< Makko 14 >
1 Lino kakutanasika mazuba abili kuya kupobwe lyakwindilila alyamikamu bwachinkwa chitakwe bumena. Mupati wabapayizi abalembi bakalangula inzila isisikene kuti ngabalamujata biyeni Jesu akumujaya.
Idin Ketarewa da bukin gurasa mara yisti sauran kwana biyu kenan, sai shugabanin firistoci da malaman attaura suka nemi yadda zasu kama Yesu a asirce domin su kashe shi.
2 Nkambo balikwamba kuti “kutabi muchindi chapobwe, kuti kutabi kunyongana akati kabantu”
Suna cewa amma “Ba a lokacin idin ba, domin kada su haddasa hargitsi a tsakanin mutane”.
3 Lino Jesu kalimu Bbetani mun'anda ya Sayimoni sichinsenda, kachili mukulya atafula, mwanakazi wakasika kulinguwe amunkuli watununkilizyo tudula loko, ooyo wakali wanadi. Wakapwaya munkuli akutila nadi amutwe wakwe.
Yesu yana Betanya a gidan Saminu kuturu, yana shirin liyafa kenan sai ga wata mace dauke da kwalbar turare mai tamanin kwarai, ta shafa masa a kansa.
4 Pesi kuli bamwi bakabijilwa. Bakambuzyana akati kabo kabati, “Wanyonywedanzi?
wasu dake tare da Yesu suka husata, suna kwalbarta da cewa
5 Tununkilizyo otu tweelede kuuzigwa ikwiinda myaanda itatu yamaseleni ikapegwe bachete”. Mpawo wakamukasya.
“Ai wannan turare ne mai tsada, ina laifin a sayar a raba wa talakawa kudin? ina dalilin wannan almubazaranci?
6 Pesi Jesu wakati, “Amumusiye alikke. Mumukatazizyanzi? Wandichitila chintu chibotu.
Sai Yesu yace masu “Ku kyaleta, don me kuke tsauta mata,
7 Bachete mulaabo kaale lyoonse, kufumbwa chindi nimwayanda mulakonzya kubachitila kabotu, tamukoyooba andime lyoonse pe. Wachita eecho nchakoonzya.
ai Idan kuna da niyyar taimakon talakawa ko matalauta, suna nan tare da ku ko a yaushe amma ni bazan kasance da ku kullum ba.
8 Wananika kale mubili wangu kuti ukazikwe.
Macen nan tayi aiki nagari domin shirya jikina ga jana'iza.
9 Ndamwambila kasimpe kuti, kufumbwa makani mabotu nkwayookambawukwa munyika yoonse, eechi nchachita mwanakazi ooyu chinowambuulwa, mukumuyeya”.
hakika, Ina gaya maku, duk inda za'a yi bishara a duniya baza a mance da matan nan da hidimar da ta tayi mini ba.”
10 Mpawo Judasi Isikkaliyoti umwi balikkumi ababili wakaya kubapayizi kuti akamupede kuli mbabo.
Da jin haka sai Yahuza Iskariyoti, daya daga cikin manzannin ya ruga zuwa wurin baban firist domin ya bashe shi a garesu,
11 Lino bapayizi bapati nibamvwa oobo, bakabotelwa akumusyomezya kuti apege mali. Wakatalika kuyandula mweenya wakumupeda kuli mbabo.
Da mayan firistoci suka ji haka suka yi murna matuka tare da alkawarin kudi ga Yahuza, shi kuwa sai ya fara neman zarafin da zai mika Yesu a gare su.
12 Mubuzuba butaanzi bwachinkwa chitakwe bumena, lino nibakapayizya kabelele kapobwe lyakundilila, basikwiiya bakati kuli nguwe, “Nkokuli nkuyanda kuti tukabambilile kuti ukalye chakulya chapobwe lyakwindilila?”
A ranar farko ta bukin gurasa marar yisti da kuma hadayar ragon Idin ketarewa, almajiransa suka ce masa “Ina zamu shirya liyafar domin idin ketarewa?
13 Wakatuma basikwiiya babili akubaambila kuti, “Kamuya mugunzi, eelyo muyooswanana amwalumi unyampwide munkuli wameenda mumutobele.
Ya aiki biyu daga cikin almajiransa da cewa “Ku shiga cikin birnin, zaku tarar da wani mutum dauke da tullun ruwa.
14 Ooko nkwayojinka mun'anda mukamutobele mukati kuli munan'and, 'Muyisi wati, “Ilikuli yangu n'anda yabeenzu ooko nkundiyolinda ipobwe lyakwindilila abasikwiya bangu?”
Duk gidan da ya shiga ku bishi, sai ku cewa mai gidan, malam yace “ina bukatar masauki domin hidimar idin ketarewa tare da almajiraina?”'
15 Uyomutondezya n'anda mpati yamujulu ibambidwe kabotu. Mukatubambilile mumo”.
Zai kuwa nuna maku babban bene gyararre. Sai ku yi mana shiri a can.”
16 Mpawo basikwiya bakazwa bayinka mumunzi. Lino bakazijana zyoonse mbuli mbakabambila, eelyo bakambilila chakulya chapobwe lyakwindilila.
Da shigar almajiran cikin birnin, sai kome ya kasance yadda ya fada, su kuwa suka yi shirye shiryen idin ketarewar.
17 Nikwakaba golezya, wakaza abali kkumi ababili.
Da maraice ta yi, sai ya tare da sha biyun.
18 Aawo nibakali yeeme atafula akulya, Jesu wakati kasimpe ndamwambila kuti umwi wanu ngundilikulya aawe uyonduuzya.
Yayin da suke zazzaune a teburin suna cin abincin, sai Yesu ya ce “Hakika ina gaya maku wani da ke ci tare da ni a nan zai bashe ni”.
19 Mpawo boonse bakawusaloko, alimwi awumwi wakati kuli nguwe, “Masimpe tensi ndime pe?”
Sai suka damu suka tambaye shi daya bayan daya suna cewa “Hakika bani bane ko?”
20 Jesu wakasandula wakati kuli mbabo, “Nguumwi wabali kkumi ababili, ooyu wazwa kunika chinkwa lino mundido andime?”
Yesu ya amsa masu da cewa “Daya daga cikin sha biyu ne, wanda ke sa hannu tare da ni yanzu cikin tasar”.
21 Aboobo Mwana waMuntu uyoyinka mbuli mbukulembedwe atala anguwe. Pesi maawe kulooyo muntu wachitya kuti Mwana aMuntu awuzigwe chali kubota kumntu ooyo natakazyalwa”.
Dan Mutum zai tafi ne yadda nassi ya umarta game da shi amma kaiton wanda zai bashe shi! “zai, fiye masa, dama ba a haife shi ba”.
22 Aawo nibakachili kulya Jesu wakabweza chinkwa, wachilongezya, akuchikwamuna. Wabapa akwamba kuti, “Mubeze eechi ngumubili wangu”.
Lokacin da suke cin abincin, Yesu ya dauki gurasa ya sa albarka, ya gutsuttsura ta, sai ya basu yana cewa “Wannan jikinana ne”.
23 Alimwi wakabweza nkomechi, wapa kulumba, akukapa, eelyo bakanywa boonse.
Ya kuma dauki koko, yayi godiya, ya basu, su kuwa suka sha daga kokon.
24 Wakati kuli mbabo, “Oobu mbubulowa bwangu bwachizuminano, bulowa butilwa baangi”
Ya ce “Wannan jinina ne na alkawari da an zubar ga yawancin mutane”.
25 Kasimpe ndamwambila kuti, nsikoyonywa limbi e ooyu muchelo wamasansa kusikila buzuba oobo nindiyoonywa mubwami bwaLeza”.
Hakika, bazan kara sha daga wannan ruwan inabi ba sai a ranar da zan sha sabo cikin mulkin Allah.”
26 Mpawo nibakali kwiimba lwiimbo, bakazwa baya kuchilundu chaOlivisi.
Bayan sun raira wakar yabo ga Allah, sai suka tafi wurin dutsen zaitun.
27 Jesu wakati kuli mbabo, “Moonse muyoowa, mbuuli mbukulembedwe, 'Ndiyowuma mwembeli butanga buyomwayika'.
Yesu ya ce masu dukkan ku zaku yi tuntube harma ku fadi saboda ni gama rubuce take cewa “Zan buge makiyayin, tumakin kuwa za su watse;
28 Pesi kandili ndabuka, ndilamwindila kunembo kuya kuGalili”.
Amma bayan tashina, zai yi gaba in riga ku zuwa Galili.
29 Pita wakateedi, “Nikuba kuti boonse bawa pesi mebo pe”.
Bitrus ya ce masa “ko dukkansu sun fadi, faufau banda ni”.
30 Jesu wakati kulinguwe, “Kasimpe ndakwambila, sunu iyii, mbubo busiku oobuno mukombwe kutana kokolika tubili uyondikaka tutatu.
Yesu yace masa “Hakika ina gaya maka, cikin wannan dare kafin carar zakara ta biyu zaka yi musun sani na sau uku”.
31 Lino Pita wakati kuti kandeleede kufa ayebo, mezyo chikozyene.
Amma Bitrus ya sake cewa “Koda za'a kasheni tare da kai ba zan yi musun sanin ka ba”. Dukkan su kuwa suka yi wannan Alkawari.
32 Bakasika kubusena butegwa Gesemane, mpawo Jesu wakati kuli basikwiya bakwe, “Amukkale aawo nenchiya kukukomba”.
Suka isa wani wuri da ake kira Getsamani, sai Yesu ya ce wa almajiransa “Ku dakata anan domin zan je inyi addu'a”.
33 Wakabweza Pita, Jemusi a Joni, winka aabo, watalika kulilya akulikataazya.
Sai ya dauki Bitrus, da Yakubu, da Yahaya. Ya fara jin wahala mutuka tare da damuwa kwarai.
34 Wakati kuli mbabo, “Muuya wangu wawusa loko, nikuba kusika kulufu. Muchaale aawa kamulindide”
Sai ya ce masu “Raina na shan wahala harma kamar in mutu. Ku dakata a nan, ku zauna a fadake”.
35 Kabachiya kunembo, Jesu wakawida aansi akukomba kuti nichali kukonzeka chiindi echi chimwiinde.
Da Yesu yayi gaba kadan, sai ya fadi kasa yayi addu'a yana cewa idan mai yiwuwa ne “A dauke masa wannan sa'a daga gare shi.
36 Wakati, “Abba, Taata, kuti nduwe zintu zyoonse zilakonzeka. Gwisya nkomechi eeyi kuli ndime pesi kutabi kuyanda kwangu pe, asi kwako”.
Ya ce “Ya Abba Uba, kome mai yuwane gare ka, ka dauke mini kokon wahalan nan, duk da haka ba nufina ba sai dai naka”.
37 Wakaboola, wakajana baloona, mpawo wakati kuli Pita, “Sayimoni, muloona na? Tamukonzyi kulindila hola lyomwe?
Da komowarsa ya same su suna barci, sai ya ce wa Bitrus, Siman barci kake? Ashe, ba za ka iya zama a fadake ko da sa'a daya ba?
38 Mulindile akukomba kuti mutanjili mukusunkwa.
Ku zauna a fadake, kuyi addu'a kada ku fada cikin jaraba. Lalle ruhu na da niyya amma jiki raunana ne.
39 Lino wakazwa lwabili wakukomba majwi ngawonya.
Sai ya sake komawa, yayi addu'a, yana maimaita kalmominsa na farko.
40 Nakaboola lubo wakajana balokoona, nkambo meso aabo akali alema. Tebakaziba chakwamba kuli nguwe.
Har wa yau kuma ya sake dawowa, ya same su suna barci don barci ya cika masu idanu kwarai, sun kuwa kasa ce masa kome.
41 Wakaza kachitatu wakati kulimbabo, “Muchili koona na? Kwazulila! Chindi chasika. Amulange! Mwana aMuntu uli kuziigwa mumaanza abasizibi.
Ya sake komowa karo na uku yace masu “har yanzu barci kuke yi kuna hutawa? Ya isa haka! Lokaci yayi, an bada Dan Mutum ga masu zunubi”.
42 Munyampuke; tweende. Amulange, sikunduuzya waba afwifwi.”
Ku tashi mutafi kun ga, ga mai bashe ni nan ya kusato.”
43 Kachili kwambula, Judasi, umwi wabali kkumi ababili wakasika, ankamu mpati kabajisi mapanga amasumu, kuzwa kubapati babapayizi, abalembi, abaalu.
Nan da nan, kafin ya rufe baki sai ga Yahuza, daya daga cikin sha biyun da taron jama'a rike da takkuba da kulake. Manyan firistoci da malaman attaura da shugabanni suka turo su.
44 Lino sikumuuzya wakapa chitondeezyo, wati, “Ooyo ngundiyomyonta ngonguwe. Amumujate mumtole atamuchiji pe.”
Mai bashe shi din nan ya riga ya kulla da su cewa “Wanda zan yi wa sumba shine mutumin, ku kama shi ku tafi da shi a tsare.
45 Awo Judasi nakasika, mpawoawo wakaya kuli Jesu wati, “Muyisi!” Akumumyonta.
Da isowarsa kuwa, sai ya zo wurin Yesu ya ce “Ya malam!”. Sai ya sumbace shi.
46 Mpawo bakabikka maboko alinguwe bamwaanga.
Su kuwa suka kama shi, suka tafi da shi.
47 Pesi umwi wababo bakalimvwi wakasomona ipanga wakakwazula akudunsula kutwi kwamuzike wamupayizi mupati.
Amma daya daga cikin na tsaye ya zaro takobinsa ya kai wa bawan babban firist sara, ya yanke masa kunne.
48 Jesu wakati kulimbabo, “Mwaza mbuli muyanda sikubba, amapanga, amasumu kuzondijata?
Sai Yesu ya ce “kun fito kamar masu kama yan fashi da takkuba da kulake, domin ku kama ni?
49 Aboobo ndali anywebo mazuba woonse akuyisya mun'anda yaLeza, temwakandisunga pe. Pesi eechi chachitika kuti malembe azuzikizigwe”.
Lokacin da nake koyarwa a Haikali, kowace rana da ku, baku kama ni ba. Amma anyi haka ne domin a cika abinda Nassi ya fada.”
50 Boonse mbakali aabo Jesu bakamusiya akumuchija.
Daga nan duk wadanda suke tare da Yesu suka yashe shi, suka tsere.
51 Mwalumi munini, wakali samide mulembo luzutu uteentema ngwakali lipopode wakali kutobela Jesu.
Wani saurayi, daga shi sai mayafi ya bi shi, suka kai masa cafka.
52 Lino baalumi nibakamwanga wakasiya mulembo uteentema wachija kali chintanda.
Shi kuwa ya bar masu mayafin ya gudu tsirara.
53 Bakatola Jesu kumupayizi mupati. Bamubunganina bapayizi bapati, abaalu abalembi.
Daga nan suka tafi da Yesu wurin babban firist. a can suka tara dattawa duk da manyan firistoci da shugabanni da marubuta, suka taru a wurinsa.
54 Lino Pita wakali buya butobela kulaale kulubaya kwamupayizi mupati wakakkala akati kabalindizi bakali afwifwi amulilo kuti akasalilwe.
Bitrus kuwa ya bi shi daga nesa har cikin gidan babban firist. Ya zauna tare da dogaran Haikalin, yana jin dumin wuta.
55 Lino bapati babapayizi ankuta yoonse yaba Juda yakali kuyandula bukamboni bubi kuchita kuti bamutole kulufu. Pesi tebakabujana pe.
Sai, manyan firistoci da duk 'yan majalisa Yahudawa suka nemi shaidar da za a tabbatar a kan Yesu, don su samu su kashe shi. Amma basu samu ba.
56 Eelyo biingi bakaleta bukamboni bwakubeja atala aanguwe, pesi bukamboni obu tebwali kuzuminina pe.
Da yawa kuma suka yi masa shaidar Zur (Karya), amma bakin su bai zama daya ba.
57 Bamwi bakayima akupa bukamboni bwakubeja atala anguwe; Kabati,”
Sai wadansu kuma suka taso suka yi masa shaidar zur (karya) suka ce.
58 Twakamumvwa kati, 'Ndiyomwaya n'anda yaLeza yakwa amaanza, mukati kwamazuba atatu ndiyoyiyaka imbi itachitwi amaanza”.
“Mun ji ya ce, wai zai rushe haikalin nan da mutane suka gina, ya sake gina wani cikin kwana uku, ba kuwa ginin mutum ba”.
59 Nikuba boobo bukamboni bwabo tebwakazumina pe.
Duk da haka, sai shaidar tasu bata zo daya ba.
60 Mupayizi Mupati wakayimikila akati kabo wabuzya Jesu, “Tujisi nsandulo na? Ninzi eezi aaba balumi nzibapeda bukamboni atala anduwe?”
Sai babban firist ya mike a tsakanin su, ya tambayi Yesu yace “Ba ka da wata amsa game da shaidar da mutanen nan suke yi a kanka?
61 Asi we wakawumuna takwe nakasandula chintu pe. Alubo mupayizi mupati wakati wakamubuzya kuti, “Nduwe Kkilisito, Mwana wawulongezedwe?”
Amma yayi shiru abinsa, bai ce kome ba. Sai babban firist din ya sake tambayarsa “To, ashe kai ne Allmasihu Dan Madaukaki?
62 Jesu wakati, “Ndime! alimwi muyoomubona Mwana aMuntu ulikkede kululyo lwaluboko lwasinguzu akuboola amayoba akujulu.”
Yesu ya ce “Nine. Za ku kuwa ga Dan Mutum zaune dama ga mai iko, yana kuma zuwa cikin gajimare”.
63 Mupayizi mupati wakadelula zisamo mpawo wati, “Sa tuchiyanda bukamboni?
Sai babban firist ya kyakketa tufafinsa yace “Wacce shaida kuma zamu nema?
64 Mwamvwa mbwamba chisapi. Muzeezo wanu ngwakutyeni?” Mpawo bakamupa mulandu welela lufu.
Kun dai ji sabon da yayi! Me kuka gani? Duk suka yanke masa hukunci akan ya cancanci kisa.
65 Bamwi bakatalika kumuswida mate akumuvumba busyu akumunabba akwamba kuti kuli nguwe, “Sinsima!” Basolooli bakamubweza akumuuma.
Wadansu ma suka fara tottofa masa yau, suka daure masa idanu, suka bubbuge shi suna cewa “Yi annabci” Dogaran kuma suka yi ta marinsa.
66 Eelyo Pita kachili munsi alubaya umwi wabalanda basimbi bamupayizi mupati wakaza kuli nguwe.
Bitrus kuwa na kasa a filin gida, sai wata baranyar babban firist ta zo.
67 Nakabona Pita kali kuyota mulilo, wakalangisisya akwamba kuti, “Mwakali aamwi a Jesu muNazaleta”.
Da ta ga Bitrus na jin dumi, ta yi masa kallon gaske ta ce “Kaima ai tare kake da banazaren nan Yesu”.
68 Pesi wakakaka akwamba kuti tandimuzi pe nikuba kumvwa atala anzinokwambuula anzizyo”. Lino wakazwa waya anze aamulyango. Alimwi malembe achindi alawungizya. Mpawo mukombwe wakokolika.
Amma ya musa ya ce “Ni ban ma san abinda kike fada ba balle in fahimta”. Sai ya fito zaure. Sai zakara yayi cara.
69 Pesi mulanda musimbi wakamubona mpawo watalika kwamba lubo kuti aabo balimwi mpawo, “Ooyu mwalumi nguumwi wabo!”
Sai baranyar ta ganshi, ta sake ce wa wadanda ke tsaitsaye a wurin, “Wannan ma daya daga cikinsu ne”.
70 Lino wakakaka alubo. Nikwakayinda chindi chinini aabo bakalimvwi aawo bakati kuli Pita, kasimpe nduwe umwi wabo, nkambo alako uli muna Galiliyeni.”
Amma ya sake musawa, jim kadan sai na tsaitsayen suka ce wa Bitrus “Lalle kai ma dayansu ne don ba Galile ne kai”.
71 Mukombwe mpawawo wakakokolika kachibili. Mpawo Pita wakayeeya majwi aaJesu ngakamwambila:
Sai ya fara la'anta kansa yana ta rantsuwa yana ce wa “Ban ma san mutumin nan da kuke fada ba”.
72 “Mukombwe kutana kukokolika kachibili, uyondikaka tutatu” alimwi wakawusa akulila.
Nan da nan sai zakara ya yi cara ta biyu, Bitrus kuwa ya tuna da maganar Yesu a gare shi cewa “Kafin zakara ya yi cara ta biyu, za ka yi musun sani na sau uku”. Da ya tuno haka, sai ya fashe da kuka.