< Zaburi 22 >

1 Kuom jatend wer. E dwol mar “Mwanda mar Okinyi.” Zaburi mar Daudi. Nyasacha, Nyasacha, iweya nangʼo? Angʼo momiyo in mabor koda ma ok inyal resa? In mabor ma ok inyal winjo weche mag churna mondo iresa?
Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Da salon “Matar Zomon Safiya.” Zabura ta Dawuda. Ya Allahna, ya Allahna, don me ka yashe ni? Me ya sa ka yi nisa da cetona, ka yi nesa daga kalmomin nishina?
2 Yaye Nyasacha, aywagora odiechiengʼ duto to ok idwoka, aywagora gotieno bende ma ok alingʼ.
Ya Allahna, na yi kuka da rana, amma ba ka amsa ba, da dare kuma ban yi shiru ba.
3 To eka ibet e kom duongʼ kaka Ngʼama Ler; in e pak mar jo-Israel.
Duk da haka kana a kursiyi a matsayin Mai Tsarkin nan; kai ne yabon Isra’ila.
4 Kuomi ema wuonewa noketoe genogi; ne gigeni kendo ne iresogi.
A gare ka ne kakanninmu suka sa bege; sun dogara ka kuwa cece su.
5 Ne giywakni kendo ne iwarogi; negigeno kuomi mine ok gineno wichkuot.
Sun yi kuka gare ka suka kuma sami ceto; a gare ka suka dogara kuma ba su sha kunya ba.
6 An to an mana kudni ma ok dhano, ngʼama ji duto jaro kendo ma ji ochayo.
Amma ni dai tsutsa ne ba mutum ba, wanda mutane suke yi wa ba’a suka kuma rena shi.
7 Ji duto monena jara; gidiro ayany ka gikino wigi.
Duk wanda ya gan ni yakan yi mini ba’a; suna yin mini ashar, suna kaɗa kansu suna cewa,
8 “Ogeno kuom Jehova Nyasaye; koro mondo Jehova Nyasaye okonye ane. Koro mondo orese ane, nikech chunye mor kode.”
“Ya dogara ga Ubangiji; bari Ubangiji yă cece shi. Bari yă cece shi, da yake yana jin daɗinsa.”
9 To in ema ne igola e ich; ne ichweya mondo agen kuomi kata kane pod adhodho thund minwa.
Duk da haka ka fitar da ni daga ciki; ka sa na dogara gare ka, ko ma a ƙirjin mahaifiyata.
10 Ne oriwa kodi chakre chiengʼ mane onywolae; isebedo Nyasacha aa kinde mane an ei minwa.
Daga haihuwa an jefa ni a kanka; daga cikin mahaifiyata kai ne Allahna.
11 Kik ibed mabor koda, nikech chandruok ni koda machiegni, kendo onge ngʼama nyalo konya.
Kada ka yi nesa da ni, gama wahala na kusa kuma babu wani da zai taimaka.
12 Rwedhi mangʼeny olwora; rwedhi maroteke moa Bashan olwora koni gi koni.
Bijimai masu yawa sun kewaye ni; bijimai masu ƙarfi na Bashan sun sa ni a tsaka.
13 Sibuoche maruto makidho le ma gisemako ongʼamo dhogi malach ka dwaro kidha.
Zakoki masu ruri suna yayyage abin da suka kama sun buɗe bakunansu a kaina.
14 Ipuka oko ka pi, kendo chokena duto osewil. Chunya olokore odok; oseleny morumo e iya.
An zubar da ni kamar ruwa, kuma dukan ƙasusuwana sun fiffito daga mahaɗai. Zuciyata ta zama kaki; ta narke a cikina.
15 Tekona osetwo ka balatago, kendo lewa omoko e danda; isepiela e lop tho.
Ƙarfina ya bushe kamar kasko, harshena kuma ya manne wa dasashina na sama; ka kwantar da ni a ƙurar mutuwa.
16 Guogi oselwora; oganda mar joma richo oseketa diere, gisetucho lwetena gi tiendena.
Karnuka sun kewaye ni; ƙungiyar mugaye sun sa ni a tsaka, sun soki hannuwana da ƙafafuna.
17 Anyalo kwano chokena duto; ji ranga amingʼa kendo jara.
Zan iya ƙirga ƙasusuwana; mutane suna farin ciki a kaina.
18 Ne gipogore lepa e kindgi giwegi kendo gigoyo ombulu ne nangana.
Sun raba rigunana a tsakaninsu suka kuma jefa ƙuri’a a kan rigunana.
19 To in, yaye Jehova Nyasaye, kik ibed mabor koda. In e tekra, bi piyo mondo ikonya.
Amma kai, ya Ubangiji, kada ka yi nisa; Ya Ƙarfina zo da sauri don ka taimake ni.
20 Res ngimana kuom ligangla, res ngimana e teko guogi.
Ka ceci raina daga takobi, raina mai daraja daga ikon karnuka.
21 Resa e dho sibuoche; resa e tunge jowi mager.
Ka cece ni daga bakin zakoki; ka cece ni daga ƙahonin ɓauna.
22 Abiro hulo nyingi ne owetena; abiro paki e nyim chokruok.
Zan furta sunanka ga’yan’uwana; cikin taron masu sujada zan yabe ka.
23 Un muluoro Jehova Nyasaye, pakeuru! Un nyikwa Jakobo duto, miyeuru duongʼ. Luoreuru, un koth jo-Israel duto!
Ku da kuke tsoron Ubangiji, ku yabe shi! Dukanku zuriyar Yaƙub, ku girmama shi! Ku girmama shi, dukanku zuriyar Isra’ila!
24 Nikech pok ochayo kata ojaro sandruok mar joma winjo malit; pok opandone wangʼe to osewinjo ywakne mar dwaro kony.
Gama bai rena ko yă ƙyale wahalar masu shan wuya ba; bai ɓoye fuskarsa daga gare shi ba amma ya saurari kukansa na neman taimako.
25 Kuomi ema thoro mara mar pak e chokruok maduongʼ aye; abiro chopo singruok maga e nyim joma oluori.
Daga gare ka yabona yake zuwa cikin babban taro; a gaban waɗanda suke tsoronka zan cika alkawarina.
26 Joma odhier biro chiemo mi yiengʼ; joma manyo Jehova Nyasaye biro pake, mad chunjeu bed mangima nyaka chiengʼ!
Matalauta za su ci su ƙoshi; su da suke neman Ubangiji za su yabe shi, bari zukatanku su rayu har abada!
27 Tunge piny duto biro paro miduog ir Jehova Nyasaye, kendo dhout ogendini duto biro kulore e nyime,
Dukan iyakokin duniya za su tuna su kuma juya ga Ubangiji, kuma dukan iyalan al’ummai za su rusuna a gabansa,
28 Nikech loch en mar Jehova Nyasaye kendo en ema olocho ewi ogendini.
gama mulki na Ubangiji ne kuma yana mulki a bisa al’ummai.
29 Jo-mwandu duto manie piny biro chiemo kendo lemo; ji duto madhi piny e lowo biro kulore e nyime, jogo ma ok nyal siko kangima.
Dukan attajiran duniya za su yi biki su kuma yi sujada; dukan waɗanda suka gangara zuwa ƙura za su durƙusa a gabansa, waɗanda ba za su iya bar kansu da rai ba.
30 Tienge mabiro noti ne Jehova Nyasaye, kendo nonyis ogendini mabiro wachne.
Zuriya masu zuwa za su yi masa hidima; za a faɗa wa zuriya na nan gaba game da Ubangiji.
31 Gibiro hulo timne makare, ne ji mapok onywol niya: “Jehova Nyasaye osewaro joge.”
Za su yi shelar adalcinsa ga mutanen da ba a riga an haifa ba, gama ya aikata shi.

< Zaburi 22 >