< Joshua 16 >

1 Piny mane opog ne Josef nochakore Aora Jordan man yo wuok chiengʼ mar Jeriko, koluwo i thim mochopo e gode man Bethel.
Rabon da aka ba wa Yusuf ya fara tun daga Urdun kusa da Yeriko, gabas da ruwan Yeriko, sai ya miƙe zuwa jeji, ya haura har zuwa cikin ƙasar tudu na Betel.
2 Nodhi nyime chakre Bethel (tiende ni, Luz), mi ongʼado gwengʼ jo-Arki mantiere Ataroth,
Ya ci gaba daga Betel (wato, Luz), ya zarce zuwa sashen Arkitawa na Atarot,
3 koridore yo podho chiengʼ nyaka e tongʼ jo-Jaflet mochopo nyaka e holo mar Beth Horon kendo nyaka Gezer, mogik e nam.
ya sauka zuwa yammancin bakin iyakar Yalfetiyawa har zuwa yankin Bet-Horon wanda yake cikin kwari. Ya zarce kuma zuwa Gezer, ya gangara ya yi ƙarshe a Bahar Rum.
4 Omiyo Manase gi Efraim, ma nyikwa Josef, noyudo girkeni mag-gi.
Wannan ne yankin da aka ba wa Manasse da Efraim zuriyar Yusuf gādonsu.
5 To piny Efraim kaluwore gi anywola ka anywola ema: Tongʼ mar pinye mane girkeni mare nochakore Ataroth Adar, ma yo wuok chiengʼ nyaka Beth Horon Mamalo,
Yankin Efraim ke nan bisa ga iyalansu. Iyakar ƙasarsu ta gādo ta kama daga Atarot Addar a gabas zuwa Bet-Horon,
6 kendo odhi nyime nyaka e nam. Bende kochakore Mikmethath mantiere yo nyandwat ne ogondore kochiko yo wuok chiengʼ nyaka Tanath Shilo, mochopo nyaka yo wuok chiengʼ mar Janoa.
ta wuce zuwa Bahar Rum. Daga Mikmetat a arewa kuwa iyakar ta karkata gabas zuwa Ta’anat Shilo, ta wuce zuwa Yanowa a gabas.
7 Eka nodhi piny kochakore Janoa nyaka Ataroth gi Naara, momulo Jeriko mokadho e aora Jordan.
Sai ta gangara daga Yanowa zuwa Atarot da Na’ara, ta bi ta Yeriko, ta kuma fito ta Urdun.
8 Kochakore gie tongʼ Tapua nodhi yo podho chiengʼ nyaka Kana Tavain kendo ogik e nam. Ma ema ne girkeni mar dhood Efraim, kaluwore gi anywolagi.
Daga Taffuwa kuma iyakar ta bi yamma zuwa kwazazzaban Kana, ta ƙarasa a Bahar Rum. Wannan shi ne gādon mutanen Efraim bisa ga iyalansu.
9 Piny mane omi Efraim kaka girkenino bende notingʼo mier moko mane ni e gwengʼ Manase.
Gādon ya kuma haɗa da dukan garuruwa da ƙauyuka waɗanda aka keɓe wa mutanen Efraim daga cikin gādon mutanen Manasse.
10 Ne ok gidaro jo-Kanaan mane odak Gezer. Nyaka chil kawuono jo-Kanaan pod odak gi jo-Efraim ka gitiyonegi kaka wasumbinigi.
Ba su kori Kan’aniyawan da suke zama a Gezer ba, don haka Kan’aniyawa suna zama tare da mutanen Efraim har wa yau; amma Kan’aniyawa suka zama masu yin aikin dole.

< Joshua 16 >