< Ayub 16 >

1 Eka Ayub nodwoko ni,
Sai Ayuba ya amsa,
2 “Asewinjo weche machal kamago mathoth; un duto un johocho ma chunygi odhier mogik!
“Na ji abubuwa da yawa kamar waɗannan; dukanku ba ku iya ta’aziyya ba!
3 Wecheu moywarego biro rumo karangʼo? Koso utuo, momiyo usiko gi mino wach?
Dogayen surutanku ba sa ƙare ne? Me yake sa kuke ta yin waɗannan surutai har kuke cin gaba da yin gardama?
4 Ka dabed ni un ema uwinjo marach kaka awinjoni, to an bende anyalo wuoyo mana kaka uwuoyono; dikoro arogonu gi weche ma ok rum kendo dikoro akinonu wiya.
Ni ma zan iya yin maganganu kamar yadda kuke yi in da kuna cikin halin da nake; zan iya faɗar duk abubuwan da kuke faɗi, in kaɗa muku kaina.
5 To dhoga dine ojiwou; kendo hoch mawuok e dhoga dine odwogo chunyu.
Amma bakina zai ƙarfafa ku; ta’aziyyar da za tă fito daga bakina za tă kawar muku da ɓacin zuciyarku.
6 “To kata awuo manade, to rem ma an-go medore ameda; to kata ka aweyo wuoyo to bende ok orum.
“Duk da haka in na yi magana, ba na samun sauƙi; in ma na yi shiru zafin ba ya tafiya.
7 Kuom adier, yaye Nyasaye, isedwoka piny mogik, isetieko joga duto pep.
Ba shakka ya Allah ka gajiyar da ni; ka ɓata gidana gaba ɗaya.
8 Isemaka kaka jasiki, mi adhero ma adongʼ choke lilo, kendo mano miyo ji paro ni an jasiki.
Ka daure ni, ya kuma zama shaida; yadda na rame sai ƙasusuwa, wannan ya sa ake gani kamar don ni mai zunubi ne shi ya sa.
9 Nyasaye ok dwara omiyo osegoyo denda gi tuoche magalagala ka en gi mirima kendo kokayona lake, ka wasika to juolona wangʼ-gi ka gisin koda.
Allah ya kai mini hari ya yi kaca-kaca da ni cikin fushinsa yana cizon haƙoransa don fushin da yake yi da ni; ya zura mini ido.
10 Ji ngʼamo dhogi ka gijara; Githalo lemba ka gisin koda, kendo ginur kuoma giduto ka giriwona.
Mutane suka buɗe baki suka yi mini riyar reni; suka yi mini ba’a suka haɗu suka tayar mini.
11 Nyasaye osejwangʼa e lwet joma timbegi richo adier Nyasaye osewita e lwet jo-mahundu.
Allah ya bashe ni ga mugayen mutane, ya jefa ni hannun mugaye.
12 Gik moko duto ne dhina maber, to koro osetieka; mi omaka gi ngʼuta kendo otura matindo tindo. Osechoma tir;
Dā ina zamana lafiya kome yana tafiya daidai; amma ya ragargaza ni; ya shaƙe ni a wuya; ya murƙushe ni na zama abin barata gare shi;
13 kendo aserni mage olwora koni gi koni. Gisechwoya mi iya oo piny e lowo, to eka pod ok okecha.
maharbansa sun kewaye ni. Ba tausayi, ya soke ni a ƙodata har jini ya zuba a ƙasa.
14 Ohinyo denda kinde ka kinde; kendo omonja ka jalweny ma chunye okethore.
Ya ji mini rauni a kai a kai ya auko mini kamar mai yaƙi.
15 “Asetwangʼo pien gugru mi arwako kendo asebuko lela wangʼa gi buru.
“Ina makoki saye da tsummoki na ɓoye fuskata a cikin ƙura.
16 Ywak osemiyo wangʼa olokore makwar, kendo wangʼa osiko neno mana mudho;
Fuskata ta yi ja don kuka idanuna sun kukumbura;
17 to lwetena pok otimo tim mahundu kata dichiel kendo alamo Nyasaye gi chuny maler.
duk da haka hannuwana ba su aikata ɓarna ba kuma addu’ata mai tsabta ce.
18 “Yaye lowo, kik iyie iyik remba; mad ywak ma aywakgo kik rum!
“Ya duniya, kada ki ɓoye jinina; bari yă yi kuka a madadina!
19 Kata mana sani ngʼat matimo nenda maber ni e polo, ngʼat mabiro chungʼ ka chwaka ni malo.
Ko yanzu haka shaidata tana sama; wanda zai tsaya mini yana sama.
20 Osiepena jara to pi wangʼa chwer ka akwayo Nyasaye mondo odwok lamona;
Shi mai yin roƙo a madadina abokina ne yayinda nake kuka ga Allah;
21 okwayo Nyasaye kolamo kar ngʼama chielo mana kaka ngʼato nyalo kwechone osiepne.
a madadin mutum ya yi roƙo ga Allah kamar yadda mutum yakan yi roƙo domin abokinsa.
22 “Adongʼ gi higni matin nono, bangʼe to abiro dhi kama ok duogie.
“Shekaru kaɗan suka rage in kama hanyar da ba a komawa.

< Ayub 16 >