< Zaburi 137 >
1 E bath aore mag Babulon ne wabet piny kendo ne waywak kane waparo Sayun.
A bakin kogunan Babilon muka zauna muka yi kuka sa’ad da muka tuna da Sihiyona.
2 Ne wangʼawo thumbewa ewi omburi mane ni kanyo,
A can a kan rassan itatuwa muka rataye garayunmu,
3 nimar joma ne omakowa nokwayowa wende kane wan kanyo, joma nesandowa nochunowa ni wawernegi wende mor; negiwachonwa niya, “Wernwauru achiel kuom wende Sayun!”
gama a can masu kamunmu suka sa mu yi waƙoƙi, masu ba mu azaba suka nema waƙoƙin farin ciki; suka ce, “Ku rera mana ɗaya daga cikin waƙoƙin Sihiyona!”
4 Ere kaka wanyalo wero wende Jehova Nyasaye kapod wan e piny ma wendo?
Yaya za mu rera waƙoƙin Ubangiji a baƙuwar ƙasa?
5 Ka dipo ni wiya owil kodi, yaye Jerusalem, to mad lweta ma korachwich wiye wil gi tichne.
In na manta da ke, ya Urushalima, bari hannuna na dama manta da iyawarsa.
6 Mad lewa moki e danda ka dipo ni ok apari, ka dipo ni ok aketo chunya kuomi, yaye Jerusalem, morna maduongʼ mogik.
Bari harshena yă manne wa rufin bakina in ban tuna da ke ba, in ban so Urushalima farin cikin mafi girma ba.
7 Parie gima ne jo-Edom otimo, yaye Jehova Nyasaye, parie gima negitimo chiengʼ mane Jerusalem opodho. Ne gikok matek niya, “Mukeuru ogoye piny. Mukeuru ogore piny gi mise mare duto!”
Ka tuna, ya Ubangiji, abin da mutanen Edom suka yi a ranar da Urushalima ta fāɗi. Suka yi ihu suka ce, “A ragargaza ta, A ragargaza ta har tushenta!”
8 Yaye nyar Babulon, in mochanni kethruok, ngʼama nochuli kuom gima isetimonwa en jahawi,
Ya Diyar Babilon, an ƙaddara ke zuwa hallaka, mai farin ciki ne wanda ya sāka miki saboda abin da kika yi mana,
9 ngʼat manomak nyithindi mayom mi gogi piny e lwendni en jahawi.
shi da ya ƙwace jariranki ya fyaɗa su a kan duwatsu.