< Ngeche 21 >
1 Chuny ruoth ni e lwet Jehova Nyasaye, ochike mana kaka kuonde ma pi luwo kendo kaka ohero owuon.
A hannun Ubangiji zuciyar sarki kamar ruwan rafi ne wanda yake bi da shi duk inda ya so.
2 Yore duto mag dhano nenorene ni nikare, to Jehova Nyasaye ema pimo chuny.
Mutum zai yi tunani hanyoyinsa daidai suke, amma Ubangiji yakan auna zuciya.
3 Timo gima kare kod mowinjore ema Jehova Nyasaye oyiego moloyo misango.
Yin abin da yake daidai da kuma nagari Ubangiji ya fi yarda da shi fiye da hadaya.
4 Wangʼ teko, chuny mar sunga kod taya mar jo-mahundu, gin richo!
Girmankai da fariya, su ne fitilar mugaye, wannan kuwa zunubi ne!
5 Chenro mag ngʼat matiyo matek kelo ohala to chutho e kaka rikni kelo chan.
Shirye-shiryen mai aiki tuƙuru kan kai ga riba in kuwa ka cika gaggawa zai kai ga talauci.
6 Mwandu moyudi gi lep mariambo en mana tho malal piyo kendo en obeto mar tho.
Dukiyar da aka samu ta wurin harshe mai yin ƙarya tarin tururi ne da kuma mugun tarko.
7 Timbe mahundu mar joricho biro terogi mabor magilal; nimar gidagi timo gima kare.
Rikicin mugaye zai yi gāba da su, gama sun ƙi su yi abin da yake daidai.
8 Yor ngʼat ma jaketho ogondore, to kit ngʼat makare oriere tir.
Hanyar mai laifi karkatacciya ce, amma halin marar laifi sukan aikata gaskiya.
9 Ber dak e kona mar wi ot moloyo dak gi dhako maralep.
Gara a zauna a kusurwar rufin ɗaki da a zauna a gida ɗaya da mace mai fitina.
10 Ngʼat ma timbene richo ohero richo; jabute ok yud ngʼwono kuome.
Mugun mutum yakan zaƙu ya aikata mugunta; maƙwabcinsa ba ya samun jinƙai daga gare shi.
11 Ka okum ngʼat ma jaro ji, to joma ngʼeyogi tin yudo rieko, ka ngʼat mariek opuonji, to oyudo ngʼeyo.
Sa’ad da aka hukunta mai ba’a marasa azanci suka yi wayo; sa’ad da aka yi wa mai hikima umarni yakan sami sani.
12 Ngʼat Makare ongʼeyo od ngʼat ma timbene richo kendo otero ngʼat marach e kethruok.
Mai Adalci kan lura da gidan mugu kan kuma zama sanadin lalacin mugu.
13 Ka ngʼato odino ite ne ywak mar jachan, en owuon bende obiro ywak to ok nodwoke.
In mutum ya toshe kunnuwansa ga kukan matalauci, shi ma zai yi kukan neman taimako ba kuwa zai sami amsa ba.
14 Mich mochiw lingʼ-lingʼ kweyo mirima to asoya mopandi ei law jiwo mirima maduongʼ.
Kyautar da aka yi a asirce takan kwantar da fushi, kuma cin hancin da aka rufe a cikin riga kan tā da fushi mai tsanani.
15 Ka adiera onenore, to joma timbegi nikare bedo mamor to joma timbegi richo to yudo bwok.
Sa’ad da aka yi adalci, yakan kawo farin ciki ga mai adalci amma fargaba ga masu aikata mugunta.
16 Ngʼat moweyo yor winjo wach dhiyo kar yweyo mar oganda mar joma otho.
Mutumin da ya kauce daga hanyar fahimi kan zo ga hutu a ƙungiyar matattu.
17 Ngʼat mohero budho biro bedo jachan; ngʼat mohero divai kod moo ok nyal bedo ja-mwandu.
Duk mai son jin daɗi zai zama matalauci; duk mai son ruwan inabi da mai ba zai taɓa zama mai arziki ba.
18 Jomaricho bedo resruok mar joma kare; to jogo ma ok jo-adiera ne joma oriere tir.
Mugu kan zama abin fansa don adali, marar aminci kuma don mai aikata gaskiya.
19 Ber dak e thim motwo moloyo dak gi dhako ma jadhawo kendo ma ja-mirima.
Gara a zauna a hamada da a zauna da mace mai fitina da kuma mugun hali.
20 Od ngʼat mariek opongʼ kod chiemo gi moo moyier, to ngʼat mofuwo chamo gik moko duto ma en-go.
A gidan mai hikima akwai wuraren ajiya na abinci da mai masu kyau, amma wawa kan cinye duk abin da yake da shi.
21 Ngʼatno maluwo tim makare kod hera yudo ngima, mwandu gi luor.
Duk wanda ya nemi adalci da ƙauna kan sami rai, wadata da girmamawa.
22 Ngʼat mariek kawo dala ngʼat maratego kendo omuko dhorangeye matek magiketoe genogi.
Mutum mai hikima kan fāɗa wa birnin jarumawa ya kuma rushe katangar da suka dogara a kai.
23 Ngʼatno marito dhoge kod lewe ritore kuom masiche.
Duk wanda yake lura da bakinsa da kuma harshensa kan kiyaye kansa daga masifa.
24 Ngʼat ma jasunga kendo jawuorre “Jajaro” e nyinge; otingʼore malo ka osungore malich.
Mai girmankai da kuma mai fariya, “Mai ba’a” ne sunansa; yana yin abubuwa da girmankai ainun.
25 Dwaro mar jasamuoyo biro bedo thone owuon; nikech lwetene odagi tich.
Marmarin rago zai zama mutuwarsa, domin hannuwansa sun ƙi su yi aiki.
26 Odiechiengʼ duto odwaro mangʼeny, to ngʼat makare chiwo maonge giko.
Dukan yini yana marmari ya sami ƙari, amma mai adalci yakan bayar hannu sake.
27 Misango mar jaricho ok ber, onyalo bedo marach maromo nade ka ochiwe gi paro marach!
Hadayar mugaye abin ƙyama ne, balle ma in aka kawo da mugun nufi!
28 Janeno ma ja-miriambo biro lal; to ngʼat mawinje ibiro tieko chutho.
Mai ba da shaidar ƙarya zai hallaka, kuma duk wanda ya saurare shi zai hallaka har abada.
29 Ngʼat ma jaricho wangʼe tek to ngʼat moriere tir tiyo gi paro e yorene.
Mugun mutum kan yi tsayin daka, amma mai aikata gaskiya kan yi tunani a kan abin da yake yi.
30 Onge rieko, onge neno matut, onge chenro manyalo loyo Jehova Nyasaye.
Babu hikima, babu tunani, babu shirin da zai yi nasara a kan Ubangiji.
31 Inyalo yiko faras ne ndalo mar lweny; to loyo lweny en mar Jehova Nyasaye.
Akan shirya doki domin ranar yaƙi, amma nasara tana ga Ubangiji ne.