< Ayub 25 >

1 Eka Bildad ja-Shua nodwoko Ayub niya,
Sai Bildad mutumin Shuwa ya amsa,
2 “Loch gi luor gin mag Nyasaye; okelo kwe e piny koa e polo.
“Mulki na Allah ne, dole a ji tsoronsa; yana tafiyar da kome yadda ya kamata a cikin sama.
3 Bende nitiere ngʼama nyalo kwano jolweny mag Nyasaye? En ngʼa ma ok nyal neno ler Nyasaye karieny?
Za a iya ƙirga rundunarsa? A kan wane ne ba ya haska haskensa?
4 Ka en kamano, to ere kaka dhano dibed ngʼat makare e nyim Nyasaye? Koso ere kaka dhano ma dhako onywolo nyalo bedo maler?
Ta yaya mutum zai iya zama mai adalci a gaban Allah? Ta yaya mutumin da mace ta haifa zai zama mai tsarki?
5 To ka kata mana dwe ema ok rieny maler bende kata mana sulwe ok ler e wangʼe,
In har wata da taurari ba su da tsarki a idanunsa,
6 to koro ere kaka dhano ma kudni akudani dichal e nyime?”
mutum fa? Ai, wannan tsutsa ne, ɗan ƙwaro kawai. Me mutum ya daɗa a gaban Allah!”

< Ayub 25 >