< Makko 1 >
1 Aya ngingawo matalikilo a makani mabotu a Jesu Kilisito, Mwana wa-Leza.
Wannan itace farkon bisharar Yesu Almasihu, Dan Allah.
2 Mbuli mbukulembedwe kuli Isaya musinsimi, “Mulange, ndatuma mutumwa kunembo lyabusyu bwake oyo ulolulamika nzila yako.
kamar yadda aka rubuta cikin littafin annabi Ishaya. Duba, ina aika manzona, a gabanka, wanda zai shirya maka hanya.
3 Ijwi lya oyo uwompolola munkanda, “Mubambe inzila yaMwami; mululamike inzila yakwe”.
Akwai murya mai kira a jeji, tana cewa ka shirya hanyar Ubangiji. ka daidaita ta.
4 Joni wakasika, kabbizya munkanda alimwi kakambawuka lubbizyo lwakusanduka. Akulekelelwa izibi.
Yahaya ya zo, yana baptisma acikin jeji yana wa'azin tuba, domin gafarar zunubai.
5 Ichisi choonse cha Judiya abantu boonse baku Jelusalemu bakayinka kulinguwe. Bakabbizigwa anguwe mumulonga utegwa Jodani, bakalyamba zibi zyabo.
Dukan kasar Yahudiya da mutanen Urshalima suka zo wurin sa, a ka kuma yi masu baptisma a kogin urdun. suna furta zunubansu.
6 Joni wakali kuzwaata zizwaato zyaboya bwankamela alukumba lwachikumba muchibuno chakwe, nkabela wakali kulya insozi abuchi bwalusaka.
Yahaya yana saye da tufa ta gashin rakumi, yana kuma da damara ta fata a kugunsa, abincinsa fara ce da zuma.
7 Wakambula wati, “Oyu uza musule lyangu ulanguzu kwiinda ndime, lukole lwambatata zyakwe nsikwe chelelo chakukotama ansi akuzyangununa.
Yana wa'azi, ya ce “akwai mai zuwa a bayana wanda ya ke da iko fiye da ni. wanda ko maballin takalminsa ban isa in kwance ba.
8 Ndamubbizya amanzi, asi we uyomubbizya a Muuya Usalala”.
Ni ina yi maku baptisma da ruwa, amma mai zuwa a bayana zai yi maku baptisma da Ruhu Mai Tsarki''.
9 Zyakachitika mumazuba ayo Jesu wakazwa ku Nazaleta ya Galili, alimwi wakabbizigwa a Joni mumulonga utegwa Jodani.
Sai ya kasance a kwanakin nan Yesu ya zo daga Nazarat ta Galili, sai Yahaya ya yi masa baptisma a kogin urdun.
10 Kachizwa biyo Jeso mumanzi, wakabona ijulu kalyanzana akujulika
Sa'adda Yesu ya fito daga ruwan, sai sama ta bude, sai Ruhu ya sauko a bisansa da kamanin kurciya.
11 alimwi Muuya kuseluka akukkala atala anguwe mbuli nziba. Ijwi lyakazwa kujulu kalyamba kuti, “Ulimwana wangu. Ndiboteledwe kapati anduwe”.
Sai wata murya ta zo daga sama, tana cewa, “Kai kaunataccen Dana ne. zuciyata ta na murna da kai kwarai''.
12 Nkabela Muuya wakamusungilizya kuya munkanda.
Sai Ruhu ya iza shi zuwa jeji.
13 Wakali munkanda mazuba makumi ane, kalokusunkwa aSatani. Wakali abanyama balusaka, alimwi bangelo bakamugwasizya.
Yana a jeji kwana arba'in, Shaidan yana jarabtar sa. Yana cikin jeji da dabobi, sai malaiku su ka yi masa hidima.
14 Lino musule Joni kalimwangwa, Jesu wakasika muGalilaya kakambawuka makani mabotu aLeza. Wakamba kuti, “Ichindi chazuzikizigwa,
Bayan da aka kama Yahaya, Yesu ya shiga kasar Galili yana wa'azin bisharar Allah.
15 alimwi bwami bwaLeza bwaba afwifwi. Musanduke musyome makani mabotu”.
Yana cewa, “Lokaci ya yi, gama mulkin Allah ya kusato. Ku tuba ku bada gaskiya ga bishara”.
16 Nakalibwenda kumbali alwizi lwaGlili, wakabona Sayimoni a Andilaya muzyalwanyina wa Sayimoni kabawala kanyandi mulwizi, nkambo bakali bazubi babaswi.
Sa'adda ya ke wucewa a gefen takun Galili, sai ya ga Saminu da Andarawus, dan'uwansa suna jefa taru a teku, domin su masunta ne.
17 Jesu wakabambila kuti, “Kamuzuba, munditobele, alimwi ndilomuchita bazubi babantu”.
Yesu ya ce masu ku zo, ku biyo ni, ni kuwa sai in maisheku masuntan mutane”.
18 Akufwambana bakasiya tunyandi twabo mpawo bamutobela.
Nan da nan suka bar tarun su, suka bi shi.
19 Elyo Jesu nakachilikuyobweda kuya kunembo, wakabona Jakobo mwana wa Zebbediya amuzyalwanyina wakwe Joni; bakali mubwaato kabaluka tunyandi.
Sa'adda Yesu ya yi tafiya kadan, sai ya ga Yakubu dan Zabadi da Yahaya dan'uwansa; suna gyaran tarunsu a jirgin ruwa.
20 Wakabayita alimwi bakasiya wisi Zebbediya antoomwe ababelesi mubwaato mpawo bamutobela.
Sai ya kira su, su kuwa suka bar mahaifinsu Zabadi a jirgin ruwan da ma'aikatansu, sai su ka bi shi.
21 Lino bakasika kuKkapenawume, alimwi kabuli bunsi bwaSabata, Jesu wakanjila muchikombelo wakuyisya.
Da su ka shigo cikin kafanahum, a ranar asabar, Yesu ya shiga majami'a ya koya masu.
22 Bakagamba kunjisyo yakwe, nkambo wakali kuyisya mbuli muntu ulanguzu utali mbuli balembi pe.
Su ka yi mamakin koyarwarsa, domin ya na koya masu da iko ba kamar marubuta ba.
23 Mpawo awo mwalumi wakali amuuya mubi wakakwiila muchikombelo, kati,
A nan cikin majami'a akwai wani mutum mai kazamin ruhu, sai ya yi ihu da karfi.
24 “Tulanzi anduwe, Jesu waNazaleta? Waza kuzotunyonyona na? Ndilikwizi kuti nduwe ni. Nduwe Usalala Mwana wa-Leza!”.
Yana cewa Ina ruwan mu da kai, Yesu Banazarat? Ka zo ne domin ka halakar da mu? Na san wanene kai. Kai ne Mai Tsarki na Allah”.
25 Jesu wakakalalila dayimona kati, “Tedi zwa alimwi uzwe mulinguwe!”
Sai Yesu ya tsauta wa kazamin ruhun ya ce, “Ka yi shiru ka fita daga cikinsa”.
26 Idayimona lyakamuwalila ansi mpawo lyazwa mulinguwe akukwiila kupati.
Bayan da kazamin ruhun ya buga shi kasa, sai kazamin ruhun ya yi ihu sa'annan ya fita daga jikinsa.
27 Bantu boonse bakagamba, akubuzyanya, “Kuti ninzi eechi? Ninjisyo impya ilanguzu Ukonzya kutanda madayimona na amuswilizye”
Sai dukan mutanen su ka yi mamaki kwarai, suna tambayar junansu menene wannan? wace sabuwar koyarwa ce da iko haka? har yana umartar kazaman ruhohi suna kuwa yi masa biyayya!”
28 Alimwi mpuwo yakwe yakazula muchisi choonse chaGalilaya.
Nan da nan labarinsa ya bazu ko'ina a dukkan kewayen kasar Galili.
29 Musule lyakuzwa muchikomelo, bakayinka kunganda yaSayimoni a Andilaya, kabali antoomwe a Jakobo a Joni.
Bayan da suka bar majami'a, sai su ka shiga gidan Saminu da Andarawus, suna kuma tare da Yakubu da Yahaya.
30 Lino banyinazyala baSayimoni bakalikuchiswa intutumanzi, alimwi bakamwambila Jesu atala amukayintu oyu.
Surikar Saminu tana kwance ba lafiya tana fama da zazzabi. Sai suka gaya wa Yesu game da ita.
31 Wakaza wakamujata aluboko, wamubusya; intutumanzi yakazwa, mpawo watalika kubakutawukila.
Sai ya zo, ya kama hannunta, ya daga ta, sai zazzabin ya sake ta, ta fara yi masu hidima.
32 Igolezya izuba kalili lyabbila, baketa kulinguwe boonse bachiswa abakanjidwe amadayimona.
Da yamman nan, bayan da rana ta fadi, sai su ka kawo masa dukan marasa lafiya da masu fama da aljanu.
33 Ibantu bamunzi boonse bakabungana amulyango.
Dukan mutanen garin su ka taru a bakin kofa.
34 Wakaponya boonse bakalamalwazi asiyene-siyene akutanda madayimona miingi, asi takazumizya madayimona kwambula nkambo akalimuzi.
ya warkar da masu ciwo da yawa da masu chututtuka iri-iri, ya kuma fitar da bakaken aljanu, amma bai yarda aljanun su yi magana ba domin sun san shi.
35 Wakabuka kuseni, kakuchisiya; wakayinka kusisikene kuyokomba.
Ya tashi da sassafe, tun da sauran dare, ya tafi wurin da ba kowa, a can ya yi add'ua.
36 Sayimoni ababo bakali anguwe bakamuyandula.
Saminu da wandanda suke tare da shi suka neme shi.
37 Bakamujana bamwambila kabati, “Bantu boonse balokukuyandula”.
Suka sa me shi, sai su ka ce masa, “kowa yana nemanka”.
38 Wakabambila wati, “Ngatuye kumbi, anze kumadolopo alafwifwi, kuti ndikakambawuke akulako. Ncindazwide anze obu”.
Ya ce, bari mu tafi wani wuri, zuwa wadansu garuruwan da ke kewaye, Saboda in yi wa'azi a can kuma. Wannan shi yasa na zo nan''.
39 Wakayinka kuGalilaya yoonse, kakambawuka muzikombelo zyabo akutanda madayimona.
Ya tafi dukan kasar Galili, yana wa'azi a majimi'un su yana kuma fitar da aljanu.
40 Sichipele wakasika kulinguwe. Kumukumbila; wakafugama wamba wati, “Kuti kuyanda, ulakonzya kundisalazya”.
Wani kuturu ya zo wurinsa. Yana rokonsa, ya durkusa. Ya ce masa, “in ka yarda kana iya warkar da ni.
41 Wakazula luzyalo, Jesu wakatandabika kuboko kwakwe wamuguma, kamba kuti, “Ndilayand. Kopona”
Sai ya yi juyayi, Yesu ya mi ka hannun sa ya ta ba shi ya na ce masa “Na yarda. Ka sarkaka”.
42 Mpawo awo chipele chakayinka, mpo wasalazigwa.
Nan da nan kuturtar ta barshi, ya kuma sa mu tsarkakewa.
43 Jesu wakamulayilila changuzu mpo wamuti yinka.
Yesu ya yi masa gargadi sosai, ya salame shi.
44 Wakamwambila kuti, “Ube asimpe lyakuti tubuzyi naba omwe muntu, asi kuya, ukalitondezye kumupayizi, ukapayilile nkambo kakusalazigwa kwako, mbuli Mozesi mbwakalayilila, mbuli bukamboni kuli mbabo”.
Ya ce masa “ka tabbata fa kada ka gayawa kowa, amma ka tafi ka nuna kanka ga firist, sai ka je ka yi hadaya domin tsarkakewa kamar yadda Musa ya umurta, domin shaida.
45 Asi wakiinka watalika kwaambula kangunukide kamwaya ijwi, zyakachitisya kuti Jesu takachili kukonzya kunjila idolopo kangunukide, asi wakakkala anze mumyunzi. Nikuba bobo bantu bakachili kusika kulinguwe kabazwa kumasena asiyene-siyene.
Amma da ya fita sai ya fara gaya wa kowa, ya baza maganar a ko'ina, har Yesu bai iya tafiya a sake a garin ba. Ya tafi ya tsaya a wuraren da ba kowa, mutane kuwa su ka zo wurinsa daga ko'ina.