< Mika 6 >
1 Winj gima Jehova Nyasaye wacho: “Chungʼ malo, ket kwayoni e nyim gode; thuche mondo owinj wach ma in-go.
Ku saurari abin da Ubangiji ya ce, “Tashi ku gabatar da ƙararku a gaban duwatsu; bari tuddai su ji abin da kuke so ku faɗa.
2 “Un gode, winjuru wach ma Jehova Nyasaye nigo kodu, chikuru itu un mise mochwere mag piny. Nikech Jehova Nyasaye nigi wach kod joge; en gi bura gi jo-Israel.
“Ku saurara, ya ku duwatsu game da tuhumar da Ubangiji yake muku, ku ji, ku daɗaɗɗun tushin duniya. Gama Ubangiji yana da ƙara a kan mutanensa; yana tuhumar Isra’ila.
3 “Un joga en angʼo ma asetimonu? Asemiyou tingʼ mapek e yo mane? Dwokauru ane.
“Ya ku mutanena, me na yi muku? Ta yaya na nawaita muku? Ku amsa mini.
4 Ne agolou e piny Misri kendo agonyou thuolo e piny wasumbini. Ne aoro Musa, mondo otelnu, bende naoro Harun gi Miriam.
Na fito da ku daga ƙasar Masar na kuma’yantar da ku daga ƙasar bauta. Na aika da Musa yă jagorance ku, haka ma Haruna da Miriyam.
5 Un joga parieuru kaka Balak ruodh jo-Moab nongʼado rieko, kendo kaka Balaam wuod Beor nodwoko. Parieuru wuoth mane uago Shitim nyaka Gilgal, mondo mi ungʼe timbe makare mag Jehova Nyasaye.”
Ya ku mutanena, ku tuna abin da Balak sarkin Mowab ya ƙulla da kuma amsar da Bala’am ɗan Beyor ya bayar. Ku tuna da tafiyarku daga Shittim zuwa Gilgal, don ku san ayyukan adalcin Ubangiji.”
6 En angʼo ma dabigo e nyim Jehova Nyasaye kendo akulrago e nyim Nyasaye moloyo? Dabi e nyime gi misengini miwangʼo pep koso gi nyiroye ma jo-higa achiel?
Da me zan zo a gaban Ubangiji in rusuna a gaban Maɗaukaki Allah? Shin, zan zo ne a gabansa da hadaya ta ƙonawa, da ɗan maraƙi bana ɗaya?
7 Donge Jehova Nyasaye dibed mamor ka akelone imbe alufe gi alufe, kata ka kelone moo mamol ka aora? Dachiw nyathina makayo eka wena kethona, koso nyodo mar ringra eka wena richona?
Ubangiji zai ji daɗin hadayar raguna dubbai da kuma rafuffukan mai dubbai goma? Zan ba da ɗan farina ne don laifina, ko’ya’yan jikina domin zunubin raina?
8 Osenyisi gima ber yaye dhano. To angʼo ma Jehova Nyasaye dwaro ni itim? Odwaro ni iti gadiera kendo iher kecho ji kendo iwuoth mobolore e nyim Nyasachi.
Ya nuna maka, ya mutum, abin da yake mai kyau. Me Ubangiji yake bukata daga gare ka kuwa shi ne ka yi gaskiya ka so aikata jinƙai ka kuma yi tafiya da tawali’u a gaban Allah.
9 Winjuru! Luong Jehova Nyasaye ne dala maduongʼ chutho luoro nyingi en rieko. “Yie kum momiyi kaachiel gi ngʼama ochiwe.
Ku saurara! Ubangiji yana kira ga birni, a ji tsoron sunana kuwa hikima ce, “Ku kasa kunne ga sandan nan da kuma wannan wanda ya naɗa.
10 Yaye oganda ma timbegi mono, bende wiya pod diwil awila gi mwandu-u muyudo e yor mecho, kod giu mag pimo mokwongʼ?
Har yanzu zan manta, ya muguwar gida da dukiyarki da kika samu a muguwar hanya zan kuma manta da bugaggen mudun awo wanda ake zargi?
11 Bende dagony ngʼat man-gi rapim mag mayo ji gi gorogoro modi?
Zan kuɓutar da mutumin da yake da ma’auni na rashin gaskiya, da kuma buhun ma’aunan ƙarya?
12 Joge machwo momewo gin joma ohero lweny. To joge mamoko duto gin jo-miriambo kendo lewgi wacho miriambo.
Attajiranta masu fitina ne; mutanenta kuma maƙaryata ne harsunansu kuwa suna yaudara.
13 Kuom mano, asechako tiekou, kendo asechako kethou nikech richou.
Saboda haka, zan hallaka ku in lalace ku saboda zunubanku.
14 Ubiro chiemo to ok unuyiengʼ; unusik mana ka udenyo. Unukan gik moko to ok ginikonyu, nikech gik mukano nachiwne jowasiku.
Za ku ci amma ba za ku ƙoshi ba, cikinku zai zama babu kome Za ku tattara amma ba za ku yi ajiyar kome ba, gama abin da kuka yi ajiya zan ba wa takobi.
15 Unupidh cham to ok unukagi; ubiro biyo zeituni to ok unukonyru gi modhigi un uwegi, bende ubiro biyo mzabibu to ok unumadh divai mag-gi.
Za ku yi shuki amma ba za ku girba ba; za ku matse zaitun amma ba za ku yi amfani da mai wa kanku ba, za ku tattaka’ya’yan inabi amma ba za ku sha ruwan inabin ba.
16 Useluwo buche mag Omri kod timbe duto mag jood Ahab, kendo useluwo kitgi gi timbegi. Emomiyo abiro weyou ne kethruok kendo jowu ibiro chaa. Ubiro tingʼo ajara mag ogendini duto.”
Kuna kiyaye ƙa’idodin Omri da dukan ayyukan gidan Ahab kun kuma bi al’adunsu. Saboda haka, zan maishe ku kufai in mai da ku abin dariya a cikin mutane, za ku sha reni a wurin al’ummai.”