< Tim Jo-Lawi 21 >
1 Jehova Nyasaye nowacho ne Musa niya, “Wuo kod jodolo ma yawuot Harun, kendo iwachnegi ni: ‘Kik jadolo tim gimoro ne ringre jadhodgi moro amora motho ma dimi obed mogak,
Ubangiji ya ce wa Musa, “Yi magana da firistoci,’ya’yan Haruna maza, ka ce musu, ‘Kada firist yă ƙazantar da kansa saboda wani cikin mutanensa da suka mutu,
2 makmana kaponi ngʼat ma othoni en watne manie ot kaka min kata wuon kata wuode kata nyare kata owadgi,
sai dai na danginsa na kusa, kamar mahaifiyarsa ko mahaifinsa, ɗansa ko’yarsa, ɗan’uwansa,
3 kata nyamin-gi manie lwete mapok okendi. Nyamin-gi mapok okendino kende ema nyalo miyo obed mogak.
ko’yar’uwarsa da ba tă riga ta yi aure ba, wadda take dogara gare shi, da yake ba ta da miji, saboda ita zai iya ƙazantar da kansa.
4 Kik obed mogak kuom mulo ringre joma otho ma gin wedene kuom kend.
Kada yă ƙazantar da kansa saboda mutanen da suke da dangantakar da shi ta wurin aure, ta yin haka zai ƙazantar da kansa.
5 “‘Jodolo ok oyienegi mondo giliel wigi, kata tito yie tikgi bende kik gisar dendgi.
“‘Kada firistoci su aske kansu ƙwal ko su kwakkwafe gemunsu, ko su tsattsage jikunansu.
6 Nyaka gibed jomaler e nyim Nyasachgi, kendo kik gicha nying Nyasachgi. Nikech gin ema gichiwo misengini miwangʼo e mach ni Jehova Nyasaye, ma en chiemb Nyasachgi, omiyo nyaka gibed maler.
Dole su kasance masu tsarki ga Allahnsu, kada kuma su ɓata sunan Allahnsu. Domin sukan miƙa hadayun da aka kawo wa Ubangiji da wuta, abincin Allahnsu, saboda haka sai su kasance da tsarki.
7 “‘Jodolo ok oyienegi kendo nyako mochot kata nyako mosewere gi chwore, nikech jodolo nyaka bed maler e nyim Nyasachgi.
“‘Ba za su auri matan da karuwanci ya ɓata su, ko waɗanda mazansu suka sake su ba, gama firistoci masu tsarki ne ga Allahnsu.
8 Kwan-giuru kaka jomaler, nikech gin ema gichiwo chiemo ni Nyasachu. Kawgiuru kaka jomaler nikech an Jehova Nyasaye aler; an mamiyo ubedo maler.
An ɗauke su da tsarki, domin suna miƙa abincin Allahnku. An ɗauka su masu tsarki gama Ni Ubangiji, mai tsarki ne, Ni wanda ya mai da ku masu tsarki.
9 “‘Ka nyar jadolo olokore ochot, to nyakoni okuodo wi wuon-gi, omiyo nyaka wangʼe gi mach.
“‘In’yar firist ta ɓata kanta ta wurin zama karuwa, ta kunyatar da mahaifinta ke nan; dole a ƙone ta da wuta.
10 “‘Jadolo maduongʼ e kind owetene, kendo moseol mor pwodhruok e wiye, kendo owal mondo orwak lep dolo, kik owe wiye obed mogar, kata kik orwak law moyiech.
“‘Babban firist, wanda yake ɗaya cikin’yan’uwansa wanda aka shafe da mai a kansa, wanda kuma aka naɗa don yă sa rigunan firistoci, kada yă bar gashin kansa buzu-buzu, ko ya kyakketa rigunansa.
11 Jadolono ok oyiene donjo e ot ma ngʼato othoe. Kik obed mogak kata bedni ngʼatno en wuon mare kata min mare,
Ba zai shiga inda akwai gawa ba. Kada yă ƙazantar da kansa, ko ma ta mahaifinsa ce ko ta mahaifiyarsa.
12 kata kik owuogi koa kama ler mar lemo mar Nyasache, kata miyo kanyo bedo mogak, nikech en ngʼama owal kendo owir gi mor pwodhruok mar Nyasache. An e Jehova Nyasaye.
An keɓe shi domina, kada yă ƙazantar da kansa, kada kuwa yă ɓata Tentin Sujada ta wurin shiga gidan da gawa take, ko ta mahaifinsa, ko ta mahaifiyarsa ce. Ni ne Ubangiji.
13 “‘Nyako mokendo nyaka bed nyako ngili.
“‘Dole macen da zai aura ta kasance budurwa.
14 Kik okend dhako ma chwore otho, kata dhako mowere gi chwore, kata dhako mochot, makmana nyako ngili,
Ba zai auri matan da mijinta ya mutu, ko macen da mijinta ya rabu da ita, ko macen da ta ɓata kanta ta wurin karuwanci ba, sai dai yă auri budurwa daga cikin mutanensa,
15 mondo omi kik onywol nyithindo mogak e kind ogandane. An e Jehova Nyasaye mamiyo obedo maler.’”
don kada yă ƙazantar da’ya’yansa a cikin mutanensa. Ni ne Ubangiji, wanda ya mai da shi mai tsarki.’”
16 Jehova Nyasaye nowacho ne Musa niya,
Ubangiji ya ce wa Musa,
17 “Nyis Harun ni: ‘Kuom tiengeu duto, onge ngʼama ongʼol ma oyiene mondo ochiw chiemo ni Nyasache.
“Faɗa wa Haruna cewa, ‘Don tsararraki masu zuwa, kada ko ɗaya daga cikin zuriyarka, da yake da lahani yă zo kusa domin yă miƙa hadaya ta ci gare ni.
18 Ngʼato angʼata man-gi songa kik sud machiegni gi Nyasaye, obed ni en muofu kata rangʼol, kata ma dende kamoro otimo mbala,
Duk mai lahani, ko makaho, ko gurgu, ko mai naƙasa, ko mai wani lahani a jiki;
19 kata ka tiende kata bade ongʼol,
ko mai karyayyen ƙafa, ko mai karyayyen hannu,
20 kata ka en rakuom kata othwogo, kata ka en rachiero, kata ka wangʼe chwero pi, kata ka en gi adhola monyaa kata ka en bwoch.
ko mai ƙusumbi, ko wada, ko wanda yake da lahani a ido, ko mai cuta mai sa ƙaiƙayi, ko mai kirci, ko wanda aka daƙe, ba zai yi kusa domin yă miƙa hadaya ba.
21 Nyakwar Harun moro amora man-gi songa kik sud machiegni mar timo ne Jehova Nyasaye misango miwangʼo. Nikech en gi songa ok onego osud machiegni mondo ochiw chiemo ne Nyasache.
Ba zuriyar Haruna firist, mai lahanin da zai zo kusa don yă miƙa hadayun da aka yi ga Ubangiji da wuta. Da yake yana da lahani, ba zai zo kusa don yă miƙa abincin Allahnsa ba.
22 Onyalo chamo chiemb Nyasache, bedni ogol chiemono kuom gik maler kata kuom gik maler moloyo;
Zai iya cin abinci mafi tsarki na Allahnsa, haka ma abinci mai tsarki;
23 to nikech ngʼol mare ok onego osud machiegni gi Pasia kata gi kendo mar misango, nikech dipo ka omiyo kara maler mar lemo obedo mogak nimar en gi songa. An e Jehova Nyasaye mapwodhogi.’”
duk da haka saboda lahaninsa, ba zai yi kusa da labule, ko yă yi kusa da bagade don kada yă ƙazantar da wuri mai tsarkina. Ni ne Ubangiji wanda yake mai da su masu tsarki.’”
24 Kuom mano Musa nonyiso Harun gi yawuote kod jo-Israel duto wachno.
Sai Musa ya faɗa wannan wa Haruna da’ya’yansa maza da kuma dukan Isra’ilawa.