< Ngeche 24 >
1 Kik nyiego maki gi joricho bende kik iyie chunyi gomb bedo e chokruok margi;
Kada ka yi ƙyashin mugaye, kada ka yi sha’awar ƙungiyarsu;
2 nimar chunjegi chano timo mamono to dhogi wacho mana gik makelo chandruok.
gama leɓunansu suna maganar tā-da-na-zaune-tsaye ne.
3 Rieko ema igerogo ot, to kuom winjo ogurore mosiko;
Ta wurin hikima ce ake gina gida, kuma ta wurin fahimi ake kafa ta;
4 kuom ngʼeyo, utene maiye ipongʼo gi gik moko ma ok yudo yot kod mwandu mabeyo.
ta wurin sani ɗakunanta sukan cika da kyawawan kayayyaki masu daraja.
5 Ngʼat mariek nigi teko maduongʼ; to ngʼat man-gi ngʼeyo medo teko;
Mutum mai hikima yana da iko sosai, kuma mutum mai sani yakan ƙaru da ƙarfi;
6 nimar dhiyo e lweny dwaro ni ongʼadni rieko, to bedo gi loch dwaro jongʼad rieko mangʼeny.
don yin yaƙi kana bukatar bishewa, kuma don ka yi nasara kana bukatar mashawarta masu yawa.
7 Rieko bor moyombo ngʼat mofuwo; e kar bura mar alap oonge gi gima onyalo wacho.
Hikima ta yi wa wawa nisa ƙwarai a cikin taro a ƙofar gari ba shi da ta cewa.
8 Ngʼat machano gima rach biro ngʼere kaka ja-andhoga.
Duk mai ƙulla mugunta za a ɗauka shi mai kuta hargitsi ne.
9 Andhoga mar fuwo en richo, to ji mon kod ja-jar ji.
Makircin wawa zunubi ne, mutane kuma sukan yi ƙyamar mai ba’a.
10 Ka tekri orumo mipodho e kinde mar lweny, to mano kaka tekri tin!
In ba ka da ƙarfi a lokacin wahala, ka tabbatar kai marar ƙarfi ne sosai!
11 Res jogo mitero kar tho; mak jogo mawuotho ka tangni dhiyo kar yengʼo.
Ka kuɓutar da waɗanda ake ja zuwa inda za a kashe su; ka riƙe waɗanda suke tangaɗi zuwa wajen yanka.
12 Ka iwacho niya, “Ne ok wangʼeyo gimoro kuom wachni,” donge ngʼatno mapimo chuny dhano ongʼeyo wachno? Donge ngʼat morito kendo ngʼiyo ngimani ongʼeyogo? To donge obiro chulo ngʼato ka ngʼato mowinjore gi timbene?
In kuka ce, “Ai, ba mu san wani abu a kai wannan ba,” shi da yake awon ba shi da zuciyar ganewa ne? Shi da yake tsare ranka bai sani ba ne? Ba zai sāka wa kowane mutum bisa ga abin da ya aikata ba?
13 Wuoda, cham mor kich, nimar ober; mor kich moa e pedni mar kich nigi ndhandhu mamit.
Ka sha zuma, ɗana, ka sha zuma gama tana da kyau; zuma daga kaki yana da zaƙi a harshenka.
14 Ngʼe bende ne rieko mit ni chunyi; ka iyude, nitie geno mar ndalo mabiro kuomi, to genoni ok nongʼad oko.
Ka kuma san cewa hikima tana da zaƙi ga rai; in ka same ta, akwai sa zuciya ta nan gaba dominka, kuma sa zuciyarka ba za tă zama a banza ba.
15 Kik ibut ka ngʼat marach mondo iketh od ngʼat makare, kik iyak dalane,
Kada ka kwanta kana fako kamar ɗan iska don ƙwace gidan adali, kada ka ƙwace masa wurin zama;
16 kata bedni ngʼat makare ogore piny nyadibiriyo, pod obiro chungo kendo; to joricho igoyo piny gi masira.
gama ko da adali ya fāɗi sau bakwai, yakan tashi kuma, amma bala’i kan kwantar da mugaye.
17 Kik ibed mamor gi masiche mag jasiki, ka ochwanyore, kik iyie chunyi bed mamor;
Kada ka yi dariya sa’ad da abokin gāba ya fāɗi; sa’ad da ya yi tuntuɓe, kada ka yi farin ciki,
18 nimar Jehova Nyasaye biro neno kendo golo mirimbe oko kuome.
in ba haka ba in Ubangiji ya gani ba zai amince ba ya kuma juye fushinsa daga gare shi.
19 Kik ibed maluor nikech joricho kata kik nyiego maki kod joma timbegi richo,
Kada ka ji tsoro saboda masu mugunta ko ka yi ƙyashin mugaye,
20 nimar jaricho onge gi geno mar ndalo mabiro, kendo taya mar ngʼat marach ibiro nego.
gama mugu ba shi da zuciya ta nan gaba, kuma fitilar mugaye za tă mutu.
21 Wuoda, luor Jehova Nyasaye kod ruoth morito piny, kendo kik iriwri gi joma kwede,
Ka ji tsoron Ubangiji da kuma sarki, ɗana, kuma kada ka haɗa kai da masu tayarwa,
22 nimar ji ariyogo biro kelonegi chandruok apoya nono, to en ngʼa ma dingʼe ni en chandruok manade ma ginyalo kelo?
gama za a tura waɗannan biyu zuwa hallaka nan da nan, kuma wa ya sani irin bala’in da za su iya kawowa?
23 Magi bende gin weche mag jomariek: Luoro wangʼ kuom ngʼado bura ok ber:
Waɗannan ma maganganun masu hikima ne, Nunan sonkai a shari’a ba shi da kyau.
24 Ngʼatno mowachone jaketho niya, “In kare ionge ketho” ji biro kwongʼe to piny kwede.
Duk wanda ya ce wa mai laifi, “Ba ka da laifi”, mutane za su la’ance shi al’umma kuma za tă ce ba a san shi ba.
25 To nobed maber gi jogo makumo joma oketho, kendo gweth mogundho nobed kodgi.
Amma zai zama da lafiya ga duk waɗanda suka hukunta masu laifi, kuma babban albarka zai zo a kansu.
26 Dwoko maratiro nyiso ni mano osiepni mar adier.
Amsa da take ta gaskiya tana kamar sumba a leɓuna.
27 Tiek tijeni ma oko kendo ik puothegi; bangʼ mano, eka iger odi.
Ka gama aikinka ka kuma shirya gonakinka; bayan haka, ka gina gidanka.
28 Kik ibed janeno e wach jabuti kaonge gima omiyo, kata tiyo gi dhogi mondo iriambi.
Kada ka ba da shaida a kan maƙwabcinka ba tare da isashen dalili ba, ko ka yi amfani da leɓunanka ka yi ruɗu.
29 Kik iwach niya, “Abiro timone mana kaka osetimona; abiro chulo ngʼatno mana kaka notimona.”
Kada ka ce, “Zan yi masa kamar yadda ya yi mini; zan rama abin da wannan mutum ya yi mini.”
30 Nakadho but puoth jasamuoyo, kakadho but puoth olemb mzabibu mar ngʼat maonge gi rieko;
Na wuce cikin gonar rago, na wuce cikin gonar inabin mutumin da ba shi da azanci;
31 kudho notwi kuonde duto, puodho duto noim gi buya, to ohinga mar kidi nomukore.
ƙayayyuwa sun yi girma ko’ina, ciyayi sun rufe ƙasar, katangar duwatsu duk ta rushe.
32 Naketo chunya nono gino mane aneno to napuonjora kuom gino mane aneno.
Na yi tunani a zuciyata na kuwa koyi darasi daga abin da na gani.
33 Nindo matin, ayula wangʼ matin, kwakruok matin kiyweyo,
Ɗan barci, ɗan gyangyaɗi, ɗan naɗin hannuwa don a huta,
34 to dhier biro monji ka janjore kendo chan ka jalweny momanore.
sai talauci ya shigo maka kamar’yan fashi rashi kuma ya zo maka kamar mai hari.