< Zaburi 20 >
1 Kuom jatend wer. Zaburi mar Daudi. Mad Jehova Nyasaye dwoki ka in e chandruok; mad nying Nyasach Jakobo riti.
Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Zabura ta Dawuda. Ubangiji ya amsa maka sa’ad da ka yi kira cikin wahala; bari sunan Allah na Yaƙub yă kiyaye ka.
2 Mad oorni kony moa kare maler mar lemo kendo omiyi kony moa Sayun.
Bari yă aiko maka da taimako daga wuri mai tsarki yă kuma ba ka gudummawa daga Sihiyona.
3 Mad opar misengni magi duto kendo oyie gi misengini miwangʼo pep magi. (Sela)
Bari yă tuna da dukan sadakokinka yă kuma karɓi hadayunka na ƙonawa. (Sela)
4 Mad omiyi gima chunyi gombo kendo omi chenro magi duto odhi maber.
Bari yă biya maka bukatan ranka yă kuma sa dukan shirye-shiryenka su yi nasara.
5 Wabiro kok gimor ka ilocho kendo wabiro tingʼo bendechwa malo e nying Nyasachwa. Mad Jehova Nyasaye chiw gik moko duto mikwaye.
Za mu yi sowa ta farin ciki sa’ad da ka yi nasara mu kuma ɗaga tutotinmu a cikin sunan Allahnmu. Bari Ubangiji yă biya maka dukan bukatunka.
6 Koro angʼeyo ni Jehova Nyasaye reso ngʼate mowir; odwoke gie kare maler mar lemo manie polo, gi teko ma waro ji mar lwete ma korachwich.
Yanzu na san cewa, Ubangiji yakan cece shafaffensa. Yakan amsa masa daga samansa mai tsarki da ikon ceto na hannun damansa.
7 Jomoko ogeno kuom gechegi to jomoko kuom faresegi, to wan to wageno kuom nying Jehova Nyasaye, ma Nyasachwa.
Waɗansu sun dogara a kekunan yaƙi waɗansu kuma a dawakai, amma mu, mun dogara a cikin sunan Ubangiji Allahnmu.
8 Gibiro lwar e chonggi mi gipodhi, to wan wabiro aa malo mi wachungʼ motegno.
Za a durƙusar da su, su kuma fāɗi, amma mu za mu tashi mu tsaya daram.
9 Yaye Jehova Nyasaye, reswa ruoth! Dwokwa ka waluongi!
Ya Ubangiji, ka ba da nasara ga sarki! Ka amsa mana sa’ad da muka yi kira!