< Ayub 9 >

1 Eka ayub nodwoko kama:
Sai Ayuba ya amsa,
2 “Ee, angʼeyo ni gima iwachono en adier. To ere kaka dhano mangima nyalo bedo kare e nyim Nyasaye?
“Lalle, na san wannan gaskiya ne. Amma ta yaya mutum zai iya zama mai adalci a gaban Allah?
3 Kata dabed ni ngʼato dwaro mino kode wach, to bende dhano diduok penjo achiel kuom penjoge alufu achiel.
Ko da mutum yana so yă yi gardama da shi, ba zai taɓa amsa masa ba ko da sau ɗaya cikin dubu.
4 Riekone tut kendo tekre ngʼeny. En ngʼa mosepiem kode miloye?
Hikimarsa tana da zurfi, ikonsa yana da yawa. Wane ne ya taɓa yin faɗa da shi har ya yi nasara?
5 Ogolo gode kuonde ma gintie ka ok gingʼeyo kendo ongʼielogi ka en gi mirima.
Yana matsar da manyan duwatsu kafin su sani kuma yana juya su cikin fushinsa.
6 Oyiengo piny gie mise mare kendo omiyo sirni mage yiengni.
Yana girgiza ƙasa, yana girgiza harsashenta.
7 Kowuoyo to chiengʼ ok rieny kendo oumo ler mar sulwe.
Yana magana da rana sai ta ƙi yin haske; yana hana taurari yin haske.
8 En owuon ema noyaro polo kendo en ema nonyono apaka madongo mag nam.
Shi kaɗai ya shimfiɗa sammai ya kuma yi tafiya a kan raƙuman ruwan teku.
9 En ema nochweyo sulwe madongo kaka, yugni, oluoro-budho, ratego, kod sulwe mogudore mathoth man yo milambo.
Shi ne ya halicci Mafarauci da Kare da Zomo, da Kaza, da’Ya’yanta da tarin taurari a sama, da taurarin kudu.
10 Otimo gik madongo miwuoro mayombo pach dhano, honni mathoth ma ok kwanre.
Yana yin abubuwan banmamaki waɗanda ba a iya ganewa, mu’ujizai waɗanda ba a iya ƙirgawa.
11 Ka okadho buta to ok anyal nene; ka odhi nyima to ok anyal yange.
Ba na iya ganinsa lokacin da ya wuce ni; ba na sani ya wuce lokacin da ya wuce.
12 Kokawo gimoro odhigo; to en ngʼa manyalo tame? En ngʼa manyalo penje ni, ‘Ma to angʼo ma itimoni?’
Wane ne ya isa yă hana shi in ya ƙwace abu? Wa zai ce masa, ‘Me kake yi?’
13 Nyasaye ok gengʼ mirimbe kendo nyaka jolwenj Rahab bende noloyo mopodho e tiende.
Allah ba ya danne fushinsa; ko dodannin ruwan da ake kira ayarin Rahab ya tattake su.
14 “Ere kuma dayudie weche ma dawachne? Koro ere kaka damin kode wach?
“Ta yaya zan iya yin faɗa da shi? Ina zan iya samun kalmomin da zan yi gardama da shi?
15 Kata dabed ni aonge richo kata achiel, to ok dadwoke; anyalo mana ywagora ne jangʼadna bura mondo okecha.
Ko da yake ba ni da laifi, ba zan iya amsa masa ba; sai dai roƙon jinƙai zan iya yi ga mahukuncina.
16 Kata dabed ni aluonge mi obiro ira, to ok ayie ni onyalo winjo wachna.
Ko da na yi kira gare shi ya amsa mini, ban yarda cewa zai saurare ni ba.
17 Mirimb Nyasaye nyalo tieka kendo onyalo miyo adhondena medore kayiem nono.
Zai sa hadari yă danne ni yă ƙara mini ciwona ba dalili.
18 Ok onyal weya aywe to otimona mana gik mamiyo chunya bedo malit.
Ba zai bari in yi numfashi ba, sai dai yă ƙara mini azaba.
19 Kaponi teko ema iwuoyoe, to otek ndi, kendo kata ka adiera ema ilose, to en ngʼa manyalo chune mondo obi onyis wach kuome.
In maganar ƙarfi ne, shi babban mai ƙarfi ne! In kuma maganar shari’a ne, wa zai kai kararsa?
20 Kata dabed ni aonge richo kata achiel, to dhoga pod biro mana ndhoga. Kata dabed ni aonge rach moro amora, to dhoga pod biro miyo inena kaka jaketho.
Ko da ni marar ƙarfi ne, bakina ya isa yă sa in zama mai laifi; in ba ni da laifi, zai sa in yi laifi.
21 “Kata dabed ni aonge gi ketho moro amora, to onge ber maneno, nikech ngimana en kayiem nono.
“Ko da yake ba ni da laifi, ban damu da kaina ba; na rena raina.
22 Ma emomiyo aneno ni gik moko duto chalre nikech okumo joma onge ketho kod joma timbegi richo machalre.
Ba bambanci; shi ya sa na ce, ‘Yana hallaka marasa laifi da kuma mugaye.’
23 Ka masira oneko apoya, to pek ma ngʼat makare oyudo ok obadhe.
Lokacin da bala’i ya kawo ga mutuwa, yakan yi dariyar baƙin cikin marasa laifi.
24 Nyasaye oseketo piny e lwet joma timbegi richo, bende omiyo jongʼad bura duto bedo muofni. To ka ok en ema notimo kamano, to ngʼatno mane otimo mano?
Lokacin da ƙasa ta faɗa a hannun mugaye, yakan rufe idanun masu shari’a. In ba shi ba wa zai yi wannan?
25 “Ndalona ringo mapiyo moloyo jangʼwech; girumo piyo ka gionge mor kata matin.
“Kwanakina sun fi mai gudu wucewa da sauri; suna firiya babu wani abin jin daɗi a cikinsu.
26 Gikadho piyo mana ka yiedhi molos gi oundho maringo e nam, kendo ka ongoe mafuyo e kor polo karango piny mondo omak nyagweno.
Suna wucewa kamar jirgin ruwan da aka yi da kyauro, kamar jahurma da ta kai wa namanta cafka.
27 Ka anyalo wacho ni wiya owil gi gik maricho ma Nyasaye osetimona, to abiro loko pacha mi abed mamor.
‘In na ce zan manta da abin da yake damu na, zan yi murmushi in daina nuna ɓacin rai,’
28 Kata kamano, pod aluoro aluora masira momaka nikech angʼeyo ni Nyasaye ok nyal kwana ka ngʼat maonge ketho.
duk da haka ina tsoron duk wahalata, domin na san ba za ka ɗauke ni marar laifi ba.
29 Kaka koro osekawa ni an jaketho, angʼo ma dimi pod anyagra nono?
Tun da an riga an ɗauke ni mai laifi, duk ƙoƙarina a banza yake.
30 Kata dine aluokra gi sabun mi aluok lwetena maler,
Ko da na wanke jikina duka da sabulu, na wanke hannuwana kuma da soda,
31 to pod ibiro luta mana e chwodho mi nyaka lepa bende biro jok koda.
duk da haka za ka jefa ni cikin ƙazamin wuri, yadda ko rigunan jikina ma za su ƙi ni.
32 “Nyasaye ok en dhano kaka an ma dahedhra dwokora kode, kata madimi wayal kode e od bura.
“Shi ba mutum ba ne kamar ni wanda zan iya amsa masa, har da za mu yi faɗa da juna a wurin shari’a.
33 Ka dine bed ni nitie ngʼato manyalo bedo jathek e kinda gi Nyasaye, kata ngʼato manyalo ngʼado bura e kinda kode,
In da akwai wanda zai iya shiga tsakaninmu, ya ɗora hannunsa a kanmu tare,
34 kata ngʼat manyalo golo kum mare kuoma, mondo omi masichene kik bwoga,
wani wanda zai sa Allah yă daina duka na, don yă daina ba ni tsoro.
35 eka dine awuoyo ka ok aluore, to kaka weche chal sani, ok anyal timo kamano.”
Sa’an nan ne zan iya yin magana ba tare da jin tsoronsa ba, amma a yadda nake a yanzu ba zan iya ba.

< Ayub 9 >