< Joshua 9 >

1 Ruodhi duto mane odak yo podho chiengʼ mar aora Jordan nowinjo humb wechego; mane gin ruodhi moa e tiend gode mag pinyno, gi ruodhi moa yo podho chiengʼ mar gode gi mago moa e wedhe mag Nam Mediterania kaachiel gi ruodhi moa Lebanon (mane gin ruodhi mag jo-Hiti, jo-Amor, jo-Kanaan, jo-Perizi, jo-Hivi kod mago mag jo-Jebus);
To, sa’ad da dukan sarakunan yammancin Urdun suka ji waɗannan abubuwa, sai waɗanda suke kan tudu, da na cikin kwari a yammanci, da dukan waɗanda suke gefen Bahar Rum har zuwa Lebanon (sarakunan Hittiyawa, Amoriyawa, Kan’aniyawa, Ferizziyawa, Hiwiyawa da Yebusiyawa)
2 ruodhigo noriwore giduto mondo giked gi Joshua kod jo-Israel.
suka haɗa kansu don su yaƙi Yoshuwa da Isra’ila.
3 Kata kamano, kane jo-Gibeon owinjo gima Joshua notimone Jeriko kod Ai,
Amma da mutanen Gibeyon suka ji abin da Yoshuwa ya yi wa Yeriko da Ai,
4 negiparo mondo giwuonde. Negidhi kaka jogo man-gi punde motingʼo ogunde moti gi piende divai moti kendo obaw.
sai suka shirya wata dabara ta ruɗu, suka shirya ɗan abinci don tafiya, suka ɗauki tsofaffin buhuna a kan jakunansu da tsofaffin salkuna na ruwan inabi, yagaggu da suka sha ɗinki.
5 Jogi norwako wuoch moyiech kod lewni moti. Makati mane gin-go duto nokethore.
Suka sa tsofaffin takalman da suka sha gyara, suka sa tsofaffin tufafi. Dukan abincinsu na tafiya ya bushe ya yi fumfuna.
6 Eka negidhi ir Joshua e kambi man Gilgal mi giwachone Joshua kod jo-Israel niya, “Wawuok e piny mabor, omiyo yie watim kodu winjruok.”
Sai suka je wurin Yoshuwa a sansanin Gilgal suka ce masa da mutanen Isra’ila, “Daga ƙasa mai nisa muka fito, yanzu fa, sai ku yi alkawari da mu.”
7 Jo-Israel nowacho ni jo-Hivi niya, “To ka dipo ni udak kodwa machiegni, ere kaka dwa los kodu winjruok?”
Mutanen Isra’ila kuwa suka ce wa Hiwiyawa, “Wataƙila kuna kusa da mu, ta yaya za mu yi alkawari da ku?”
8 Negiwachone Joshua niya, “Wan jotichu.” To Joshua nopenjogi niya, “Un ngʼa gini to bende ua kanye?”
Suka ce wa Yoshuwa, “Mu bayinku ne.” Amma Yoshuwa ya tambaye su ya ce, “Ku wane ne, kuma daga ina kuka zo?”
9 Negidwoko niya, “Jotichni oa e piny mabor ahinya nikech humb Jehova Nyasaye ma Nyasachi. Wasewinjo humb gik mane otimo Misri,
Suka amsa suka ce, “Bayinka sun zo ne daga ƙasa mai nisa gama Ubangiji Allahnka ya yi suna sosai. Gama mun ji labarin abubuwan da ya yi. Dukan abubuwan da ya yi a Masar
10 kendo gigo duto mane otimone ruodhi ariyo mag jo-Amor man yo wuok chiengʼ mar aora Jordan, ma gin Sihon ruodh Heshbon kod Og ruodh Bashan, mane odak Ashtaroth.
da kuma duk abubuwan da ya yi wa sarakuna biyu na Amoriyawa gabas da Urdun, Sihon sarkin Heshbon, da Og sarkin Bashan wanda ya yi mulki a Ashtarot.
11 Omiyo jodongwa kod ji duto modak e pinywa nowachonwa kama, ‘Kawuru gik mudhiyo godo e wuoth, dhiuru kendo urom kodgi ma uwachnegi niya, “Wan jotiju, losuru kodwa winjruok.”’
Dattawanmu da duk mazaunan ƙasar, suka ce mana, ‘Ku ɗauki abincin tafiyar da za ku riƙe; ku je ku same su ku ce musu, “Mu bayinku ne, ku yi alkawari da mu.”’
12 Neuru makati mwatingʼogi, ne giliet ka wachako wuoth, to koro sani gikethore.
Abincin tafiyan nan namu yana da ɗumi lokacin da muka kintsa tashi daga gida a ranar da za mu kama hanya zuwa wurinku. Amma yanzu duba yadda ya bushe, ya yi fumfuna.
13 Piend divai mane wapongʼo bende ne nyien, to koro neye kaka giyiech. Lepwa kod wuochewa bende oseti nikech wuoth marabora ahinya.”
Waɗannan salkuna kuma da muka cika ruwan inabi, sababbi ne amma duba yadda suka yayyage. Tufafinmu da takalmanmu duk sun yayyage don doguwar tafiya.”
14 Jotelo moko mag jo-Israel nobilo chiemb jogo ka ok gipenjo Jehova Nyasaye wach.
Mutanen Isra’ila suka ɗiba daga cikin abincin tafiyar amma ba su nemi nufin Ubangiji ba.
15 Omiyo Joshua noketo winjruok mar kwe kodgi mondo oyienegi gidag kodgi, kendo jotelo ne opwodho ma ka gikwongʼore.
Sa’an nan Yoshuwa ya yi alkawari zaman salama da su, cewa ba zai kashe su ba, sai shugabannin mutanen Isra’ila kuwa suka tabbatar musu da haka ta wurin yin rantsuwa.
16 Ndalo adek bangʼ kane giseloso winjruok gi jo-Gibeon, jo-Israel nowinjo ni jogo gin mana joma odak kodgi machiegni.
Kwana uku bayan sun yi alkawari da Gibeyonawa, sai Isra’ilawa suka ji cewa Gibeyonawa maƙwabtansu ne, waɗanda suke zaune kurkusa da su.
17 Omiyo jo-Israel nowuok, to odiechiengʼ mar adek negichopo e miechgi madongo kaka: Gibeon, Kefira, Beeroth, kod Kiriath Jearim.
Saboda haka Isra’ilawa suka tashi a rana ta uku suke je biranen mutanen, wato, Gibeyon, Kefira, Beyerot da Kiriyat Yeyarim.
18 Jo-Israel ne ok omonjogi, nikech jotend kambi nosesingore ka kwongʼore kodgi e nyim Jehova Nyasaye, ma Nyasach jo-Israel. Kata kamano, ji duto nongʼur gi jotendgi,
Amma Isra’ilawa ba su kai musu hari ba domin shugabanninsu sun rantse musu da sunan Ubangiji, Allah na Isra’ila. Mutane Isra’ila duka kuwa suka yi gunaguni a kan shugabannin.
19 to jotelogo duto nowacho niya, “Wasemiyogi singruok marwa e nying Jehova Nyasaye, ma Nyasach Israel, omiyo koro ok wanyal mulogi.
Amma shugabanni suka amsa musu suka ce, “Mun rantse musu da sunan Ubangiji, Allah na Isra’ila, saboda haka ba za mu taɓa su ba yanzu.
20 Ma e gima wabiro timonegi: ‘Wabiro wegi gidagi mondo kik mirima bi kuomwa nikech waketho kwongʼruok mane wasingonegi.’”
Ga abin da za mu yi musu, za mu bar su da rai don kada fushin Allah yă sauka a kanmu gama mun riga mun rantse musu.”
21 Negidhi nyime kagiwacho niya, “Wegi gidagi, mondo gibednwa jobar yien gi joumb pi ni jowa duto.” Omiyo jotelo norito singruok margi.
Suka ƙara da cewa, “Mu bar su da rai, amma bari su zama masu yankan itace da masu ɗibo mana ruwa.” Haka shugabannin suka cika alkawarinsu.
22 Eka Joshua noluongo jo-Gibeon kendo owachonegi niya, “Angʼo momiyo ne uwuondowa ka uwacho ni, ‘Wadak mochwalore kodu,’ to kuom adier udak mana butwa?
Yoshuwa kuwa ya aika aka kira Gibeyonawa ya ce musu, “Don me kuka ruɗe mu kuka ce, ‘Mun zo ne daga wuri mai nisa,’ bayan kuwa kuna nan kurkusa da mu?
23 Un joma okwongʼ! Ok unuwe tiyonwa kaka jobar yien gi joumb pi e od Nyasacha.”
Yanzu ku la’anannu ne. Ba za ku daina zama mana masu yankan itace da kuma masu ɗebo ruwa domin haikalin Allahnmu ba.”
24 Negidwoko Joshua niya, “Jotichni notimo kamano nikech Jehova Nyasaye ma Nyasachi nochiko Musa jatichne mondo omiu pinyni duto kendo uneg ji duto modakie. Omiyo ne waluor nikech un, kendo mano ema nomiyo watimo kamano.
Suka amsa wa Yoshuwa suka ce, “An gaya wa bayinka dalla-dalla yadda Ubangiji Allahnka ya umarci bawansa Musa yă ba ka ƙasar duka, ka kuma kashe duk masu zama a cikinta, muka ji tsoro cewa za ka kashe mu shi ya sa muka yi haka.
25 Koro to wan e lweti. Timnwauru gimoro amora muneno ni ber kendo longʼonu.”
Yanzu, a hannunka muke, ka yi duk abin da ka ga ya yi maka kyau.”
26 Omiyo Joshua nokonyogi kuom jo-Israel ma ok ginegogi.
Yoshuwa kuwa ya cece su daga hannun Isra’ilawa, har ba su kashe su ba.
27 E odiechiengʼno noketo jo-Gibeon obedo jobar yien gi joumb pi ni jo-Israel duto kendo ni tich kendo mar misango mar Jehova Nyasaye kama Jehova Nyasaye biro yiero. Kendo mano e gima gin nyaka chil kawuono.
A ranar Yoshuwa ya sa Gibeyonawa suka zama masu yankan itace da ɗebo ruwa wa jama’ar Isra’ila da kuma domin haikalin Ubangiji a inda Ubangiji zai zaɓa. Abin da suke ke nan har wa yau.

< Joshua 9 >