< Wer Mamit 5 >

1 Asebiro e puotha, yaye jaherana; asechoko ubani gi modhi madungʼ tik mangʼwe ngʼar, asechamo pednina kaachiel kod mor kich mara; kendo asemadho divaina kod chak. Osiepe Yaye osiepena, chiemuru kendo methuru; yaye joherana, methuru ma romu.
Na zo lambuna,’yar’uwata, amaryata; na tattara mur nawa da kayan yajina. Na sha zumana da kuma kakinsa na sha ruwan inabina da kuma madarana. Ƙawaye Ku ci, ku kuma sha, ya ku ƙawaye; ku sha ku ƙoshi, ya ƙaunatattu.
2 Ne anindo, to chunya ne neno. Lingʼ uwinji! Jaherana dwongʼo kowacho niya, “Yaye jaherana, yawna kendo winja maber, yaye jaherana mamuol mana ka akuru. Tho opongʼo wiya, kendo yie wiya opongʼ gi ngʼich mar otieno.”
Na yi barci amma zuciyata tana a farke. Ku saurara! Ƙaunataccena yana ƙwanƙwasa ƙofa. “Buɗe mini,’yar’uwata, ƙaunatacciyata, kurciyata, marar laifina. Kaina ya jiƙe da raɓa, gashina ya yi danshin ɗiɗɗigar dare.”
3 Aselonyo lepa, koro idwaro ni achak arwakra kendo? Aselwoko tienda, koro idwaro ni achak anyon lowo kendo?
Na tuɓe rigata, sai in sāke sa ta kuma? Na wanke ƙafafuna, sai in sāke ɓata su?
4 Jaherana nosoyo lwete e otuchi mar dhoot; chunya nochako gwecho ka dware.
Ƙaunataccena ya turo hannunsa ta cikin ramin ƙofar; zuciyata ta fara juyayi a kansa.
5 Ne aa malo mondo ayawne jaherana, kendo lwetena ne ton mo mangʼwe ngʼar ma nengone tek. Morno ma nengone tek mane ni e lith lweta nomieno pata mar dhoot.
Na tashi don in buɗe wa ƙaunataccena, sai hannuna ya jiƙe sharkaf da mur, yatsotsina suna ɗiga da mur, a hannuwan ƙofar.
6 Ne ayawone jaherana, mi ayudo ka jaherana osewuok kendo osea! Chunya norumo kane odhi oyomba. Ne amanye, to ne ok ayude. Ne aluonge, to ne ok odwoka.
Na buɗe wa ƙaunataccena ƙofa, amma ƙaunataccena ba ya nan, ya riga ya tafi. Zuciyata ta damu da tafiyarsa. Na neme shi amma ban same shi ba. Na yi ta kiransa amma bai amsa ba.
7 Jorito noromo koda kane giwuotho gotieno e alwora mar dala. Ne gigoya marach ma gihinya; kendo jorito marichogo, ne omaya lawa!
Masu gadi suka gamu da ni yayinda suke kai kawo a cikin birni. Suka yi mini dūka, suka yi mini rauni; suka ƙwace gyalena waɗannan masu gadin katanga!
8 Amiyou chik, un nyi Jerusalem ni ka uyudo jaherana, to ubiro nyise nangʼo? Nyiseuru ni hera ma aherego odwaro nega?
’Yan matan Urushalima, ina roƙonku, in kun sami ƙaunataccena me za ku ce masa? Ku ce masa na suma saboda ƙauna.
9 Ere kaka jaherani oloyo chwo mamoko, yaye jaber mogik e dier nyiri mabeyo duto? Ere kaka jaherani oloyo chwo mamoko, momiyo imiyowa chik ma kamano?
Mafiya kyau a cikin mata me ya sa ƙaunataccenki ya fi sauran? Don me kike roƙonmu mu faɗa masa yadda kike ji?
10 Jaherana rieny kendo rapudo, oloyo chwo alufu apar.
Ƙaunataccena kyakkyawa ne ƙaƙƙarfa kuma, da ƙyar a sami irinsa ɗaya a cikin dubu goma.
11 Wiye chalo dhahabu maler, yie wiye beyo kendo boyo, bende yie wiyego ratengʼ ka yie agak.
Kansa zinariya ce zalla; gashinsa dogaye ne baƙi wuluk kamar hankaka.
12 Wengene chalo akuru mopiyo but aore mamol, moluoki gi chak, kendo ochan kaka kite ma nengogi tek.
Idanunsa sun yi kamar na kurciyoyin da suke kusa da ruwan rafi, da aka wanke da madara aka kuma kafa kamar kayan ado masu daraja.
13 Lembe chalo gi apilo mokuogi magolo suya mamit. Pien dhoge chalo ondanyo, ma mo madungʼ tik mangʼwe ngʼar tonie.
Kumatunsa kamar lambun kayan yaji suna ba da turare. Leɓunansa sun yi kamar furen bi-rana suna ɗiga da mur.
14 Bedene chalo gi luth mar dhahabu, mokedi gi kite ma nengongi tek. Dende chalo gi lak liech moywe maler, mokedi gi kit safir.
Hannuwansa kamar sandunan zinariyar da aka sa musu duwatsu masu daraja. Jikinsa ya yi kamar gogaggen hauren giwan da aka yi masa ado da duwatsun saffaya.
15 Tiendene chalo gi sirni mag kit ombo mochungʼ e mise mag dhahabu maler. Onenore ka got mar Lebanon, kendo ongʼongʼore ka bepe sida mag Lebanon.
Ƙafafunsa sun yi kamar ginshiƙan dutsen alabastar da aka kafa su a cikin rammukar zinariya. Kamanninsa ya yi kamar Lebanon, mafi kyau kamar itacen al’ul nasa.
16 Mano kaka dhoge mit nyodho, kendo ober moloyo chwo mamoko. Mano e jaherana, mano e osiepna, yaye nyi Jerusalem.
Bakinsa zaƙi ne kansa; komensa yana da kyau. Haka ƙaunataccena, abokina, yake’yan matan Urushalima.

< Wer Mamit 5 >