< Zaburi 73 >
1 Zaburi mar Asaf. Adier Nyasaye timo maber ni jo-Israel, otimo maber ne jogo maler ei chunygi.
Zabura ta Asaf. Tabbatacce Allah mai alheri ne ga Isra’ila, ga waɗanda suke masu tsabta a zuciya.
2 Anto tiendena nodwaro kier. Ne achiegni aa kama ne anyono.
Amma game da ni, ƙafafuna suna gab da yin santsi; tafin ƙafana ya yi kusan zamewa.
3 Nimar ne agombo timbe joma ochayo ji kane aneno kaka joma timbegi richo dhi maber.
Gama na yi kishin masu girman kai sa’ad da na ga cin gaban da masu mugunta suke yi.
4 Gionge gi pek moro amora kendo dendgi ber kendo otegno.
Ba sa yin wata fama; jikunansu lafiya suke da kuma ƙarfi.
5 Chandruok mamako ji gin ok yudgi kendo ok githagre kaka ji mamoko thagore.
Ba sa shan wata wahalar da sauran mutane ke sha; ba su da damuwa irin na’yan adam.
6 Emomiyo sunga chalonegi thiwni mar ngʼut, kendo girwako mahundu ka law.
Saboda girman kai ya zama musu abin wuya; tā da hankali ya zama musu riga.
7 Wengegi onyiedhore gi bor kendo miriambo maricho mopongʼo pachgi onge gikogi.
Daga mugayen zukatansu laifi kan fito mugaye ƙulle-ƙullen da suke cikin zukatansu ba su da iyaka.
8 Gijaro ji kendo giwuoyo ka gihimo ji, nikech gichayo ji gisiko gibwogo ji ni ji biro wuoro.
Suna ba’a, suna faɗin mugayen abubuwa; cikin girman kan suna barazana yin danniya.
9 Giwacho weche polo gi dhogi to lewgi to gimakogo mwandu mag piny.
Bakunansu na cewa sama na su ne, kuma harsunansu sun mallaki duniya.
10 Emomiyo jogegi doknegi kendo pakogi kendo ok giyud rach moro amora kuomgi.
Saboda haka mutanensu sun juya gare su suna kuma shan ruwa a yalwace.
11 Giwacho niya, “Ere kaka Nyasaye nyalo ngʼeyo? Nyasaye Man Malo Moloyo to ongʼeyo angʼo?”
Suna cewa, “Yaya Allah zai sani? Mafi Ɗaukaka yana da sani ne?”
12 Kama e kaka joma timbegi richo chalo, ok gidew gimoro amora kendo mwandugi osiko medore ameda.
Ga yadda mugaye suke, kullum ba su da damuwa, arzikinsu yana ta ƙaruwa.
13 Kare asetemo ritora mondo chunya osik kaler kayiem, kendo asetemo gengʼo lwetena ni kik omul richo kayiem.
Tabbatacce a banza na bar zuciyata da tsabta; a banza na wanke hannuwa don nuna rashin laifi.
14 Nimar asiko achandora seche duto, kendo ayudo kum okinyi kokinyi.
Dukan yini na sha annoba; an hukunta ni kowace safiya.
15 Ka dine bed ni awacho kamano, to dine andhogo nyithindi.
Da na ce, “Zan faɗa haka,” da na bashe’ya’yanka.
16 To kane atemo winjo tiend gigi duto, to ne opek mohinga;
Sa’ad da na yi ƙoƙari in gane wannan, sai ya zama danniya a gare ni
17 nyaka ne adonjo kama ler mar lemo mar Nyasaye; eka nawinjo kaka gikogi nobedi.
sai da na shiga wuri mai tsarki na Allah; sa’an nan na gane abin da ƙarshensu zai zama.
18 Chutho iketogi kama poth-poth, kendo idwokogi piny mi gikethre.
Tabbatacce ka sa su a ƙasa mai santsi; ka jefar da su ga hallaka.
19 Mano kaka itiekogi apoya nono, mi masiche malich lal kodgi nono!
Duba yadda suka hallaka farat ɗaya, razana ta share su gaba ɗaya!
20 Gilal nono ka lek ma ngʼato oleko gokinyi, omiyo e kinde ma ia malo, yaye Ruoth Nyasaye, to ok ibi dewogi mana ka kido maonge.
Kamar yadda mafarki yake sa’ad da mutum ya farka, haka yake sa’ad da ka farka, ya Ubangiji, za ka rena su kamar almarai.
21 Kane iya owangʼ, kendo chunya winjo lit,
Sa’ad da zuciyata ta ɓaci hankalina kuma ya tashi,
22 to pacha nolal kendo ne abedo mofuwo, ne achalo le maonge rieko e nyimi.
na zama marar azanci da jahili; na zama kamar dabba a gabanka.
23 Kata kamano an kodi ndalo duto, kendo imaka gi bada korachwich.
Duk da haka kullum ina tare da kai; ka riƙe ni a hannun damana.
24 Itaya gi rieko mingʼadona kendo bangʼe ibiro tera kar duongʼ.
Ka bishe ni da shawararka, bayan haka kuma za ka kai ni cikin ɗaukaka.
25 En ngʼa ma an-go e polo makmana in? Piny bende onge gi gimoro amora madwaro moloyi.
Wa nake da shi a sama in ba kai ba? Ba na kuma sha’awar kome a duniya in ban da kai.
26 Ringra gi chunya nyalo doko manyap, to Nyasaye ema miyo chunya teko, kendo en e girkeni mara nyaka chiengʼ.
Jikina da zuciyata za su iya raunana, amma Allah ne ƙarfin zuciyata da kuma rabona har abada.
27 Joma ni mabor kodi biro lal nono kendo ibiro tieko ji duto ma ok jo-adiera ne in.
Waɗanda suke nesa da kai za su hallaka; kakan hallaka dukan waɗanda suke maka rashin aminci.
28 An to berna ka an but Nyasaye. Aseketo Jehova Nyasaye Manyalo Gik Moko Duto kar pondona, kendo abiro lando gik moko duto mitimo.
Amma game da ni, yana da kyau in kasance kusa da Allah. Na mai da Ubangiji Mai Iko Duka mafakata; zan yi shelar dukan ayyukanka.