< Kwan 25 >

1 Kane oyudo jo-Israel odak Shitim, chwo nochako terore gi monde jo-Moab,
Lokacin da Isra’ila suke a sansani a Shittim, sai maza suka fara yin lalata da matan Mowabawa,
2 mane ogwelogi e chiwo misengini ne nyisechegi. Ji nochiemo moyiengʼ kendo negipodho auma ka gilamo nyisechegi.
waɗanda suka gayyace su zuwa wajen hadayu na allolinsu. Mutane suka ci suka kuma yi wa waɗannan alloli sujada.
3 Omiyo Israel noriwore kodgi e yor lamo Baal mar Peor. Kendo mirima nomako Jehova Nyasaye ahinya kodgi.
Ta haka Isra’ila suka sa kai a bautar gumaka Ba’al-Feyor. Ubangiji kuwa ya husata da su.
4 Jehova Nyasaye nowacho ne Musa niya, “Kaw jotend jogi duto, neg-gi kendo dhurgi e lela e nyim Jehova Nyasaye, mondo omi mirimb Jehova Nyasaye owuog kuom Israel.”
Ubangiji ya ce wa Musa, “Ka kama dukan shugabannin mutanen nan, ka kashe su, ka kuma bar su a tsakar rana a gaban Ubangiji, don Ubangiji yă huce daga fushin da nake yi da Isra’ila.”
5 Omiyo Musa nowacho ne jongʼad bura mag Israel niya, “Ngʼato ka ngʼato kuomu nyaka neg jou machwo ma oseriwore e lamo Baal mar Peor.”
Saboda haka Musa ya ce wa alƙalan Isra’ila, “Dole kowannenku yă kashe mutanen nan da suka haɗa kai cikin bautar Ba’al-Feyor.”
6 Eka ja-Israel moro nobiro gi nyar jo-Midian e hembe ka Musa neno kaachiel gi oganda jo-Israel duto mane oyudo ywak e dho Hemb Romo.
Sa’an nan wani mutumin Isra’ila ya kawo wata Bamidiyana a iyalinsa a idon Musa da dukan taron jama’ar Isra’ila, yayinda suke kuka a ƙofar Tentin Sujada.
7 Kane Finehas wuod Eliazar, ma wuod Harun jadolo, noneno ma, nowuok e chokruokno, mokawo tongʼ e lwete,
Da Finehas ɗan Eleyazar, ɗan Haruna, firist, ya ga haka, sai ya bar taron, ya ɗauki māshi
8 kendo noluwo bangʼ ja-Israelno nyaka e hema. Nochwowogi duto moriwogi gi tongʼ. Eka tho mane osenego jo-Israel norumo;
ya bi mutumin Isra’ilan nan cikin tenti, ya soke dukansu biyu, māshin ya ratsa jikin mutumin Isra’ilan har zuwa jikin macen. Sa’an nan aka tsai da annoban nan a kan Isra’ilawa.
9 to ji mane tho ma kamano onego ne gin ji alufu piero ariyo gangʼwen.
Waɗanda suka mutu a wannan annoba, sun kai mutum 24,000.
10 Jehova Nyasaye nowacho ne Musa niya,
Ubangiji ya ce wa Musa,
11 “Finehas wuod Eliazar, ma wuod Harun jadolo, osetieko mirimba kuom jo-Israel; nimar en gi nyiego machal gi mara; mano emomiyo ne ok atiekogi kata obedo nine an kod mirima kodgi kamano.
“Finehas ɗan Eleyazar, ɗan Haruna, firist, ya kawar da fushina daga Isra’ilawa; saboda ya yi kishi irin nawa a gabansu, don haka saboda ɗaukakata ban kawo ƙarshensu ba.
12 Emomiyo nyise ni aloso singruok mar kwe kode.
Saboda haka ka faɗa masa cewa zan yi alkawarin salama da shi.
13 Asingorane ni en kod nyikwaye ginibed jodolo maga nyaka chiengʼ, nikech ne en jasinani kuom miyo Nyasache duongʼ kendo negichiwo misango mar pwodho jo-Israel e richo.”
Shi da zuriyarsa za su kasance da alkawari na zama firist har abada, saboda kishinsa domin ɗaukakar Allahnsa, ya kuma yi kafara domin Isra’ilawa.”
14 Nying ja-Israel mane onegi gi nyar jo-Midian ne en Zimri wuod Salu, mane en jatend dhood Simeon.
Sunan mutumin Isra’ilan da aka kashe tare da macen nan Bamidiyana kuwa Zimri ne, ɗan Salu, shugaban mutanen Simeyon.
15 To nying nyar jo-Midian mane onegi ne en Kozbi ma nyar Zur, ma wuon-gi ne en jatend dhood jo-Midian.
Sunan macen nan Bamidiyana da aka kashe kuwa Kozbi ne,’yar Zur, wani basaraken iyalin Midiyawa.
16 Jehova Nyasaye nowacho ne Musa niya,
Ubangiji ya ce wa Musa,
17 “Sanduru jo-Midian kendo uneg-gi,
“Ka ɗauki Midiyawa a matsayin abokan gāba, ka kuma kashe su,
18 nikech ne githagou gi timbegi maricho mane gitimo Peor kendo kuom wach Kozbi ma nyar jatend Midian mane onegi ndalo mane yamb tho obiro nikech gima notimore Peor.”
gama sun ɗauke ku a matsayin abokan gāba, sa’ad da suka ruɗe ku a kan al’amuran Feyor da’yar’uwarsu Kozbi’yar shugaban Midiyawa, macen da aka kashe a annoba ta dalili Feyor.”

< Kwan 25 >