< Zaburi 17 >
1 Lamo mar Daudi. Yaye Jehova Nyasaye, yie iwinj kwayona makare; chik iti ne ywakna, chik iti ne lemona, lamona ok aa e dhok mawuondo ji.
Addu’a ce ta Dawuda. Ka ji, ya Ubangiji, roƙona na adalci; ka saurari kukata. Ka kasa kunne ga addu’ata, ba ta fitowa daga leɓuna masu ƙarya.
2 Mad chwak michwakago oa kuomi; mad wengeni nee gima kare.
Bari fiffitawata tă zo daga gare ka; bari idanunka su ga abin da yake daidai.
3 Kata obedo ni inono chunya kendo itema gotieno, kata ka itema to ok ibi yudo gimoro kuoma; asengʼado e chunya ni dhoga ok bi timo richo.
Ko ka duba zuciyata, ka kuma bincike ni da dare, ko ka gwada ni, ba za ka sami kome ba; na yanke shawara cewa bakina ba zai yi zunubi ba.
4 To kuom gik ma joma moko timo, kaluwore gi wach mowuok e dhogi, an awuon asepogora gi yore jo-mahundu.
Game da ayyukan mutane kuwa, ta wurin maganar leɓunanka na kiyaye kaina daga hanyoyin tashin hankali.
5 Tienda osesiko e yoreni; tiendena pok okier.
Sawuna sun kama hanyoyinka ƙafafu kuwa ba za su yi santsi ba.
6 Aluongi, yaye Nyasaye, nikech ibiro dwoka; chik iti kendo winj lamona.
Na kira gare ka, ya Allah, gama za ka amsa mini; ka kasa kunne ka kuma ji addu’ata.
7 Nyisie teko mar herani maduongʼ, in ma ireso ji gi lweti ma korachwich, joma pondo ne wasikgi kuomi.
Ka nuna mini girmar ƙaunarka mai banmamaki, kai da kake ceton waɗanda suke neman mafaka daga abokan gābansu da hannunka na dama.
8 Rita adimba kaka tong wangʼi, panda e bwo tipo mar bwombi,
Ka kiyaye ni yadda ake kiyaye ido; ka ɓoye ni cikin inuwar fikafikanka
9 mondo atony e lwet joma richo ma lawa, mondo atony e lwet wasika ma dhano molwora.
daga mugaye waɗanda suke kai mini hari, daga abokan gāba masu mutuwa waɗanda suka kewaye ni.
10 Chunjegi odinore matek, kendo dhogi wuoyo gi wich teko.
Sun rufe zukatansu marar tausayi, da bakunansu suna magana da fariya.
11 Giselawa kuonde duto, mi koro gilwora, ka wengegi ochiek, mondo gidira piny.
Sun sa mini ido, yanzu sun kewaye ni, a shirye suke, su jefa ni a ƙasa.
12 Gichalo sibuor ma nigi kech mar mako le, mana ka sibuor maduongʼ mopondo kokichore.
Suna kama da zaki mai yunwan abinci, kamar babban zaki mai fako a maɓuya.
13 Aa malo, yaye Jehova Nyasaye, chomgi tir, mi igogi piny; resa e lwet joma richo gi liganglani.
Ka tashi, ya Ubangiji, ka yi arangama da su, ka durƙusar da su; ka cece ni daga mugaye ta wurin takobinka.
14 Yaye Jehova Nyasaye, resa e lwet joma kamago gi lweti, resa e lwet jopinyni ma pokgi ni e pinyni. Itieko kech ma joma ihero nigo; yawuotgi nigi chiemo mangʼeny, kendo gikano mwandu ne nyithindgi.
Ya Ubangiji, da hannunka ka cece ni daga irin mutanen nan, daga mutanen duniyan nan waɗanda ladarsu yana a wannan rayuwa ne. Kakan cika yunwan waɗanda kake so;’ya’yansu suna da isashe suna kuma ajiyar wadata wa’ya’yansu.
15 To anane wangʼi ka ngimana nikare; ka achiewo, abiro romo ka aneno kiti kaka ichal.
Amma ni, cikin adalci zan ga fuskarka; sa’ad da na farka, zan gamsu da ganin kamanninka.