwa gaya maka, kai ne Bitrus, a kan wannan dutse zan gina ikkilisiyata, kuma ƙofofin Hadesba za su rinjaye ta ba. (Hadēs g86)
Kuti luboko lwakp na chituta chako chikupa chilebyo, chigonke ukuwaalila kule anduwe, kuli mbubo, kunjila mubuumi koli chilema na kotyokede kwiinda kuowelwa mumulilo utamani koli aamaboko aabili na mawuulu aabili. (aiōnios g166)
In hannunka ko ƙafarka yana sa ka zunubi, yanke shi ka yar. Zai fiye maka ka shiga rai da hannu ko ƙafa ɗaya da hannuwa biyu ko ƙafafu biyu da a jefar da kai cikin madawwamiyar wuta da hannuwa biyu ko ƙafafu biyu. (aiōnios g166)
Na liso lyko likuchita kuba chilebyo, ulidadule ulisowele kule aanduwe. Kuli mbubo kuti unjle mubuumi aliso limwi kwiinda kusowelwa mubbila lyamulilo koli ameso aabili. (Geenna g1067)
In kuma idonka yana sa ka zunubi, ƙwaƙule shi ka yar. Zai fiye maka ka shiga rai da ido ɗaya, da ka shiga jahannama ta wuta da idanunka biyu. (Geenna g1067)
Amubona, mwalumi wakaza kuli Jesu akwamba kuti, “Muyiisi, nchichili chintu chibotu nchindinga ndilachita kuti ndibe abuumi ibutamani?” (aiōnios g166)
To, fa, sai ga wani ya zo wurin Yesu ya tambaye shi ya ce, “Malam, wane abu mai kyau ne ya zama mini dole in yi don in sami rai madawwami?” (aiōnios g166)
Woonse oyo iwakasiide maanda, babunyiina, bachizi, wisi, banyina niiba myuunda nkambo kazina lyangu uyotambula tuli mbuli mwanda umwi akukona buumi ibutamani. (aiōnios g166)
Duk kuma wanda ya bar gidaje ko’yan’uwa maza ko’yan’uwa mata ko mahaifi ko mahaifiya ko yara ko gonaki, saboda ni, zai sami abin da ya fi haka riɓi ɗari, yă kuma gāji rai madawwami. (aiōnios g166)
Nakabona mukuyu munsi lyamugwagwa, wakayinka kulinguwo akujana kakutakwe chintu kuli nguwo kunze kwamatu. Wakaamba kuti kulinguwo, “Kutakabi kuti kukabe michelo lubo kuzwa kulinduwe alimbi,” alubo mponya awo mukuyu wakapusama. (aiōn g165)
Ganin itacen ɓaure kusa da hanya, sai ya je wajensa amma bai sami kome a kansa ba sai ganye. Sai ya ce masa, “Kada ka ƙara yin’ya’ya!” Nan da nan itacen ya yanƙwane. (aiōn g165)
Maawe kulindinywe, nobalembi alimwi nobaFalisi, basikuupawupa! nkaambo muulya zintu zili mumaanda abamukabafu kamukomba nkombyo ndamfu. Muyotambula mulandu mupati. Maawe kulindinywe, nobalembi alimwi nobaFalisi, basikuupawupa! Nkambo mulayinka akulwizi alimwi akunyika kuti mukasandule muntu umwi, alimwi na waba oyo umwi, ngamwamuchita tubili kuba mwana wegehena mbuli ndinywe. (Geenna g1067)
“Kaitonku, malaman dokoki da Farisiyawa, munafukai! Kukan yi tafiye-tafiye zuwa ƙasashe, ku ƙetare teku don ku sami mai tuba ɗaya, sa’ad da ya tuba kuwa, sai ku mai da shi ɗan wuta fiye da ku, har sau biyu. (Geenna g1067)
Inywe nobazooka, inywe nobana bachipile, muyokuchija biyeni kubetekwa kwagehena? (Geenna g1067)
“Ku macizai!’Ya’yan macizai! Ta yaya za ku tsere wa hukuncin jahannama ta wuta? (Geenna g1067)
Nakachikkede atala lyechilundu cha Olivusi, basikwiiya bakamusikila kumbali bati, “twambile, ndilili nikuyochitika zintu eezi? Ninzi chiyoba chitondezyo chakuboola kwaako alimwi amamanino anyika?” (aiōn g165)
Da Yesu yana zaune a Dutsen Zaitun, almajiran suka zo wurinsa a ɓoye. Suka ce, “Gaya mana, yaushe ne wannan zai faru, mece ce alamar zuwanka da kuma ta ƙarshen zamani?” (aiōn g165)
Eelyo uyoti kuli baabo batanoli kuchimweensi chakwe, 'Muzwe kuli ndime, inywe nimutukidwe, munjile mumulilo utamani ooyo ubambilidwe Satani abaangelo bakwe, (aiōnios g166)
“Sa’an nan zai ce wa waɗanda suke a hagunsa, ‘Ku rabu da ni, la’anannu, zuwa cikin madawwamiyar wutar da aka shirya don Iblis da mala’ikunsa. (aiōnios g166)
Aaba bayonjila muchisubulo chitamani, pesi baluleme bayonjila mubuumi ibutamani.” (aiōnios g166)
“Sa’an nan za su tafi cikin madawwamiyar hukunci, amma masu adalci kuwa za su shiga rai madawwami.” (aiōnios g166)
Mubayiisye kulemeka zintu zyoonse nzindakamulayilila, amubone, ndilandinywe chiindi choonse, nikuba kusikila kumamanino.” (aiōn g165)
kuna kuma koya musu, su yi biyayya da duk abin da na umarce ku, kuma tabbatacce, ina tare da ku kullum, har ƙarshen zamani.” (aiōn g165)
pesi kufumbwa muntu usampawula Muuya Uusalala takonzyi kulekelelwa; ulaamulandu wachibi chitamani.” (aiōn g165, aiōnios g166)
Amma duk wanda ya saɓi Ruhu Mai Tsarki, ba za a taɓa gafara masa ba. Ya aikata madawwamin zunubi ke nan.” (aiōn g165, aiōnios g166)
pesi masukusyo aanyika, kweenwa aabuvubi aziyandisyo zyazimwi zintu zyabuyo zilasika zyasyanikizya jwi, zyachita kuti litabi aamichelo. (aiōn g165)
amma damuwar wannan duniya, da son dukiya, da kuma kwaɗayin waɗansu abubuwa, sukan shiga, su shaƙe maganar, har su mai da ita marar amfani. (aiōn g165)
Naa kuboko kwako kwakubisizya, kudunsule. Nchibotu kunjila mubwami bwakubotelwa kwiinda kuba amaboko abili alimwi wakuwida mubbibi lyamulilo, kumulilo utazimi. (Geenna g1067)
In hannunka yana sa ka yin zunubi, yanke shi. Ai, gwamma ka shiga rai da hannu ɗaya, da ka shiga jahannama ta wuta, inda ba a iya kashe wutar ba, da hannuwanka biyu. (Geenna g1067)
Na kuulu kwako kwakuchita kuti ubisye, kudunsule. Nchibotu kunjila mubuumi bwakubotelwa kuli chilema kwiinda kuba amawulu abili alimwi wakuwida mubbibi lyamulilo. (Geenna g1067)
In kuma ƙafarka tana sa ka yin zunubi, yanke ta. Ai, gwamma ka shiga rai da ƙafa ɗaya, da a jefa ka cikin jahannama ta wuta, da ƙafafunka biyu. (Geenna g1067)
Na liso lyako lyakuchita kuti ubisye, ligusye. Nchibotu kunjila mubwami bwakujulu aliso limwi kwiinda kuba ameso abili wakuwisigilwa mubbibi lyamulilo, (Geenna g1067)
In kuma idonka yana sa ka zunubi, ƙwaƙule shi. Ai, gwamma ka shiga mulkin Allah da ido ɗaya, da a jefa ka cikin jahannama ta wuta, da idanu biyu, (Geenna g1067)
Nakatalisya lweendo lwakwe, umwi mwalumi wakachijana wazofugama kunembo lyakwe alimwi wabuzya, “Muyisi mubotu, ndichite buti kuti ndikajane buumi butamani?” (aiōnios g166)
Da Yesu ya kama hanya, sai wani mutum ya ruga da gudu ya zo wajensa, ya durƙusa a gabansa ya ce, “Malam nagari, me zan yi domin in gāji rai madawwami?” (aiōnios g166)
utakabule kutambula zyiindulwidwe mwaanda munyika omuno lino: n'anda abanyandumi a bachizi a mamama abana anyika, mukupenzegwa, munyika utobela, buumi butamani. (aiōn g165, aiōnios g166)
sa’an nan yă kāsa samun ninkinsu ɗari a zamanin yanzu (na gidaje, da’yan’uwa mata, da’yan’uwa maza, da uwaye, da’ya’ya, da gonaki amma tare da tsanani) a lahira kuma yă sami rai madawwami. (aiōn g165, aiōnios g166)
Elyo wakaambila mukuyu kuti, “Kutazoobi naba womwe uzoolya michelo kulinduwe.” Basikwiiya baakwe bakamumvwa kawamba majwi aayo. (aiōn g165)
Sai ya ce wa itacen, “Kada kowa yă ƙara cin’ya’yanka.” Almajiransa kuwa suka ji ya faɗi haka. (aiōn g165)
Uzooyendelezya ng'anda ya Jakobo mane kukabe kutamani, alimwi bwami bwakwe tabukozoomana pe. (aiōn g165)
zai yi mulkin gidan Yaƙub har abada, mulkinsa kuma ba zai taɓa ƙare ba.” (aiōn g165)
(mbuli mbakaamba kuli basikale besu) kuli Abraham alunyungu lwakwe.” (aiōn g165)
ga Ibrahim da zuriyarsa har abada, kamar yadda ya faɗa wa kakanninmu.” (aiōn g165)
mbuli mbakaambula amilomo yabasinsimi bakwe basalala bakale. (aiōn g165)
(yadda ya yi magana tun tuni ta wurin annabawansa masu tsarki), (aiōn g165)
Aawo bakali kumukumbila kuti atabatandili mumulindi uutagoli. (Abyssos g12)
Suka yi ta roƙonsa kada yă umarce su su shiga ramin Abis. (Abyssos g12)
Iwe, Kkapenawuma, uyeeya kuti uzosumpwidwa kujulu na? Pepe, uzoboozegwa aansi ku Hadesi. (Hadēs g86)
Ke kuma Kafarnahum, kina tsammani za ki sami ɗaukaka ne? A’a, za a hallaka ki. (Hadēs g86)
Amulange umwi muyiisyi wamilawu yachi Juda, wakanyampuka kayanda kumusunka, wakati, “Muyiisyi, niinzi nchenga ndilachita kuti ndijane buumi butamani?” (aiōnios g166)
Wata rana, sai wani masanin dokoki ya miƙe tsaye don yă gwada Yesu. Ya tambaya ya ce, “Malam, me zan yi don in gāji rai madawwami?” (aiōnios g166)
Pesi ndilamwaambila aatala akuti ngwani ngumunga mulayoowa. Amuyoowe ooyo, uunga naajaya, ulaanguzu zyakuwaala mumulilo. Iyii, ndati kulindinye, amuyoowe nguwe ooyo. (Geenna g1067)
Amma zan nuna muku wanda za ku ji tsoronsa. Ku ji tsoron wanda, bayan da ya kashe jikin, yana da iko ya jefa ku cikin jahannama ta wuta. I, ina gaya muku, ku ji tsoronsa. (Geenna g1067)
Simalelo wakabotelwa asilutwe ooyu nkaambo wakachita anzila iitaluleme. Nkaambo bana banyika iino tabaluleme pe mukubeleka abananyina kwiinda mbubali bana ba mumuni. (aiōn g165)
“Maigidan kuwa ya yabi manajan nan marar gaskiya saboda wayonsa. Gama’yan duniyan nan suna da wayon yin hulɗa da junansu fiye da’yan haske. (aiōn g165)
Ndati kulindinywe, amulipangile bazolwani amali iitaluleme, kuchitila kuti niyoomana, bakamutambule mubuumi butamani. (aiōnios g166)
Ina gaya muku, ku yi amfani da dukiya na wannan duniya, domin ku sami wa kanku abokai. Saboda bayan dukiyar ta ƙare, za a karɓe ku a wuraren zama da sun dawwama. (aiōnios g166)
mpawo kali mu Hadesi kali koomba, wakanyampula menso aakwe walanga kujulu wakabona Abbulahamu kali kule a Lazalo kali akaango kakwe. (Hadēs g86)
A cikin jahannama ta wuta, inda yana shan azaba, ya ɗaga kai ya hangi Ibrahim can nesa, da kuma Lazarus a gefensa. (Hadēs g86)
Umwi mwendelezi wakamubuzya wati, “Muyisi mubotu, ngandilachita biyeni kuti ndikajane buumi butamani?” (aiōnios g166)
Wani mai mulki ya tambayi Yesu ya ce, “Malam managarci, me zan yi don in gāji rai madawwami?” (aiōnios g166)
utakwe kuzojana zyindilide kuchiindi echino, amuchindi chibola, buumi butamani.” (aiōn g165, aiōnios g166)
da zai kāsa samun riɓi mai yawa, a wannan zamani, ya kuma sami rai madawwami a zamani mai zuwa.” (aiōn g165, aiōnios g166)
Jesu wakati kulimbabo, “Bana balombe banyika iino balakwata alimwi balapegwa mulukwatano. (aiōn g165)
Yesu ya amsa ya ce, “Mutanen zamanin nan suna aure, suna kuma ba da aure, (aiōn g165)
Pesi aabo bataka[jane bulemu bwakutambula kubuka kubafu taakwe nibatakakwate na kupegwa mulukwatano. (aiōn g165)
amma su waɗanda aka ga sun cancantar kasancewa a zamanin can, da kuma na tashin matattu, ba za su yi aure, ko su ba da aure ba. (aiōn g165)
kuti boonse basyoma bakabe abuumi butamani. (aiōnios g166)
don duk mai gaskata da shi ya sami rai madawwami.” (aiōnios g166)
Oobuya Leza mbwakayandisya nyika, eelyo wakiipa Mwana wakwe simuzyalwa aalike kuti kufumbwa uumusyoma mulinguwe atafwidilili pesi kuti aabe aabumi butamani. (aiōnios g166)
Gama Allah ya ƙaunaci duniya sosai har ya ba da wanda yake Ɗaya kuma Makaɗaicin Ɗansa domin duk wanda ya gaskata da shi kada yă hallaka sai dai yă sami rai madawwami. (aiōnios g166)
Ooyo usyoma ku Mwana uli aabuumi butamani, pesi ooyo ukaka Mwana takwe kuyoobona buumi, pesi bukali bwa Leza bulakkala aalinguwe.” (aiōnios g166)
Duk wanda ya gaskata da Ɗan yana da rai madawwami, amma duk wanda ya ƙi Ɗan ba zai sami rai ba, gama fushin Allah yana nan a bisansa.” (aiōnios g166)
Pesi, manzi ngesikamupe ayoba kasensa kamanzi mulinguwe, kakunka mane kukabekutamani”. (aiōn g165, aiōnios g166)
amma duk wanda ya sha ruwan da zan ba shi, ba zai ƙara jin ƙishirwa ba. Tabbatacce, ruwan da zan ba shi, zai zama masa maɓuɓɓugan ruwa da yake ɓuɓɓugowa har yă zuwa rai madawwami.” (aiōn g165, aiōnios g166)
Oyo utebula utambula chakufola akubungika michelo yabumi butamani, kuchitila kuti oyo ubyala ayooyo utebula bakakondwe antomwe. (aiōnios g166)
Mai girbi na samun lada, yana kuma tara amfani zuwa rai madawwami, domin mai shuka da mai girbi su yi farin ciki tare. (aiōnios g166)
Nchobeni, nchobeni, Oyo umvwa ijwi lyangu akumusyoma wakandituma ulabuumi butamani mpawo tayopegwa mulandu, pesi winda kuzwa kulufu kuya kubuumi. (aiōnios g166)
“Gaskiya nake gaya muku, duk wanda ya ji maganata ya kuma gaskata da wanda ya aiko ni yana da rai madawwami ba za a kuma hukunta shi ba; ya riga ya ƙetare daga mutuwa zuwa rai. (aiōnios g166)
Mulayandula magwalo nkaambo muyeye kuti muli ngawo mulibuumi butaman, mpawo ngayaya magwalo apeda bukamboni aatala andime. (aiōnios g166)
Kuna ta nazarin Nassosi da himma don kuna tsammani ta wurinsu ne kuna samun rai madawwami. Nassosin nan ne suke ba da shaida a kaina, (aiōnios g166)
Mutabelekeli kulya kumana, pesi mubelekele kulya kutola kubuumi butamani buumi Mwana a Muntu mbwayomupa, aboobo Leza Taata uyodinda chidindo chakwe alimbabo. (aiōnios g166)
Kada ku yi aiki saboda abincin da yake lalacewa, sai dai saboda abinci mai dawwama har yă zuwa rai madawwami, wanda Ɗan Mutum zai ba ku. A kansa ne Allah Uba ya sa hatimin amincewarsa.” (aiōnios g166)
Eno olu ndoluyando lwa Taata, ikuti umwi awumwi uubona Mwana akusyoma mulinguwe uyooba abumi butamanini alimwi ndiyomubusya mubuzuba bwamamanino. (aiōnios g166)
Gama nufin Ubana shi ne, duk wanda yake duban Ɗan, ya kuma gaskata shi zai sami rai madawwami, ni kuwa zan tashe shi a rana ta ƙarshe.” (aiōnios g166)
Nkasimpe, nkasimpe, ooyo usyoma ulaabumi butamani. (aiōnios g166)
Gaskiya nake gaya muku, wanda ya gaskata yana da rai madawwami. (aiōnios g166)
Ndichinkwa chabuumi chakaza aansi kuzwa kujulu. Kuti naa umwi wachilya chinkwa eechi, uyoopona lyoonse. Chinkwa nchipa ngomubili wangu bube buumi bwanyika.” (aiōn g165)
Ni ne burodin rai mai saukowa daga sama. Duk wanda ya ci wannan burodi, zai rayu har abada. Wannan burodin shi ne jikina, da zan bayar don duniya ta sami rai.” (aiōn g165)
Kufumbwa uulya mubili wangu akunywa bulowa bwangu uyooba aabumi butamani alimwi ndiyomubusya kubuzuba bwamamanino. (aiōnios g166)
Duk wanda ya ci naman jikina ya kuma sha jinina, yana da rai madawwami. Ni kuwa zan tashe shi a rana ta ƙarshe. (aiōnios g166)
Echi nchinkwa chakaseluka aansi kuzwa kujulu, chitali eecho bamaTaata nchibakalya akufwa. Uulya chinkwa eechi uyopona lyoonse.” (aiōn g165)
Wannan shi ne burodin da ya sauko daga sama. Kakannin-kakanninku sun ci Manna suka kuma mutu, amma duk wanda yake cin wannan burodi zai rayu har abada.” (aiōn g165)
'Simoni Pita wakasandula kuti,” mwaami, tulaya kuliini? uuli amajwi aabumi butamani, (aiōnios g166)
Sai Siman Bitrus ya amsa ya ce, “Ubangiji wajen wa za mu tafi? Kai ne da kalmomin rai madawwami. (aiōnios g166)
Muzike takkalilili mun'anda kwalyoonse; mwana ulakkalilila chalyoonse. (aiōn g165)
Bawa dai ba shi da wurin zama na ɗinɗinɗin a cikin iyali, amma ɗa na gida ne har abada. (aiōn g165)
Chobeni, nchobeni, ndamwaambila, na umwi wabamba ijwi lyangu, takoyoobona lufu.” (aiōn g165)
Gaskiya nake gaya muku, duk wanda ya kiyaye maganata, ba zai ɗanɗana mutuwa ba sam.” (aiōn g165)
Ma Juda bakati kulinguwe, “Lino twaziba kuti uli aadayimona. Abbulahamu abasinsimi bakafwa; pesi wamba kuti, 'Na umwi wabamba ijwi lyangu, takoyoolabila lufu.' (aiōn g165)
Da jin haka Yahudawa suka ce, “Tabɗi, yanzu kam mun san kana da aljani! Ibrahim ya mutu haka ma annabawa, ga shi kana cewa duk wanda ya kiyaye maganarka ba zai ɗanɗana mutuwa ba sam. (aiōn g165)
Kuzwa nyika niyakalengwa takuna mvwigwa pe kuti naba omwe wakajula menso amuntu wakazyalwa kali moofu. (aiōn g165)
Ba wanda ya taɓa ji cewa an buɗe idanun wanda aka haifa makaho. (aiōn g165)
Ndazipa buumi butamani. Tazikoyoofwa pe, aboobo takwe naba omwe uyozikwempya mujanza lyangu. (aiōn g165, aiōnios g166)
Ina ba su rai madawwami, ba za su taɓa hallaka ba; ba kuma mai ƙwace su daga hannuna. (aiōn g165, aiōnios g166)
alimwi kufumbwa oyo upona akusyoma mulindime takoyofwa pe. Ulazisyoma na eezi?” (aiōn g165)
kuma duk wanda yake raye ya kuma gaskata da ni ba zai taɓa mutuwa ba. Kin gaskata wannan?” (aiōn g165)
Ooo uyandisya buumi bwakwe takoyobujana, pesi utayandisyi buumi bwakwe kulizyanyika eeyi uyobamba buumi butamani. (aiōnios g166)
Duk mai ƙaunar ransa, zai rasa shi, duk mai ƙin ransa a wannan duniya, zai kiyaye shi har yă zuwa rai madawwami. (aiōnios g166)
Makamu akamusandula, “Twakamvwa kuzwa kumulawu kuti Kkilisito uzokkala ikutamani. Wamba buyeni ikuti, ' Mwana Muntu uyelede kusumpulwa? Nguli ooyo Mwana Muntu? (aiōn g165)
Sai taron suka ce, “Ahab, Dokarmu ta gaya mana cewa, Kiristi zai kasance har abada, to, yaya za ka ce, ‘Dole ne a ɗaga Ɗan Mutum?’ Wane ne wannan ‘Ɗan Mutum’?” (aiōn g165)
Ndiizi kuti chelelo mbuumi butamani, mbubobu nzizezi zindawamba - mbuli Taata mbwakambula kuli ndime, mbubobu ndilamba.” (aiōnios g166)
Na san cewa umarninsa yana kai ga rai madawwami. Saboda haka duk abin da na faɗa na faɗe shi ne kamar dai yadda Uba ya ce in faɗa.” (aiōnios g166)
Pita wakati kulinguwe, “tokonzyi kundisanzya mawulu angu, “Jesu wakamusandula wati, “kuti tendakusanzya tokooba abulyidilane pe ambebo. (aiōn g165)
Sai Bitrus ya ce, “Faufau, ba za ka taɓa wanke ƙafafuna ba.” Yesu ya amsa ya ce, “Sai na wanke ka, in ba haka ba, ba ka da rabo a gare ni.” (aiōn g165)
alimwi ndiyookomba kuli Taata alimwi uyomupa uumbi mugwasyi kuchitila kuti akabe aandinywe kusikila kukabe kutamani - (aiōn g165)
Zan kuwa roƙi Uba, zai kuwa ba ku wani Mai Taimakon da zai kasance tare da ku har abada, (aiōn g165)
mbuli mbwakamupa bwendelezi atala ailengwa zyoonse kuchitila kuti azope buumi butamani kuli woonse ooyo ngwakapa kuli nguwe. (aiōnios g166)
Gama ka ba shi iko bisa dukan mutane domin yă ba da rai madawwami ga duk waɗanda ka ba shi. (aiōnios g166)
Mbuli ibuumi butamani kuti bakuzibe, nduwe Leza wakasimpe, akuli nguwe ooyo ngwakatuma, Jesu Kkilisito. (aiōnios g166)
Rai madawwami kuwa shi ne, su san ka, Allah makaɗaici mai gaskiya, da kuma Yesu Kiristi, wanda ka aiko. (aiōnios g166)
Nkaambo tokoyoolekela muuya wangu mu Hadesi, nikuba kuyozumina Musalali wako kuti akabone bubozi. (Hadēs g86)
gama ba za ka bar ni cikin kabari ba, ba kuwa za ka yarda Mai Tsarkinka yă ruɓa ba. (Hadēs g86)
Wakabona zyakali kuyanda kuchitika muchiindi chiboola kwaamba aatala abubuke bwa Kkilisito, 'Taakwe pe anakalekelwa mu Hadesi, nuuba amubili wakwe taakwe niwakabola pe.' (Hadēs g86)
Ganin abin da yake gaba, ya yi magana a kan tashin Kiristi daga matattu cewa, ba a bar shi a kabari ba, jikinsa kuma bai ruɓa ba. (Hadēs g86)
Ngonguwe weelede kutambulwa ajulu mane zintu zyoonse zikabweedezegwe muchiimo chazyo, aatala aazintu Leza nzyakaambuula kwiinda mumilomo yaba sinsimi basalala. (aiōn g165)
Dole yă kasance a sama, sai lokaci ya yi da Allah zai mai da kome sabo, yadda ya yi alkawari tun dā ta wurin annabawansa masu tsarki. (aiōn g165)
Pesi Pawulo a Bbanabbasi bakambuula chamanguzu kabti, “Kwakeelede kuti ijwi lya Leza kalyaambwa kusanguna kuli ndinywe. Mukubona kuti mula litabulula kuzwa kulindinywe akulibona kamuteeledwe buumi bulakujulu, amubone, tuyobweeda kuli basizibi. (aiōnios g166)
Sai Bulus da Barnabas suka amsa musu gabagadi, suka ce, “Ya zama mana dole mu yi muku maganar Allah da farko. Da yake kun ƙi ta ba ku kuma ga kun cancanci rai madawwami ba, to, za mu juya ga Al’ummai. (aiōnios g166)
Awo basizibi nibakamvwa echi, bakabotelwa akusalazya ijwi lya Mwami. Mbuli biingi bakasalwa kubuumi bwakujulu bakasyoma. (aiōnios g166)
Sa’ad da Al’ummai suka ji haka, sai suka yi farin ciki suka ɗaukaka maganar Ubangiji; kuma duk waɗanda aka zaɓa don samun rai madawwami, suka gaskata. (aiōnios g166)
Mbuboobu Mwami mbwaamba, ooyo wakachita zintu ezi zyakazibinkana kuzwa muzyiindi zyakale. ( kuli magwalo aba Giliki achiindi alabupanduluzi busiyen, mubunini, mbubobu Mwami mbwaamba, aabo bazi zyoonse nzyakachita kuzwa kuchiindi chakale. (aiōn g165)
da aka sani tun zamanai. (aiōn g165)
Nkaambo bube bwakwe butaboneki bwakatondeezegwa aantanganan kuzwa kumatalikilo akulengwa zintu. Bube oobu ninguzu zyakwe zitamani alimwi abunajulu. Akaambo kaako, aaba bantu tabachikwe ntami pe. (aïdios g126)
Gama tun halittar duniya halayen Allah marar ganuwa, madawwamin ikonsa da kuma allahntakarsa, ana iya ganinsu sarai, ana fahimtarsu ta wurin abubuwan da Allah ya halitta, domin kada mutane su sami wata hujja. (aïdios g126)
Mbimbabo bakachinchaanya kasimpe kaLeza kumabejo, alimwi bakakomba akulemya zilengwa kwiinda Mulengi, uyolumbayizigwa chakutamana. Amen. (aiōn g165)
Sun sauya gaskiyar Allah da ƙarya, suka kuma yi wa abubuwan da aka halitta sujada suna bauta musu a maimakon Mahalicci, wanda ake yabo har abada. Amin. (aiōn g165)
kulibaabo bachita kabotu chabusungu akuyanduula bulumbu, kulemekwa, alimwi akutafwa, uyoopa buumi butamani. (aiōnios g166)
Ga waɗanda ta wurin naciya suna yin nagarta suna neman ɗaukaka, girma da rashin mutuwa, su za a ba su rai madawwami. (aiōnios g166)
Eezi zyakachitilwa kuti, ichibi mbuchakeendelezya mulufu, mbombubo luzyalo mbuluyooyendelezya kwiindila mubululami bwabuumi butamani kwiindila muli Jesu KkilisitoMwaami wesu. (aiōnios g166)
domin, kamar yadda zunubi ya yi mulki cikin mutuwa, haka ma alheri yă yi mulki ta wurin adalci yă kuwa kawo rai madawwami ta wurin Yesu Kiristi Ubangijinmu. (aiōnios g166)
Pesi lino mbulimbumwakangununwa kuzwa kuchibi akuba bazike kuli Leza, mula michelo yanu yakusalazigwa. Impindu mbumi butamani. (aiōnios g166)
Amma a yanzu da aka’yantar da ku daga zunubi kuka kuma zama bayi ga Allah, ribar da kuka samu tana kai ga zaman tsarki, ƙarshenta kuwa rai madawwami ne. (aiōnios g166)
Nkambo mpindu yazibi ndufu, pesi chipo chaLeza mbumi butamani muliKkilisto Jesu Mwami wesu. (aiōnios g166)
Gama sakamakon zunubi mutuwa ne, amma kyautar Allah rai madawwami ne a cikin Kiristi Yesu Ubangijinmu. (aiōnios g166)
Bamataata babo chiindi kwakazwa Kkilisto, kwiinda munyama - we kali Leza atala zyoonse. weelede kulumbayizigwa mane kutamani. Ameni. (aiōn g165)
Kakannin-kakannin nan kuma nasu ne, Kiristi kuma, ta wurin zamansa mutum, na kabilarsu ne. Yabo ya tabbata ga Allah har abada, shi da yake bisa kome! Amin. (aiōn g165)
; aboobo utambi kuti ngwani uyoselukila kubusena busiya (nkokuti akeete Kkilisitu kuzwa kubafu). (Abyssos g12)
“ko kuwa ‘Wa zai gangara can zurfin ƙasa?’” (wato, don yă hauro da Kiristi daga matattu). (Abyssos g12)
Nkaambo Leza wakazijalila zyoonse mukutaswilila kuchitila kuti atondezye luse kuli bonse. (eleēsē g1653)
Gama Allah ya daure dukan mutane ga rashin biyayya don yă nuna jinƙai ga kowa. (eleēsē g1653)
Nkaambo kuzwa mulinguwe alimwi akwiinda mulinguwe alimwi akuli nguwe zyoonse zintu nkuzibede. Kulinguwe abube bulemu bwalyoonse. Amen. (aiōn g165)
Gama daga gare shi, ta wurinsa, da kuma saboda shi ne dukan abubuwa suka kasance. Ɗaukaka ta tabbata a gare shi har abada! Amin. (aiōn g165)
Mutakozyanisigwi anchito zyanyika, pesi musanduke kukuchitulula kwamizeezo yanu. Amukachite eechi kuti mukazibe chibotu. Awumwi mbuli mweelwe walusyomo Leza ndwamupede. (aiōn g165)
Kada ku ci gaba da yin abin da duniya take yi, sai dai ku bar halinku ya sāke, ta wurin sabunta hankalinku ɗungum, don ku tabbatar da abin da Allah yake so yake, abu mai kyau, mai daɗi da kuma cikakke. (aiōn g165)
Lino kuliyoyo ukonzya kukuchita usime mbuli makani angu mabotu akompolola kwaJesu Kkilisito, mbuli chiyubunizyo chensiiswa zyakasisikene kwachiindi chilamfu, (aiōnios g166)
Ɗaukaka ta tabbata ga mai ikon ƙarfafa ku bisa ga bisharata, bisa ga wa’azin Yesu Kiristi, wadda ta gare ta ne aka bayyana asirin nan da yake ɓoye tun fil azal, (aiōnios g166)
pesi lino lyakayubununwa lyachitwa kuti lizibikane kwiinda akulemba kwaba sinsimi kunyika zyoonse, akulayilila kwaLeza bwinibwini, mukweeta kuteelela kwalusyomo. (aiōnios g166)
amma yanzu kuwa aka bayyana, aka kuma sanar ta wurin rubuce-rubucen annabawa bisa ga umarnin Allah madawwami, domin dukan al’ummai su gaskata su kuma yi masa biyayya (aiōnios g166)
Kuliyooyo uchenjede Leza kwindilila aJesu Kkilisito, abulemu kutamani. Ameni. (aiōn g165)
ɗaukaka ta tabbata har abada ga Allah, wanda shi ne kaɗai mai hikima ta wurin Yesu Kiristi! Amin. (aiōn g165)
Ulikuli muntu musongo? Ulikuli mulembi? Ulikuli sikukazya wanyika eeno? Sa Leza takasandula busongo bwanyika kubufubafuba? (aiōn g165)
Ina mai hikima? Ina mai zurfin bincike? Ina masana na wannan zamani? Ashe, Allah bai wofinta hikimar duniya ba? (aiōn g165)
Lino twambula busongo mukati kabantu bazyikitide, pesi butali busongo bwanyika eeyi, kana bwendelezi bwalino, aboo bayobwinda. (aiōn g165)
Duk da haka, muna sanar da saƙon hikima cikin waɗanda suka balaga, amma ba hikima irin ta wannan zamani ba ne, ko kuwa irin ta masu mulkin zamanin nan, waɗanda za su shuɗe ba. (aiōn g165)
Anukuti twambula abusongo bwaLeza musimpe lisisidwe, busongo busisidwe oobo Leza mbwakali wabikka kunembo lyamyaka yabulemu besu. (aiōn g165)
A’a, muna magana ne a kan asirin hikimar Allah, hikimar da tun dā, take a ɓoye, wadda Allah ya ƙaddara domin ɗaukakarmu, tun kafin farkon zamanai. (aiōn g165)
Takwe naba omwe wabendelezi balino wakachimvwisisisya, nkambo anoli bakachimvwisissya, nikuli tebakamukankamina pe Mwami wabulemu. (aiōn g165)
Ba ko ɗaya daga cikin masu mulkin wannan zamani da ya fahimce ta, gama da a ce sun fahimce ta, da ba su gicciye Ubangiji mai ɗaukaka ba. (aiōn g165)
Kutabi umwi uulyena. Na umwi wenu akati kenu uyeya kuti musongo muchiindi echino, mumuleke abe “mufubafuba” kuti abe musongo. (aiōn g165)
Kada ku ruɗi kanku. In waninku yana tsammani cewa yana da hikima, yadda duniya ta ɗauki hikima, to, sai ya mai da kansa “wawa” don yă zama mai hikima. (aiōn g165)
Nkinkaako, na kulya chaba chilebyo kumukwesu, nsikoyoolya limbi nyama, kuti nditawisyi mukwesu. (aiōn g165)
Saboda haka, in abin da nake ci zai sa ɗan’uwana yă yi zunubi, ba zan ƙara cin nama ba, don kada in sa shi yă yi tuntuɓe. (aiōn g165)
Lino ezi zintu zyakachitika kuli mbabo mbuli chitondezyo kuli ndiswe. Zyakalembelwa kuti lube lulayo kulindiswe - kuli ndiswe abo mamanino achindi ngasikilide. (aiōn g165)
Waɗannnan abubuwa sun same su ne, domin su zama abubuwan koyi, aka kuma rubuta su domin a gargaɗe mu, mu da ƙarshen zamani ya zo mana. (aiōn g165)
“Lufu, lulikuli luzundo lwako. Lufu, lulikuli lumoola lwako?” (Hadēs g86)
“Ya ke mutuwa, ina nasararki? Ya ke mutuwa, ina dafinki?” (Hadēs g86)
Mukambo kabo, baLeza bayeyi nyika bawofwazya ikutasyoma kwamizezo. Nkambo kambubobu, tabakonzyi kubona mumuni wamakani mabotu abulemu bwaKkilisito, ulichikozyanyo chaLeza. (aiōn g165)
Allahn zamanin nan ya makanta hankulan marasa ba da gaskiya, yadda har ba za su iya ganin hasken bishara ta ɗaukakar Kiristi ba, wanda yake kamannin Allah. (aiōn g165)
Echi chiyezyo mapenzi mawubawuba alikutubambila butamani bundemenene bwabulemu obo bwindilila zyoonse zyelesyo. (aiōnios g166)
Don wannan’yar wahalar tamu mai saurin wucewa, ita take tanadar mana madawwamiyar ɗaukaka mai yawa, fiye da kwatanci. (aiōnios g166)
Lino tatulangililwi kuzintu ezyo zibonwa pesi kuzintu zitabonwi. Zintu ezi nzitubona zilamana, pesi zintu zitabonwi tazimani. (aiōnios g166)
Domin ba abubuwan da ido yake gani ne muke dubawa ba, sai dai marasa ganuwa. Gama abubuwan da ake gani masu saurin wucewa ne, marasa ganuwa kuwa, madawwama ne. (aiōnios g166)
Tulizi kuti na nganda yesu yansi chilawu - yamwayisigwa, tulabuyaki kuliLeza. Ninganda itayakwi amaboko abantu pesi nganda itamani, ilikujulu. (aiōnios g166)
Yanzu mun san cewa in an hallaka tentin duniyan nan da muke ciki, muna da wani gini daga Allah, madawwamin gida a sama, wanda ba da hannuwan mutum ne suka gina shi ba. (aiōnios g166)
Kuli mbuli mbukulembedwe: “Wakaaba buvubi bwakwe akubupa kubachete. Bululami bwakwe bulapona kwalyoonse.” (aiōn g165)
Kamar yadda yake a rubuce cewa, “Ya ba gajiyayyu hannu sake, ayyukansa na alheri madawwama ne.” (aiōn g165)
Leza alimwi Wisi waMwaami Jesu, ooyo wakalongezegwa kutamani, ulizi kuti nsili kubeja pe! (aiōn g165)
Allah Uban Ubangiji Yesu Kiristi, wanda yabo ta tabbata a gare shi har abada, ya san cewa ba ƙarya nake yi ba. (aiōn g165)
Wakalipeda lwakwe kuzibi zyesu kuchitilakuti atwaangunune kuzwa kububi bwalino, kwiinda mukuyanda kwa Leza wesu mpwao a Taata, (aiōn g165)
Shi wanda ya ba da kansa saboda zunubanmu don yă cece mu daga wannan mugun zamani na yanzu, bisa ga nufin Allah wanda yake kuma Ubanmu, (aiōn g165)
Kulinguwe akube bulemu kwalyoonse alyoonse. Amen. (aiōn g165)
a gare shi ɗaukaka ta tabbata har abada abadin. Amin. (aiōn g165)
Nkambo oyo ubyala imbuto munyama yakwe, kuzwa kunyama uyotebula lunyonyko. Kuli ooyo ubyala imbuto kumuuya kuzwa kumuuya uyotebula buumi ibutamani. (aiōnios g166)
Wanda ya yi shuki don yă gamshi mutuntakarsa, daga wannan mutuntaka zai girbi hallaka. Wanda ya yi shuki domin yă gamshi Ruhu, daga Ruhu zai girbi rai madawwami. (aiōnios g166)
Wakakkazika Kkilisito kule atala lyayoonse milawu abwendelezi anguzu abasinguzu, alyoonse zina eelyo lyuzikidwe Kkilisito uyoyendelezya kutensi mulicheechi chibela luzutu, pesi amuchibeela chiza. (aiōn g165)
Yanzu yana mulki a kan dukan masu sarauta, da masu iko, da masu ƙarfi, da kuma masu mulki. Yana mulkin kome a wannan duniya, zai kuma yi mulkin duniya mai zuwa. (aiōn g165)
Mwakali kupona kwindila kumuzuluzi wamulawu wamuuya, muuya oyo ulikubeleka mubana batakwe lulayo. (aiōn g165)
Kun yi rayuwa kamar yadda sauran mutanen duniya suke yi, cike da zunubi, kuna biyayya ga sarki masu ikon sarari sama, wato, ruhun nan da yanzu yake aiki a cikin masu ƙin biyayya ga Allah. (aiōn g165)
Kuchitila kuti muminyaka iza akatondezya kulindiswe kulindiswe buvubi bwakwe bupati buteleki kwa luzyalo lwakwe lutondezegwe mulwetelelo lwakwe kulindiswe muli Kkilisitu Jesu. (aiōn g165)
Allah ya yi haka domin a tsararraki masu zuwa yă nuna yalwar alherinsa da ya wuce misali, an bayyana alheransa da ya yi mana ta wurin Kiristi Yesu. (aiōn g165)
akweta kumumuni kuli boonse mabambe - ezintu zyakasisidwe kwaminyaka myiingi muli Leza, wakalenga zintu zyoonse. (aiōn g165)
An zaɓe ni in bayyana wa dukan mutane shirin asirin nan wanda Allah, mahaliccin kome, ya ɓoye shekara da shekaru. (aiōn g165)
Eezi zyakachitika kwindilila kumabambe atamani ayo ngakazuzikizya muli Kkilisito Jesu Mwami wesu. (aiōn g165)
Wannan shi ne madawwamin shirinsa, kuma an aikata shi ta wurin Kiristi Yesu Ubangijinmu. (aiōn g165)
Kulinguwe akube bulemu mumbungano amuli Kkilisito Jesu kumikkowa yoonse kwalyoonse alyoonse. Amen. (aiōn g165)
Bari ɗaukaka ta tabbata a gare shi a cikin ikkilisiya da kuma a cikin Kiristi Yesu, har yă zuwa dukan zamanai, har abada abadin! Amin. (aiōn g165)
Eelyo kupengana kwesu takwiminene enyama abulowa, pesi kwiminene abendelezi abendelezi, kwiminene anguzu ezi ziliwo zyamudima, kwiminene abwendelezi bwamyuya mibi ili mumilengalenga yakujulu. (aiōn g165)
Gama ba da mutane da suke nama da jini ne muke yaƙi ba. Muna yaƙi ne da ikoki, da hukumomi, da masu mulkin duhu, da kuma a ikokin da suke cikin a sararin sama. (aiōn g165)
Lino kuli Leza a Taata akube bulemu bwalyoonse alyoonse. Ameni. (aiōn g165)
Ɗaukaka ta tabbata ga Allahnmu da Ubanmu har abada abadin. Amin. (aiōn g165)
Makani aayubide aasisidwe muchindi chamazyalani akalekale. Pele kwaino aliyubunwidwe kubasalali ba Leza. (aiōn g165)
Wannan magana da nake gaya muku asiri ne da yake a ɓoye tun zamanai masu yawa, wanda yanzu aka bayyana ga tsarkaka. (aiōn g165)
Bayopengana achisubulo chalunyonyoko lutamanikuzwa kunembo lyaMwami akuzwa kubulemu bwanguzuzyakwe. (aiōnios g166)
Za a hukunta su da madawwamiyar hallaka a kuma kau da su daga gaban Ubangiji da kuma daga ɗaukakar ikonsa (aiōnios g166)
Elyo Mwami wesu Jesu Kkilisito mwini aLeza Taatesu, wakatuyanda akutupa lumbulizyo lutamani abulangilizi bubootu kwiinda muluzyalo, (aiōnios g166)
Ubangijinmu Yesu Kiristi kansa da kuma Allah Ubanmu, wanda ya ƙaunace mu kuma ta wurin alherinsa yă ba mu madawwamiyar ƙarfafawa da kyakkyawar bege, (aiōnios g166)
Pesi nkaambo kaboobo ndakapegwa luse, kuti mulindime, mutanzi, Kkilisito Jesu akonzyed kutondezya moyo mulamfu. Wakachita eechi mbuli chitondezyo kulibaabo bayosyoma mulinguwe kubuumi butamani. (aiōnios g166)
Amma saboda wannan dalilin ne aka nuna mini jinƙai domin ta wurina, mafi zunubi duka, Kiristi Yesu yă iya bayyana matuƙar haƙurinsa a matsayin misali ga waɗanda za su gaskata shi su kuma sami rai madawwami. (aiōnios g166)
Lino kuMwaami wachindi, utafwi, utabonwi, Leza uumwi luzutu, ngakube bulumbu alimwi bulemu kuli lyoonsea lyoonse. Ameni. (aiōn g165)
Bari girma da ɗaukaka su tabbata har abada abadin ga Sarki madawwami, wanda ba ya mutuwa, wanda ba a ganinsa, wanda kuma shi ne kaɗai Allah! Amin. (aiōn g165)
Lwana kulwana kubotu kwalusyomo. Jatisya buumi butamani ooko nkuwakiitwa, alimwi ooko nkuwakapa kwaamba kabotu kunembo lyabakamboni biingi. (aiōnios g166)
Ka yi fama, kyakkyawar fama ta bangaskiya. Ka riƙi rai madawwamin nan, wanda aka kira saboda shi, sa’ad da ka yi kyakkyawar shaida a gaban shaidu masu yawa. (aiōnios g166)
Alike utafwi alimwi uukkala mumumuni utakonzyi kuswenegwa aafwifwi. Tawo pe muntu kumubona na ukonzya kumulanga. Kulinguwe akube bulemu abweendelezi butamani. Ameni. (aiōnios g166)
wanda shi kaɗai ne marar mutuwa wanda kuma yake zaune cikin hasken da ba ya kusatuwa, wanda babu wanda ya taɓa gani ko zai iya gani. A gare shi girma da iko su tabbata har abada. Amin. (aiōnios g166)
Mubululami layilila ibanotede munyika iino kuti batabi balisumpula alimwi batabi balangilila kubunoti, butazibinkene. Aboobo, beelede kuba aabulangilizi muliLeza. Ulapa kulindiswe toonse bunoti bwanchoonzyo kuti tunonenwe. (aiōn g165)
Ka umarci waɗanda suke da arziki a wannan duniya kada su ɗaga kai ko su sa begensu a kan dukiyar da ba ta da tabbaci, sai dai su sa begensu ga Allah, wanda yake ba mu kome a yalwace don jin daɗinmu. (aiōn g165)
Ngu Leza wakakufutula alimwi wakatwiita alwiito lusalala. Wakachita eezi, kutali kumilimu yesu, pesi mukwiindilila mumakanze aakwe aluzyalo. Wakatupa zintu zyoonse eezi muli Kkilisito Jesu zintu zyoonse nkazitanabawo. (aiōnios g166)
wanda ya cece mu ya kuma kira mu ga rayuwar tsarki ba saboda wani abin da muka yi ba sai dai saboda nufinsa da kuma alherinsa. An ba mu wannan alheri cikin Kiristi Yesu tun fil azal, (aiōnios g166)
Aboobo ndakakatila muzintu zyoonse akaambo kabasale, kuti ambweni abalabo bakatambule lufutuko oolo luli muli Kkilisito Jesu, abulemu butamani. (aiōnios g166)
Saboda haka nake jure kome saboda zaɓaɓɓu, domin su ma su sami ceton da yake cikin Kiristi Yesu, tare da madawwamiyar ɗaukaka. (aiōnios g166)
Nkaambo Demasi wandikaka. Wayanda zintu zyanyika alimwi winka kuTesalonika. Kkilisensi wakaya kuaGalatiya, alimwi Tayitasi wakaya kuDalumatiya. (aiōn g165)
gama Demas, saboda ƙaunar wannan duniya, ya yashe ni ya tafi Tessalonika. Kirssens ya tafi Galatiya, Titus kuwa ya tafi Dalmatiya. (aiōn g165)
Mwami uyondivuna kulizyoonse incito mbi akundifutula nkaambo kabwami bwakwe bwakujulu. Kulinguwe kube bulemu kwalyoonse alyoonse. Ameni. (aiōn g165)
Ubangiji zai cece ni daga kowane mugun hari yă kuma kai ni mulkinsa na sama lafiya. A gare shi ɗaukaka ta tabbata har abada abadin. Amin. (aiōn g165)
abulangilizi bwabuumi bwalyoonse oobo Leza utabeji pe, mbwakasyomezya chiindi kakutana kwaba zyoonse pe. (aiōnios g166)
duk wannan kuwa saboda begen nan ne ga rai madawwami da Allah ya yi alkawari tun fil azal, shi wanda ƙarya ba ta a gare shi, (aiōnios g166)
Lwakatuyiisya kukukazika zintu zitakwe buna Leza azisusi zyenyika, akupona chakulijata, akululama, akupona buumi bulabuna Leza muchiindi echino. (aiōn g165)
Yana koya mana mu ce, “A’a” ga rashin tsoron Allah da kuma sha’awace-sha’awacen duniya, mu kuma yi rayuwa ta kamunkai, ta adalci da kuma ta tsoron Allah a cikin wannan zamani, (aiōn g165)
Ezi wakazichita kuti tululamikwe kuluzyalo, tuzobe basikukona katulabulangizi bwabuumi ibutamani. (aiōnios g166)
wannan fa domin an kuɓutar da mu ne ta wurin alherinsa, don mu zama magāda masu begen ga rai madawwami. (aiōnios g166)
Alimwi kuli zeezi wakaanzanisigwa ayebo kwachindi, kuti uzyoobawe musule akutamani. (aiōnios g166)
Wataƙila abin da ya sa aka raba ka da shi na ɗan lokaci ƙanƙani shi ne don ka same shi da amfani (aiōnios g166)
Pesi muli aaya mazuba aamamanino wakaambula kulindiswe kwiinda mumwana mulombe, ooyo ngwaakayimikizya kuti akabesikulya lukonowezintu zyoonse. Nkwiindila mulinguwe alubo Leza wakachita bwaanze. (aiōn g165)
amma a waɗannan kwanaki a ƙarshe ya yi magana da mu ta wurin Ɗansa, wanda ya naɗa magājin dukan abubuwa, wanda kuma ta wurinsa ya halicci duniya. (aiōn g165)
Pesi aatala amwana utuu, “Chuuno chakwe, Leza, chikkala mane kukabe kutamani. Lubeteko lwabwami bwako ndubeteko lwabululami. (aiōn g165)
Amma game da Ɗan ya ce, “Kursiyinka, ya Allah, zai kasance har abada abadin, adalci kuma zai zama sandan mulkinka. (aiōn g165)
Kulimbuli mbukwaambidwe kulibumwi busena kutgi, “Uli mupayizi walyoonse mbuli Melukkizedeki.” (aiōn g165)
Ya kuma ya ce a wani wuri, “Kai firist ne na har abada, bisa ga tsarin Melkizedek.” (aiōn g165)
Wakachitwa mululami mpawo, kubantu boonse bamulemeka, wakabapa lufutuko lutaman. (aiōnios g166)
kuma da aka mai da shi cikakke, sai ya zama hanyar samun madawwamin ceto ga dukan waɗanda suke masa biyayya. (aiōnios g166)
Olo matalikilo aanjisyo yazyalubbabbatizyo, buyale bwamaboko, bubuke bwabafu, alubeta lutamani. (aiōnios g166)
Kuma bai kamata mu ci gaba da koyar da umarnai game da baftisma, ɗibiya hannuwa, tashin matattu, da kuma madawwamin hukunci ba. (aiōnios g166)
mpawo akulabila ijwi bbotu lyaLeza amanguzu achiindi chiza, (aiōn g165)
waɗanda suka ɗanɗana daɗin maganar Allah da kuma ikokin zamani mai zuwa, (aiōn g165)
Jesu, wakeendakunembo lyesu, nkwakanjilila mubusena obo akambo kesu. Elyo wakaba mupayizi mupati kwakutamani musule amalayilile aMelikizedeki. (aiōn g165)
inda Yesu, wanda ya sha gabanmu, ya shiga a madadinmu. Ya zama babban firist na har abada, bisa ga tsarin Melkizedek. (aiōn g165)
Nkambo magwalo ababukamboni anguwe: “Ulimupayizi kwalyoonse kwinda mumabmbe aMelikizedeki.” (aiōn g165)
Gama nassi ya ce, “Kai firist ne na har abada, bisa ga tsarin Melkizedek.” (aiōn g165)
Pesi wakaba mupayizi kwinda muchikonke nchaakatola kulumwi ooyo wakati kulinguwe, “Mwaami wakakonka alubo taakwe nazosanduka pe muzezo wakwe: Ulimupayizi kwalyoonse.” (aiōn g165)
shi wannan ya zama firist ta wurin rantsuwar da Allah ya yi da ya ce masa, “Ubangiji ya rantse, ba kuwa zai canja zuciyarsa ba, ‘Kai firist ne na har abada.’” (aiōn g165)
Pesi akambo kakuti Jesu ulapona kwalyonse, ulabupayizi bwalyoonse. (aiōn g165)
amma Yesu ba zai mutu ba, don haka zai zama firist har abada. (aiōn g165)
Nkambo mulawu upa bapayizi kumuntu ulabukompami. Pesi ijwi lyachi chikonke, eelyo lyakaza kunembo amulawu, lyakapa mwana, ooyo wakasalazigwa kwalyoonse. (aiōn g165)
Gama doka takan naɗa babban firist a cikin mutane masu kāsawa; amma rantsuwar da ta zo bayan dokar, ta naɗa Ɗan, wanda aka mai da shi cikakke har abada. (aiōn g165)
Tekwakali kwabulowa bwampongo abwang'ombe, pesi abulowa bwakwe obo bwakanjilila mubusena busalalisya kamwi kwalyoonse akujana akukwabilila kwaununuko lwenu lutamani. (aiōnios g166)
Bai shiga ta wurin jinin awaki da na maruƙa ba; amma ya shiga Wuri Mafi Tsarki sau ɗaya tak ta wurin jininsa, bayan ya samo madawwamiyar fansa. (aiōnios g166)
buyoba byeni bulowa bwaKkilisito, ngwani mukwiinda mumuya uusalala utamani wakalipeda lwakwe mwiini kutakwe kampenda kuli Leza, kuto asalazye kubisya kwesu kuzwa kumilimu ifwide kuti babelekele Leza upona? (aiōnios g166)
balle jinin Kiristi, wanda ta wurin Ruhu madawwami ya miƙa kansa marar aibi ga Allah, ai, zai tsabtacce lamirinmu daga ayyukan da suke kai ga mutuwa, don mu bauta wa Allah mai rai! (aiōnios g166)
Akambo kabobu ngusikwima akati wachizuminano chipya. Ezi zilimbulikuti kuzwa kuchindi lufu nilwakabweza busena mulwangunuko kulibabo bali ansi achizuminano chitanzi kuzwa kuzibi zyabo, abo bayitwa kuti bayojana chisyomezyo chitamani chalukono. (aiōnios g166)
Saboda haka Kiristi shi ne matsakancin sabon alkawari, don waɗanda aka kira su sami madawwamin gādon da aka yi alkawari, yanzu da ya mutu a matsayin mai fansa don yă’yantar da su daga zunuban da aka aikata a ƙarƙashin alkawari na farko. (aiōnios g166)
Nikuli ako nkikaambo, mpawo ulelede kufwaba muzintu zyiingo kuzwa kuntalisyo yanyika. Pesi lino wasika chantanganana kumamanino azyiindi kuzogwisya kulibali azibi kulipayizya kwakwe mwini. (aiōn g165)
Da a ce haka ne, ai, da Kiristi ya sha wahala sau da yawa tun halittar duniya. Amma yanzu ya bayyana sau ɗaya tak a ƙarshen zamanai domin yă kawar da zunubi ta wurin miƙa kansa hadaya. (aiōn g165)
Kwiinda mulusyomo tumvwisisya kuti nyika yakalengwa akulayilila kwaLez, kutondezya kuti iziboneka tezyakalengwa kuzwa kuzintu zyakali kuboneka. (aiōn g165)
Ta wurin bangaskiya ne muka fahimci cewa an halicci duniya bisa ga umarnin Allah, saboda an halicce abin da ake gani daga abin da ba a gani. (aiōn g165)
Jesu Kkilisito nguwe wajilo, sunu mane kukabe kutamani. (aiōn g165)
Yesu Kiristi ba ya sākewa, shi ne a jiya, shi ne a yau, shi ne kuma har abada. (aiōn g165)
Lino Leza waluumuno oyo wakabozya kuzwa kulufu mweembeli mupati wembelele, Mwami wesu Jesu, akubulowa bwachizuminano chitamani. (aiōnios g166)
Bari Allah na salama, wanda ta wurin jinin madawwamin alkawari ya tā da Ubangijinmu Yesu daga matattu, wannan Makiyayin tumaki mai girma, (aiōnios g166)
Kupa zyonse zibelesyo mukukusimya kuzintu zyoonse, mukubeleka mulindiswe kulecho chimubotezya, mukwindila muliJesu Kkilisito, kulinguwe akube bulemu kwalyoonse alyoonse. Ameni. (aiōn g165)
yă kintsa ku da kowane abu mai kyau domin aikata nufinsa, bari kuma yă aikata abin da zai gamshe shi cikinmu, ta wurin Yesu Kiristi, a gare shi ɗaukaka ta tabbata har abada. Amin. (aiōn g165)
Lulimi alulalo nkalilo, inyika yazibi ibikidwe mukkati kabamwi besu. Lulimi lubozeka mubili woonse, luumpa buumi boonse, alimwi alulalo lubikwa mumulilo mubbibi lyazibi. (Geenna g1067)
Harshe ma wuta ne! A cikin duk gaɓoɓinmu, harshe shi ne tushen kowace irin mugunta, mai ɓata mutum gaba ɗaya, mai zuga zuciyar mutum ta tafasa, shi kuwa jahannama ce take zuga shi. (Geenna g1067)
Mwakazyalwa bupya, kutali kuzwa kumbuto ikulumpala pe, pesi kuzwa kumbuto itakulumpali, kwinda mujwi lya-Leza litakasyale kalipona (aiōn g165)
Gama an sāke haihuwarku, ba da iri da yake lalacewa ba, sai dai marar lalacewa, ta wurin rayayyiya da kuma madawwamiyar maganar Allah. (aiōn g165)
Pesi ijwi lya-Mwami linoliwo kwalyoonse.” Elijwi mulumbe wamakani mabotu ayo akakambawukwa kulindinywe. (aiōn g165)
amma maganar Ubangiji tana nan har abada.” Wannan kuwa ita ce kalmar da aka yi muku wa’azi. (aiōn g165)
Na kakuli uwambula, kwambuula kwakwe akube kwamajwi a Leza. Na kakuli ubeleka milimo, abeleke kazizwa kunguzu nzyamupa Leza. Amukachite zyoonse zintu kuchitila kuti munzila zyonse Leza akalumbayizigwe kwinda muli Jesu Kkilisito. Akube kuti kuli Jesu Kkilisito bulemu abwami zibe kulinguwe kwalyoonse alyonse. Ameni. (aiōn g165)
In wani ya yi magana, ya kamata yă yi ta a matsayin wanda yake magana ainihin kalmomin Allah. In wani yana yin hidima, ya kamata yă yi ta da ƙarfin da Allah ya tanadar, domin a cikin kome a yabi Allah ta wurin Yesu Kiristi. A gare shi ɗaukaka da iko sun tabbata har abada abadin. Amin. (aiōn g165)
Musule akuyochiswa kwachindi chinini, Leza siluzyalo loonseni, oyo wakamwiita mubulemu bwakwe ibutamani muli Kkilisito, uyomusalazya, akumusimpa, akumusimya, akuyomuzikitizya. (aiōnios g166)
Allah mai dukan alheri, wanda ya kira ku ga madawwamiyar ɗaukaka cikin Kiristi, bayan kun sha wahala na ɗan lokaci, shi da kansa zai raya ku, yă kuma sa ku yi ƙarfi, ku kahu, ku kuma tsaya daram. (aiōnios g166)
Kulinguwe akube bwami kwalyonse a lyonse. Ameni. (aiōn g165)
Gare shi bari iko yă tabbata har abada abadin. Amin. (aiōn g165)
Mukuchita obu muyofonkwedwa mubwingi lweenu imwenya wakuyonjila mubwami bwa Mwami a Mufutuli wesu Jesu Kkilisito. (aiōnios g166)
za ku sami kyakkyawar marabta cikin madawwamin mulkin Ubangijinmu da Mai Cetonmu Yesu Kiristi. (aiōnios g166)
Nkambo Leza takabaleka nibaba baangelo ibakabisya. Pele wakabaaba kuli Tatalasi kuti babambwe mumacheni alamudima waansi mane dokukabe lubeta. Zimwi njiisyo mpati zyabansiku ba Giliki zibalika oobu, bayolondolwa mumilindi ilamudima unikide mane kukabe lubeta. (Tartaroō g5020)
Gama in har Allah bai ƙyale mala’iku sa’ad da suka yi zunubi ba, amma ya tura su cikin lahira, domin a tsare su don hukunci; (Tartaroō g5020)
Pesi kamuya bukomena kuluzyalo amuluzibo lwa Mwami a Mufutuli wesu Jesu Kkilisito. Akube bulemu kulinguwe kwalyoonse sunu mane kukabe ikutamani. Ameni! (aiōn g165)
Sai dai ku yi girma cikin alheri da sanin Ubangijinmu da Mai Cetonmu Yesu Kiristi. A gare shi ɗaukaka ta tabbata yanzu da har abada! Amin. (aiōn g165)
Alimwi, buumi bwakachitwa kuti buzibwe, alimwi twakabubona, tububeda bukamboni. Tulikumwambila buumi ibutamani, bwakali a Taata, alimwi bwakazibisigwa kuli ndiswe. (aiōnios g166)
Wannan Rai ya bayyana, muka kuwa gan shi, muka kuma shaida shi, muna kuwa yin muku shelar wannan rai madawwami, wanda dā yake tare da Uba, ya kuma bayyana a gare mu. (aiōnios g166)
Alimwi nyika anzyiyanda ziliinda. Pele kufumbwa uuchita luyando lwa Leza uyokkalilila akutamani. (aiōn g165)
Duniya da sha’awace-sha’awacenta suna shuɗewa, amma mutumin da yake aikata nufin Allah, zai rayu har abada. (aiōn g165)
Eechi nchechisyomezyo nchaakapa kuli ndiswe - buumi ibutamani. (aiōnios g166)
Wannan shi ne abin da ya yi mana alkawari, wato, rai madawwami. (aiōnios g166)
Kufumbwa uusula munyina mujayi. Mulizi kuti taakwe mujayi ulaabuumi butamani pe bukkede mulinguwe. (aiōnios g166)
Duk mai ƙin ɗan’uwansa mai kisankai ne, kun kuma san cewa ba mai kisankan da yake da rai madawwami a cikinsa. (aiōnios g166)
Bukamboni mbobu: Leza wakatupa buumi butamani, alimwi obu buumi buli mu Mwana wakwe. (aiōnios g166)
Wannan kuwa ita ce shaidar; cewa Allah ya ba mu rai madawwami, wannan rai kuwa yana cikin Ɗansa. (aiōnios g166)
Ndamulembela zintu ezi kuchitila kuti muzibe kuti mula buumi butamani - kuli ndinywe nimusyoma muzina lya Mwana wa Leza. (aiōnios g166)
Ina rubuta waɗannan abubuwa gare ku, ku da kuka gaskata sunan Ɗan Allah domin ku san kuna da rai madawwami. (aiōnios g166)
Pele tulizi kuti Mwana wa Leza wakaza alimwi wakatupa kumvwisisisya kuchitila kuti tumuzibe oyo wabwini. Alimwi, tuli mulinguwe oyo wabwiini, mu Mwana wakwe Jesu Kkilisito. Oyo ngo- Leza wabwini abuumi butamani. (aiōnios g166)
Mun san cewa Ɗan Allah ya zo duniya, ya kuma ba mu ganewa domin mu san shi wanda yake na gaskiya. Mu kuwa muna cikinsa, shi da yake Allah na gaskiya wato, cikin Ɗansa Yesu Kiristi. Shi ne Allah na gaskiya da kuma rai na har abada. (aiōnios g166)
Nkambo kakasimpe kakkalilide mulindiswe elyo kanoli andiswe mane kukabe kutamani. (aiōn g165)
Muna ƙaunarku saboda gaskiyan nan, wadda take cikinmu za tă kuma kasance tare da mu har abada. (aiōn g165)
Alubo, baangelo batakwe bakabamba chuuno chabwendelezi, pesi aabo bakasya busena bwabo bulikabotu bwakukkala - Leza wakabamba kuzyaanzyo zitamani, akunjila mumudima, walubeteko lwazuba bupati. (aïdios g126)
Haka ma mala’ikun da ba su riƙe matsayinsu na iko ba, waɗanda suka bar ainihin mazauninsu, su ne ya tsare a duhu daure da dawwammamun sarƙoƙi don hukunci ta babbar Ranan nan. (aïdios g126)
Aboobo, Sodoma a Gomola amadolopo azisi zyengeelede aakati kabo balinjizya beni mumamambi anchinto zyabumambi aabo balabeleka mbuli chitondeezyo chabaabo bapenzengwa aachisubulo chamililo utamani. (aiōnios g166)
Haka ma Sodom da Gomorra da garuruwan da suke kewaye da su, waɗanda su ma suka ba da kansu ga fasikanci da muguwar sha’awar jiki, sun zama misalin waɗanda suke shan hukuncin madawwamiyar wuta. (aiōnios g166)
Mayuwe ali aabukali amulwizi, akubumba bubi, inyenyeezi ziya bwendeende, babambilidwe kusiya kwamudima mawuse kwalyoonse. (aiōn g165)
Su kamar raƙuman ruwan teku ne masu hauka, suna taƙama da tumbatsan kumfar kunyarsu. Su kamar taurari ne masu yawo barkatai, waɗanda aka ajiye mugun duhu saboda su har abada. (aiōn g165)
Amukkale muluyando lwa Leza, akulinda luse lwa Mwami Jesu Kkilisitu weeta buumi butamani. (aiōnios g166)
Ku zauna cikin ƙaunar Allah yayinda kuke jira jinƙan Ubangijinmu Yesu Kiristi don yă kawo ku ga rai madawwami. (aiōnios g166)
kuli Leza luzutu mufutuli wesu mukwiinda muli Jesu Kkilisito Mwami wesu, akube bulemu, bupati anguzu, abwami, zyiindi zyoonse zyakaliwo, lino akwalyoonse. Amen. (aiōn g165)
Gare shi kuma, shi da yake kaɗai Allah Mai Cetonmu, ta wurin Yesu Kiristi Ubangijinmu, bari ɗaukaka, daraja, iko da mulki, su tabbata a gare shi, tun farkon zamanai, yanzu, da har abada abadin! Amin. (aiōn g165)
wakatuchita kuba ba Pulisita babwami, bawisi Leza wakwe a wisikuli nguwe kube bulemu a nguzu mane kukabe kutamani. Ameni. (aiōn g165)
ya kuma mai da mu masarauta da firistoci don mu yi wa Allahnsa da Ubansa hidima, a gare shi ɗaukaka da iko sun tabbata har abada abadin! Amin. (aiōn g165)
ndime ooyo uupona lyoonse. Ndakalifwide pesi laanga, ndilapona kwalyoonse alyoonse! Alubo ndijisi chijaluzyo chalufu a Hedesi. (aiōn g165, Hadēs g86)
Ni ne Rayayye, dā na mutu, ga shi kuwa ina a raye har abada abadin! Ina kuma riƙe da mabuɗan mutuwa da na Hades. (aiōn g165, Hadēs g86)
Lino banyama bapona nibapa bulemu, lulemeko amilumbe kulooyo ukkede aachuuno chabwami ooyo upona kwalyoonse, (aiōn g165)
Duk lokacin da halittu masu ran nan suka rera ɗaukaka, girma da kuma godiya ga wannan wanda yake zaune a kan kursiyin da kuma wanda yake mai rai har abada abadin, (aiōn g165)
bapati bali makumi aabili abane baliwisya aansi kunembo lyaayoyo uukkede achuuno chaabwami akumukomba ooyo uupona kwa lyoonse alyoonse. Bakabika misini yabo kunembo lyachuuno chabwami, bati, (aiōn g165)
sai dattawa ashirin da huɗun nan su fāɗi a ƙasa a gaban wannan wanda yake zaune a kursiyin, su yi sujada wa wannan wanda yake da rai har abada abadin. Sukan ajiye rawaninsu a gaban kursiyin suna cewa, (aiōn g165)
Ndakamvwa zintu zyakalengwa zyoonse eezyo zyakali mujulu amunyika akunsi aanyika amulwizi - zyoonse mulimbabo - bati, Mebo “Kuluumwi ukkede aachuno chabwami aku Mwanambelele aakube ntembawuzyo, lulemeko, bulemu, akwendelezya kwalyonse alyoonse. (aiōn g165)
Sa’an nan na ji kowace halitta a sama da ƙasa da ƙarƙashin ƙasa da kuma bisan teku, da kome da yake cikinsu yana rerawa, “Gare shi mai zama a kan kursiyin da kuma ga Ɗan Ragon yabo da girma da ɗaukaka da iko, (aiōn g165)
Mpawo ndakabona mbizi isiyasiya. Mweenzyi wakakkede alinjiyo wakali kutegwa Lufu, alakwe Gehena wakali kumutobela. Bakapegwa nguzu kuchipanzi chane chaansi, kuti bajaye ikafulo, anzala mpati adwazi, abanyama bamusokwe baansi. (Hadēs g86)
Na duba, can a gabana kuwa ga ƙodaɗɗen doki! An ba wa mai hawansa suna Mutuwa, Hades kuwa yana biye da shi. Aka ba su iko a kan kashi ɗaya bisa huɗu na duniya don su yi kisa da takobi, yunwa da annoba, har ma da namomin jeji na duniya. (Hadēs g86)
kabati, “Ameni! Ntembawuzyo, bulemu, busongo, bulumbu, kulemekwa, nguzu, akuyuma zibe kuli Leza wesu lyoonse! Ameni!” (aiōn g165)
suna cewa, “Amin! Yabo da ɗaukaka, da hikima da godiya da girma da iko da ƙarfi sun tabbata ga Allahnmu har abada abadin. Amin!” (aiōn g165)
Mpawo mungelo wamusanu wakalizya mweeembo wakw, ndakabona nyenyeezi kujulu yakali yawida ansi anyika. Inyenyeezi eyi yakapegwa achijaluzyo mulyango wamulindi uutagoli. (Abyssos g12)
Mala’ika na biyar ya busa ƙahonsa, sai na ga tauraron da ya fāɗo duniya daga sararin sama. Aka ba wa tauraron mabuɗin ramin Abis. (Abyssos g12)
Wakajula mulyango wamulindi, alimwi busi bwakaya mujulu kuzwa kuzwa kumulyango mbuli busi buzwa muchijikilo chansimbi. Izuba amoya zyakasanduka kuba mudima abusi bwakwazwa kumulyango. (Abyssos g12)
Da ya buɗe Abis ɗin, sai hayaƙi ya taso daga cikin kamar hayaƙin matoya mai girma. Hayaƙin nan daga Abis ya duhunta rana da sararin sama. (Abyssos g12)
Bali mbuli mwami wabo mungelo wamumulindi utagoli. Izina lyakwe muchiHibbulu walikutegwa Abbadoni, muchiGilikki kali azina litegwa Apoloni. (Abyssos g12)
Suna da sarkin da yake mulki a bisansu wanda yake mala’ikan Abis, wanda sunansa a harshen Yahudawa shi ne Abaddon, da harshen Hellenawa kuwa shi ne, Afolliyon. (Abyssos g12)
Wakakonka awoyo uupona lyoonse alimwi chakutamana, wakalenga julu alimwi azyoonse zili mukati kalyo, nyika alimwi azyoonse zili alinjiyo, alimwi a lwizi alimwi azyoonse zili mulindulo, alimwi mungelo wakati, “Takuchiyoobi limbi kunonoka. (aiōn g165)
Ya kuma yi rantsuwa da wannan wanda yake raye har abada abadin, wanda ya halicci sammai da dukan abin da yake cikinsu, duniya da dukan abin da yake cikinta, da kuma teku da dukan abin da yake cikinsa, ya kuma ce, “Babu sauran jinkiri! (aiōn g165)
Nibanooli bamanisya bukamboni bwabo, chinyama chizwa mumulindi utagoli chiyyobusya nkondo aatala ambabo. Uuyoobazunda akubajeya. (Abyssos g12)
To, da suka gama shaidarsu, dabbar da takan fito daga Abis za tă kai musu hari, tă kuwa sha ƙarfinsu tă kuma kashe su. (Abyssos g12)
Elyo angelo wamusanu ababili wakasiba mpeta, alubo majwi mapati akambuulwa kujulu eelyo akati, “Bwami bwanyika bwaba bwami bwa Mwami wesu aKkilisito wakwe, aboobo uyoyendelezya kwalyoonse.” (aiōn g165)
Mala’ika na bakwai ya busa ƙahonsa, sai aka ji muryoyi masu ƙarfi a sama da suka ce, “Mulkin duniya ya zama mulkin Ubangijinmu da na Kiristinsa, zai kuwa yi mulki har abada abadin.” (aiōn g165)
Ndakabona uumbi mungelo uuyobuluka mujulu, wakajisi makani mabotu aatamani aakwaambila baabo bakali kupona aanyika - kuli woonse masena, misyobo, milaka, akubantu. (aiōnios g166)
Sai na ga wani mala’ika yana tashi sama a tsakiyar sararin sama, yana kuma da madawwamiyar bishara wadda zai yi shela ga waɗanda suke zama a duniya, ga kowace al’umma, kabila, harshe, da kuma jama’a. (aiōnios g166)
Ibusi bwamapenzi aabo bula lunta lyoonse kukabe butamani mpawo tabakwe kulyookezya bunini sikati kana mansiku - aabo bakomba banyama azikozyanio, mpawo abaabo boonsebatambula bulembo bwazina lyakwe. (aiōn g165)
Hayaƙin azabarsu kuwa zai dinga tashi har abada abadin. Kuma babu hutu dare ko rana wa waɗanda suke wa dabbar da siffarta sujada, ko kuwa ga duk wanda ya sami alamar sunanta.” (aiōn g165)
Umwi wabanyama bane bapona wakapa kubangelo bali musanu ababili zibikilo zyangolida zizwide bukali bwa Leza, kuli yoyo upona kwa lyoonse akutamani. (aiōn g165)
Sai ɗaya daga cikin halittu huɗun nan masu rai, ya ba wa mala’iku bakwai nan kwanonin zinariya bakwai cike da fushin Allah, wanda yake raye har abada abadin. (aiōn g165)
Chinyama nchiwakabona kachipona, tachchiponi pe lino, alimwi chamba kusika aansi loko amulindi. Mpawo ulayinkila mukunyonyoka. Abo bapona munyika, abo bajanika mazina aabo katalembedwe pe mubbuku lyabuumi kuzwa muntalisyo yanyika - bayoyowesya nibakubona chinyama, nkambo chakaliwo, alimwi lino tachiwope, alimwi chiyoboola. (Abyssos g12)
Dabbar da ka gani, a dā ta taɓa kasancewa, a yanzu, ba ta, za tă kuma fito daga Abis zuwa ga hallakarta. Mazaunan duniya waɗanda ba a rubuta sunayensu a littafin rai tun kafin halittar duniya ba za su yi mamaki sa’ad da suka ga dabbar, domin a dā ta taɓa kasancewa, yanzu kuwa ba ta, duk da haka za tă dawo. (Abyssos g12)
Bkaambula lubo lwabili, “Haleluya! Busi bwakabuka kuzwa kulinguwe kwalyonse alyoonse. (aiōn g165)
Suka sāke tā da murya suka ce, “Halleluya! Hayaƙin yake fitowa daga wurinta ya yi ta tashi sama har abada abadin.” (aiōn g165)
Chinyama chakajatwa anguwe abasinsimi babeji bakali kuchita zitondezyo kaliwo. Azitondezyo ezi wakeena abo bakali batambula bulembyo bwachinyama ababo bakali kukomba chikkozyanio. Babili aaba bakasowelwa mubbila lyamulilo kabachipona mubbila lyamulilo wasilufa. (Limnē Pyr g3041 g4442)
Amma aka kama dabbar tare da annabin ƙaryan nan wanda ya aikata alamu masu banmamaki a madadinta. Da waɗannan alamun ne ya ruɗe waɗanda suka sami alamar dabbar suka kuma bauta wa siffarta. Aka jefa dukansu biyu da rai cikin tafkin wuta ta da farar wuta mai ci. (Limnē Pyr g3041 g4442)
Mpawo ndakabona mungelo kaaza aansi kuzwa kujulu. Nguwakajisi luzibo anguzu atala adindi litakwe magolelo, alimwi wakalijisi inketani mpati mujanza lyakwe. (Abyssos g12)
Na kuma ga wani mala’ika yana saukowa daga sama, yana da mabuɗin Abis yana kuma riƙe da ƙaton sarƙa a hannunsa. (Abyssos g12)
Wakamuwaala mudindi litakwe magolelo. Wakalijala alimwi wabuumuna atala anguwe. Eezi zyakali kuchitilwa kuti atakonzyi kweenena iluundu lwazisi alimbi mane kwiinde chuulu chamwaaka. Musule lyaboobo kweelede akangununwe kwachiindi chifwifwi. (Abyssos g12)
Ya jefa shi cikin Abis, ya kuma kulle ya sa hatimi a kansa, don a hana kada yă ƙara ruɗin al’ummai, sai shekarun nan dubu sun cika. Bayan wannan, dole a sake shi na ɗan lokaci. (Abyssos g12)
Satani, ooyo wakabeena, wakawalilwa mubbibi lyamulilo, wasalufa, ooko munyama abasinsimi babeji nkubakawalilwa. Bayosukusigwa imansiku asikati kwalyoonse alyonse. (aiōn g165, Limnē Pyr g3041 g4442)
Aka jefa Iblis da ya ruɗe su cikin tafkin farar wuta, inda aka jefa dabban nan da annabin ƙaryan nan. Za a ba su azaba dare da rana har abada abadin. (aiōn g165, Limnē Pyr g3041 g4442)
Ilwizi lwakapedekezegwa bafwide bali mulindulo. Ilufu a Hadesi zyakapedekezegwa bafwide bakali muli nzizyo, alimwi bafwide bakabetekwa kwindila munchito zyabo. (Hadēs g86)
Teku ya ba da matattu da suke cikinsa, mutuwa da Hades kuma suka ba da matattu da suke cikinsu, aka kuma yi wa kowane mutum shari’a bisa ga abin da ya aikata. (Hadēs g86)
Ilufu a Hadesi zyakawalilwa mumulungu wa mulilo. Oolu ndolufu lwabili - ibbibi lyamulilo. (Hadēs g86, Limnē Pyr g3041 g4442)
Sa’an nan aka jefar da mutuwa da kuma Hades cikin tafkin wuta. Tafkin wutar nan kuwa shi ne mutuwa ta biyu. (Hadēs g86, Limnē Pyr g3041 g4442)
Nakuti izina lyawumwi telyajanika kalilembedwe mubbuku lya Buumi, wakali kuwalilwa mumulungu wamulilo. (Limnē Pyr g3041 g4442)
Duk wanda ba a sami sunansa a rubuce a cikin littafin rai ba, an jefar da shi cikin tafkin wutar nan. (Limnē Pyr g3041 g4442)
Pesi kuli abo bayowa, batakwe lusyomo, abazumina masunko, abajayi abasibwamu, bakomba zikozyanisyo, ababeji boonse, busena bwabo buyooba kubbibi pati lyamulilo uuyaka. Oolo ndolufu lwabili.” (Limnē Pyr g3041 g4442)
Amma matsorata, da marasa bangaskiya, masu ƙazanta, masu kisankai, masu fasikanci, masu sihiri, masu bautar gumaka da dukan maƙaryata, wurinsu zai kasance a cikin tafkin wutar da yake farar wuta mai ci. Wannan fa ita ce mutuwa ta biyu.” (Limnē Pyr g3041 g4442)
Takuyoba limbi mansiku tabachiyoyandi mumuni walampi nikuba wazuba nkaambo Mwami Leza uuyobamunikila. Bayoyendelezya lyoonse alyonse. (aiōn g165)
Ba za a ƙara yin dare ba. Ba za su bukaci hasken fitila ko hasken rana ba, domin Ubangiji Allah zai haskaka su. Za su kuwa yi mulki har abada abadin. (aiōn g165)
Questioned verse translations do not contain Aionian Glossary words, but may wrongly imply eternal or Hell
Aba balumi balimbuli zilambwa zitakwe meenda. Bali mbuli mayooba ayobupepuka aguuwo. Balindililwa amudima usiya ngubabambilidwe. (questioned)

DOM > Aionian Verses: 200, Questioned: 1
HSA > Aionian Verses: 264