< Zaburi 66 >
1 Kuom jatend wer. Wer. Zaburi. Go koko gi mor ne Nyasaye, in piny duto!
Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Zabura ta Dawuda. Waƙa. Zabura. Ku yi sowa ta farin ciki ga Allah, dukan duniya!
2 Wer kipako duongʼ mar nyinge; mi pakne obed gi duongʼ!
Ku rera ɗaukaka ga sunansa; ku sa yabonsa yă zama da ɗaukaka!
3 Wachne Nyasaye niya, “Mano kaka timbe mitimo dongo! Tekoni duongʼ manade, mamiyo wasiki duto leny nono koneni.
Ku ce wa Allah, “Ayyukanka da banmamaki suke! Ikonka da girma yake har abokan gābanka suna durƙusa a gabanka.
4 Piny duto kuloreni; giweroni wende pak; giwero wende pak ka gipako nyingi.” (Sela)
Dukan duniya sun rusuna a gabanka suna rera yabo gare ka, suna rera yabo ga sunanka.” (Sela)
5 Biuru uneye gik ma Nyasaye osetimo; bi uneye kaka gik motimo ne dhano dongo!
Ku zo ku ga abin da Allah ya yi, ayyukansa masu banmamaki a madadin mutum!
6 Ne oloko nam lo motwo, mine gikalo pige ka giwuotho gi tiendegi, Biuru mondo wabed moil kuome.
Ya juya teku zuwa busasshiyar ƙasa, sun wuce cikin ruwaye da ƙafa, ku zo, mu yi farin ciki a cikinsa.
7 Olocho nyaka chiengʼ gi teko ne, wengene ema rito ogendini. Omiyo kik jongʼanyo hedhre mar kedo kode. (Sela)
Yana mulki har abada ta wurin ikonsa, idanunsa suna duban al’ummai, kada’yan tawaye su tayar masa. (Sela)
8 Pakuru Nyasachwa, yaye ogendini, neuru ni pak mipakego ji duto owinjo;
Ku yabi Allahnku, ya mutane, bari a ji ƙarar yabonsa;
9 oserito ngimawa kendo osegengʼo tiendewa ni kik kier.
ya adana rayukanmu ya kuma kiyaye ƙafafunmu daga santsi.
10 Yaye Nyasaye ne itemowa ni in iwuon; ne ipwodhowa ka fedha.
Gama kai, ya Allah, ka gwada mu; ka tace mu kamar azurfa.
11 Ne iterowa e od twech kendo ne iketo lodi mapek e dier ngʼewa.
Ka kawo mu cikin kurkuku ka kuma jibga kaya masu nauyi a bayanmu.
12 Ne imiyo ji onyono wiyewa; kendo ne wakalo mach gi pi, kata kamano ne ikelowa nyaka kama omew.
Ka bar mutane suka hau a kawunanmu; mun bi ta wuta da ruwa, amma ka kawo mu zuwa wurin yalwa.
13 Abiro biro e hekalu mari gi misango miwangʼo pep kendo abiro chopo kwongʼruok masetimo kodi.
Zan zo haikalinka da hadayun ƙonawa zan kuwa cika alkawurana gare ka,
14 Kwongʼruok mane asingoni e chunya kendo awacho gi dhoga kane an e thagruok.
alkawuran da leɓunana suka yi alkawari bakina kuma ya faɗa sa’ad da nake cikin wahala.
15 Abiro timoni misango gi jamni machwe kendo abiro miyi chiwo mar imbe; bende abiro chiwoni rwedhi gi diek. (Sela)
Zan miƙa kitsen dabbobi gare ka da kuma baye-baye na raguna; zan miƙa bijimai da awaki. (Sela)
16 Biuru uchik itu, un duto muluoro Nyasaye; we anyisue gik ma osetimona.
Ku zo ku saurara, dukanku waɗanda suke tsoron Allah; bari in faɗa muku abin da ya yi mini.
17 Ne aywakne gi dhoga; pakne ne ni e lewa.
Na yi kuka gare shi da bakina; yabonsa yana a harshena.
18 Ka dine bed ni amor gi richo manie chunya, to Ruoth dine ok ochikona ite,
Da a ce na ji daɗin zunubi a zuciyata, da Ubangiji ba zai saurara ba;
19 to kuom adier, Nyasaye osechikona ite kendo osewinjo dwonda ka alame.
amma tabbatacce Allah ya saurara ya kuma ji muryata a cikin addu’a.
20 Pak obed ne Nyasaye, ma ok osedagi lamona, kata golo herane kuoma.
Yabo ga Allah, wanda bai ƙi addu’ata ba ko yă janye ƙaunarsa daga gare ni!