< Jeremia 51 >

1 Ma e gima Jehova Nyasaye wacho: “Ne, anakel chunje maketho Kuom Babulon gi jo-Leb Kamai.
Ubangiji ya ce, “Ga shi, zan zuga ruhun mai hallakarwa a kan Babilon da mutanen Leb Kamai.
2 Anaor ji moa e pinje mamoko Babulon mondo odhi opiedhe ka miudhwe kendo mondo oketh pinye; ginikwede e yo mora amora e odiechienge mar masira.
Zan aika da baƙi zuwa Babilon su casa ta su kuma yi kaca-kaca da ƙasarta; za su yi hamayya da ita a kowane gefe a ranar masifarta.
3 Kik jadir asere rid atungʼ mare, kata kik orwak okumba mare. Kik ingʼwon-ne joge matindo; tiek jolweny mage duto.
Kada ku bar maharbi yă ja bakansa, kada kuma ku bari yă sa kayan yaƙinsa. Kada ku rage samarinta, ku hallaka sojojinta ƙaf.
4 Ginineg-gi Babulon, kendo hinye ahinya e yorene.
Za su fāɗi matattu a ƙasar Babilon, da munanan raunuka a titunanta.
5 Nimar Israel gi Juda pod ok ojwangʼgi Nyasachgi, Jehova Nyasaye Maratego, kata obedo ni pinygi opongʼ gi ketho e nyim Jalno Maler mar Israel.
Gama Ubangiji Maɗaukaki, Allah na Isra’ila da Yahuda bai yashe su ba, ko da yake ƙasarsu cike da take da laifi a gaban Mai Tsarki na Isra’ila.
6 “Ringuru ua Babulon! Ringuru ukony ngimau! Kik tieku nikech richo mag-gi. En kinde ma Jehova Nyasaye chuloe kuor; enochule gima owinjore kode.
“Ku gudu daga cikin Babilon! Bari kowa yă ceci ransa! Kada a hallaka saboda zunubanta. Gama lokaci ne don ramuwar Ubangiji, zai sāka mata bisa ga alhakinta.
7 Babulon ne en kikombe mar dhahabu e lwet Jehova Nyasaye; nomiyo piny duto omer. Ogendini nomadho divai mare; emomiyo koro neko osemakogi.
Babilon ta zama ƙoƙon zinariya a hannun Ubangiji, ta sa dukan duniya ta yi maye. Ƙasashe sun sha ruwan inabinta, saboda haka yanzu sun haukace.
8 Babulon nolwar apoya nono kendo notieke. Deng nikech en! Miye yath ne rem mare; sa moro onyalo chango.
Farat ɗaya Babilon za tă fāɗi ta farfashe. Ku yi kuka dominta! Ku samo mata magani saboda azabarta; wataƙila za a iya warkar da ita.
9 “‘Ne wanyalo thiedho Babulon, to ok onyal chango; waweyeuru, kendo ngʼato ka ngʼato odhi e pinye owuon, nimar osengʼadne bura mochopo e polo, ogingore mochopo e polo.’
“‘Da mun warkar da Babilon, amma ba za tă warke ba; mu ƙyale ta kowane yă koma garinsu, gama hukuncinta ya kai sammai, ya yi tsawo kamar gizagizai.’
10 “‘Jehova Nyasaye oseketowa joma kare; biuru, we wawache ei Sayun, gima Jehova Nyasaye, ma Nyasachwa osetimo.’
“‘Ubangiji ya baratar da mu; zo mu tafi mu yi shelarsa a Sihiyona mu faɗa abin da Ubangiji Allahnmu ya yi.’
11 “Piaguru aserni, kauru okumbini! Jehova Nyasaye osethuwo ruodhi mag Media kodgi, nikech chenro mare en ketho Babulon. Jehova Nyasaye nochul kuor ni hekalu mare.
“Ku wasa kibiyoyi, ku ɗauko garkuwoyi! Ubangiji ya zuga sarakunan Medes, domin niyyarsa ce yă hallaka Babilon. Ubangiji zai yi ramuwa, zai yi ramuwa saboda haikalinsa.
12 Tingʼuru banderane e ohinga mag Babulon! Med jolweny mamoko kijiwogi, ket jorito keregi, ikreuru mar monjogi! Jehova Nyasaye nodhi nyime gi chenro mare, buche moketo mondo otimre ni jo-Babulon.
Ku tā da tuta gāba da katangan Babilon! Ku ƙara matsara, ku kafa masu tsaro, ku shirya kwanto! Ga shi, Ubangiji zai aikata abin da ya faɗa umarninsa a kan mutanen Babilon.
13 Un joma odak machiegni gi pige mangʼeny kendo momewo gi mwandu mangʼeny, gikou osechopo, sa ma itiekoue.
Ke da kike zama kusa da ruwaye da kike kuma wadatar dukiya, ƙarshenki ya zo, lokaci ya yi da za a kau da ke.
14 Jehova Nyasaye Maratego osekwongʼore gi nyinge owuon: Adier anakelnu ji mangʼeny, ka bonyo, kendo ginikog gi ilo nikech loch molowugo.
Ubangiji Maɗaukaki ya rantse da zatinsa, ya ce Tabbatacce zan cika ka da mutane kamar fāra, za su kuwa yi sowa don nasara a kanka.
15 “Nochweyo piny gi tekone; ne ochako piny gi riekone, kendo oyaro polo gi ngʼeyo mare.
“Ya halicci ƙasa ta wurin ikonsa; ya kafa duniya ta wurin hikimarsa, ya kuma shimfiɗa sammai ta wurin fahiminsa.
16 Ka omor ka polo, to pige manie polo wuo; omiyo boche polo dhwolore koa e giko piny. Ooro mil polo gi koth, kendo okelo yamo koa e kuondege mag keno.
Sa’ad da ya yi tsawa ruwan da suke sammai sukan yi ruri; yakan sa gizagizai su tashi daga ƙarshen duniya. Yakan tura walƙiya tare da ruwan sama yakan kuma saki iska daga cikin taskokinsa.
17 “Ji duto parogi ok ti kendo gionge ngʼeyo; jotheth duto wigi kuot gi nyisechegi manono, ma githedho. Kido mage moloso gin gik manono; gionge muya eigi.
“Kowane mutum marar azanci ne kuma ba shi da sani; kowane maƙerin zinariya yakan sha kunya daga wurin gumakansa. Siffofinsa na ƙarya ne; babu numfashi a cikinsu.
18 Gionge tich, gin gik minyiero; ka ndalogi mar ngʼado bura ochopo, to ginilal nono.
Su marasa amfani ne, abubuwan ba’a ne kawai; sa’ad da lokacin hukuncinsu ya kai, za su hallaka.
19 Jalno ma en Pok mar Jakobo ok chal kodgi, nimar en e Jachwech mar gik moko duto, kaachiel gi dhood girkeni mare, Jehova Nyasaye Maratego e nyinge.
Wanda yake na wajen Yaƙub ba kamar waɗannan ba ne, gama shi ne Mahalicci dukan abu, har da kabilar abin gādonsa, Ubangiji Maɗaukaki ne sunansa.
20 “In e odungana mar lweny, gira mar kedo, in ema atiekogo ogendini, in ema akethogo pinjeruodhi,
“Kai ne kulkin yaƙina, kayan yaƙina, da kai ne na ragargaza ƙasashe, da kai ne na hallaka mulkoki,
21 akonyora kodi kuom tieko faras gi jaithne, in ema atiekogo gach lweny kod jariembe,
da kai ne na ragargaza doki da mahayi, da kai ne na ragargaza keken yaƙin da matuƙi,
22 in ema anegogo dichwo gi dhako, in ema anegogo jaduongʼ kod rawere, in ema anegogo wuowi kod nyako,
da kai ne na ragargaza miji da mata, da kai ne na ragargaza tsoho da saurayi, da kai ne na ragargaza saurayi da budurwa,
23 in ema anegogo jakwath gi rombe, in ema anegogo japur gi rwedhi, in ema anegogo ruodhi gi jotelo.”
da kai ne na ragargaza makiyayi da garke, da kai ne na ragargaza manoma da dawakan noma, da kai ne na ragargaza masu mulki da shugabanni.
24 Jehova Nyasaye wacho niya, “E nyim wangʼu anachul Babulon kod jogo duto modak Babulon kuom gigo maricho magisetimo e Sayun.”
“Zan sāka wa Babilon da dukan mazaunan Babilon a idanunku saboda dukan muguntar da suka aikata a Sihiyona,” in ji Ubangiji.
25 Jehova Nyasaye wacho niya, “Ok adwari, yaye got maduongʼ maketho, un joma ketho piny ngima. Anarie bada kuomu, anadhiru piny kua e geng got, kendo ami ubed ka got mowangʼ.”
“Ga shi, ina gāba da kai, ya ke dutse mai hallakarwa, wadda ta hallaka duniya duka,” in ji Ubangiji. “Zan miƙa hannuna gāba da ke, zan mirgina ƙasa daga ƙwanƙolin dutse, zan maishe ki ƙonannen dutse.
26 Jehova Nyasaye wacho niya, “Onge lwanda mane kaw kuomi mar gero kona, kata kidi moro amora mar keto mise, nimar unudongʼ gunda nyaka chiengʼ.
Ba za a ɗauki dutsen yin kusurwa daga gare ki ba ko na kafa harsashen gini, gama za ki zama marar amfani har abada,” in ji Ubangiji.
27 “Tingʼuru bandera e piny! Gouru turumbete e dier ogendini! Ikuru ogendini mondo oked kode; luonguru pinjeruodhigi Ararat, Mini kod Ashkenaz mondo oked kode. Yieruru jatend lweny mondo oked kode; oruru farese mangʼeny ka bonyo.
“Ku tā da tuta a ƙasa! Ku busa ƙahoni a cikin ƙasashe! Ku shirya ƙasashe don yaƙi da ita, ku kira waɗannan mulkokin gāba da ita. Ararat, Minni, da Ashkenaz. A naɗa shugaba gāba da ita; ku shirya dawakai kamar fāra.
28 Ikuru ogendini mondo oked kod ruodhi mag Medes, jotendgi kod jodong-gi duto, kaachiel gi pinje duto ma gitelonegi.
Ku shirya ƙasashe don yaƙi da ita, sarakunan Medes, gwamnoninsu da dukan masu shugabancinsu da kowace ƙasar da take ƙarƙashin mulkinsu.
29 Piny tetni kendo nigi rem mapek, nimar chenro mar Jehova Nyasaye kuom Babulon osiko mondo piny Babulon odongʼ gunda, maonge ngʼama nodag kanyo.
Ƙasa ta girgiza tana makyarkyata saboda nufin Ubangiji na gāba da Babilon ya tabbata, nufinsa na mai da ƙasar Babilon kufai don kada kowa yă zauna a can.
30 Jolwenj Babulon oseweyo kedo; gidongʼ e kuondegi mochiel motegno mag lweny. Tekogi orumo; gisebedo ka mon. Kuondegi mag dak osemoke mach; lodi mage mag rangeye otur.
Sojojin Babilon sun daina yaƙi, suna zaune a cikin kagaransu. Ƙarfinsu ya ƙare, sun zama mata. An sa wa wuraren zamanta wuta, an karya ƙyamaren ƙofofin garinta.
31 Jangʼwech achiel luwo bangʼ machielo kendo jaote luwo bangʼ jaote machielo, mondo olandne ruodh Babulon ni dalane maduongʼ mangima osemaki,
Maguji yana biye da maguji a guje, jakada yana biye da jakada, don su faɗa wa sarkin Babilon, cewa an ci birninsa a kowane gefe.
32 kuonde mikalogo aora osemuki, odundu wangʼ, kendo jolweny luoro omako.”
An ƙwace mashigai aka ƙone fadamu da wuta, sojoji kuma suka giggice.”
33 Ma e gima Jehova Nyasaye Maratego, ma Nyasach Israel, wacho: “Nyar Babulon chalo gi kar dino e seche minyone; kinde ma ikaye chiegni chopo.”
Ni Ubangiji Maɗaukaki, Allah na Isra’ila na ce, “’Yar Babilon kamar daɓen masussuka a lokacin da ake sussuka, ba da daɗewa ba lokacin girbe ta zai zo.”
34 “Nebukadneza ruodh Babulon osetiekowa, oserundo pachwa, oselokowa agulu ma iye ninono. Ka thuol osemuonyowa kendo osepongʼo iye gi chiembwa, mi osengʼudhowa oko.”
“Nebukadnezzar sarkin Babilon ya cinye mu, ya sa muka rikice, ya maishe mu kamar tulun da babu kome a cikinsa. Ya cinye mu kamar yadda dodon ruwa yakan yi ya kuma cika cikinsa da kayan marmarinmu, sa’an nan kuma ya yi amanmu.
35 Joma odak Sayun wacho niya, “Mad masira ma gisekelonwa bed kuom Babulon.” Jerusalem wacho niya, “Mad rembwa bed ewi joma odak Babulon.”
Bari abin da aka yi wa jikinmu yă kasance a bisa Babilon,” in ji mazaunan Sihiyona. “Bari jininmu yă kasance a kan waɗanda suke zama a Babilon,” in ji Urushalima.
36 Emomiyo, ma e gima Jehova Nyasaye wacho: “Ne, anabed jakori kendo anakonyi e bura; anami nembe two kendo thidhna mage notwo.
Saboda haka ga abin da Ubangiji ya ce, “Duba, zan tsaya muku, zan ɗaukar muku fansa, zan sa tekunta kafe in kuma sa maɓulɓulanta su ƙafe.
37 Babulon nobed pith mar kethruok, kar dak ondiegi, gima bwogo ji, kendo gima inyiero, kama onge ngʼama odakie.
Babilon za tă zama tarin juji, wurin zaman diloli, abin ƙyama da abar ba’a, inda ba kowa.
38 Joge duto ruto ka sibuoche matindo, gilengʼore ka nyithi sibuor.
Mutanenta duk suna ruri kamar zakoki, suna gurnani kamar’ya’yan zaki.
39 To ka ochiewgi, analosnigi nyasi mi gimer, mondo gikog gi mor; eka ginindi nyaka chiengʼ ma ok ginichiew,” Jehova Nyasaye wacho.
Amma sa’ad da aka farkar da su, zan yi musu biki in sa su sha su bugu, domin yi sowa da dariya, sa’an nan su shiga barcin da ba za su farka ba,” in ji Ubangiji.
40 “Anatiekgi ka rombe mitero kar yengʼo, ka imbe kod diek.
“Zan sauko da su kamar tumaki zuwa mayanka, kamar raguna da bunsurai.
41 “Mano kaka Sheshak nomaki, sunga mar piny ngima norum! Mano kaka Babulon nobedi gima lich makelo bwok e kind ogendini!
“Yadda za a ci Sheshak, taƙamar duniya duka za tă daina! Babilon za tă zama abar ƙyama a cikin al’ummai!
42 Nam nogingre kuom Babulon; apakane mawuo noume.
Teku zai malalo a kan Babilon, raƙumansa masu hauka za su rufe ta.
43 Miech jo-Babulon nodongʼ gunda, kama otwo kendo piny motimo ongoro, piny maonge ngʼama odakie, kama onge ngʼama kalo e iye.
Garuruwanta sun zama abin kufai, za tă zama hamada inda ba ruwa, ƙasar da ba mazauna, ba kuma mutumin da zai ratsa ta cikinta.
44 Anakum Bel e Babulon kendo anami ongʼog gima ne osemuonyo. Ogendini ok nochak ochokre ire. Kendo ohinga mar Babulon nogore piny.
Zan hukunta Bel a Babilon, in sa ya yi aman abin da ya haɗiye. Ƙasashe ba za su ƙara bumbuntowa wurinsa ba. Katangan Babilon kuwa za tă rushe!
45 “Wuoguru oko uayi kuome, joga! Ringuru ukony ngimau! Ringuru uaye mirima mager mar Jehova Nyasaye.
“Ku fito daga cikinta, jama’ata! Ku tsere da ranku! Ku tsere daga zafin fushin Ubangiji.
46 Kik chunyu jogi kata bedo maluor ka wach mofwongʼ owinjore e piny; wach mofwongʼ achiel biro higani, machielo noluwe, wach mofwongʼ mar masira e piny, kendo mar jatelo ma ok dwar, jatelo machielo.
Kada zuciyarku tă yi suwu ko ku ji tsoro sa’ad da aka ji labarin a ƙasar, labari guda a wannan shekara, wani kuma a ta biye, labarin hargitsi a ƙasar mai mulki ya tasar wa mai mulki.
47 Nimar adiera kinde biro ma anakum nyiseche manono mag Babulon; pinye duto nobed gi wichkuot kendo joge duto mosenegi nolware iye.
Gama kwanaki tabbatacce suna zuwa, sa’ad da zan hukunta gumakan Babilon, zan kunyatar da dukan ƙasar kuma matattunta duk za su kwanta a cikinta.
48 Eka polo gi piny kod gik moko duto manie igi nokog gi ilo nikech Babulon, nimar koa nyandwat jonek nomonje,” Jehova Nyasaye wacho.
Sa’an nan sama da ƙasa da dukan abin da yake cikinsu, za su yi sowa ta murna a kan Babilon, gama daga arewa masu hallakarwa su auko mata,” in ji Ubangiji.
49 “Babulon nyaka podhi nikech jo-Israel mane onegi, mana kaka ji duto, mosenegi e piny osepodho nikech Babulon.
“Babilon za tă fāɗi saboda kisassun mutanen Isra’ila, kamar dai yadda kisassu dukan duniya suka fāɗi saboda Babilon.
50 Un joma osetonyne ligangla, auru kendo kik ugalru! Paruru Jehova Nyasaye e piny mabor, kendo upar Jerusalem.”
Ku waɗanda kuka tsere wa takobi, ku gudu kada ku tsaya! Ku tuna da Ubangiji a ƙasa mai nesa, ku kuma yi ta tunani a kan Urushalima.”
51 “Ochawa, nimar oseyanywa kendo wichkuot oumo wengewa, nikech joma oa e pinje mamoko osedonjo e kuonde maler mar od Jehova Nyasaye.”
“Mun sha kunya saboda zargin da ake yi mana kunya ta rufe mu, domin baƙi sun shiga tsarkakan wurare na gidan Ubangiji.”
52 Jehova Nyasaye wacho niya, “To kinde biro, ma anakume nyisechege manono, kendo e pinye mangima joma nigi adhonde nobed gi rem malit.
“Amma kwanaki suna zuwa,” in ji Ubangiji, “sa’ad da zan hukunta gumakanta, da kuma a dukan ƙasarta waɗanda aka yi wa rauni, za su yi nishi.
53 Kata ka Babulon ochopo e lwasi kendo ger ohingage motegno kuno, to anaor ji mondo okethe,” Jehova Nyasaye wacho.
Ko da Babilon za tă kai sararin sama ne, ta gina kagaranta mai ƙarfi, duk da haka zan aiki masu hallakarwa a kanta,” in ji Ubangiji.
54 “Ywak winjore koa Babulon, koko mar kethruok maduongʼ, koa e piny jo-Babulon.
“Ku ji muryar kuka daga Babilon, Da hargowar babbar hallakarwa daga ƙasar Babiloniyawa!
55 Jehova Nyasaye noketh Babulon; nomi koko olingʼ thi. Apaka mag wasigu nowuo ka pige mopongʼ; koko mar dwondgi nowinjre kendo.
Gama Ubangiji zai rushe Babilon, zai sa ta ƙame bakinta na alfarma. Sojoji za su yi ta kutsawa kamar raƙuman ruwa; suna tā da muryoyinsu.
56 Jaketh nobi ketho Babulon; jolweny mage nomaki, kendo atungʼ mag-gi notur. Nimar Jehova Nyasaye en Nyasaye machulo kuor ni ji kuom richogi; enochul duto.”
Gama mai hallakarwa ya auka wa Babilon, a kama sojojinta, a kuma kakkarya bakkunansu. Gama Ubangiji shi Allah ne mai sakayya; zai yi sakayya sosai.
57 Ruoth, ma nyinge en Jehova Nyasaye Maratego wacho niya, “Anami jodonge kod jogo mariek mer, jotendgi, jodong-gi kod jolweny bende; gininindi nyaka chiengʼ kendo ok ginichiew.”
Zan sa mahukuntanta da masu hikimarta, gwamnoninta, shugabanninta da sojojinta su sha su bugu; za su dinga yin barcin da ba za su farka ba,” in ji Sarkin, mai suna Ubangiji Maɗaukaki.
58 Ma e gima Jehova Nyasaye Maratego wacho: “Ohinga mar Babulon mangʼongo nolwar piny kendo dhorangeye mage maboyo nomoke mach; ji chandore kayiem nono, tich matek mar jotich en mana ramoki mach.”
Ni Ubangiji Maɗaukaki, na ce, “Za a baje katangan nan na Babilon mai kauri za a kuma ƙone dogayen ƙyamarenta da wuta; mutane sun wahalar da kansu a banza, al’umma sun yi wahala kawai domin wutar lalata.”
59 Ma e ote mane Jeremia janabi omiyo jatend jotije Seraya wuod Neria, ma wuod Maseya, kane odhi Babulon gi Zedekia ruodh Juda e higa mar angʼwen mar lochne.
Jawabin da annabi Irmiya ya ba Serahiya, ɗan Neriya, wato, jikan Ma’asehiya, lokacin da ya tafi tare da Zedekiya, Sarkin Yahuda, zuwa Babilon a shekara ta huɗu ta mulkinsa. Serahiya shi ne shugaba mai lura da gidajen saukar baƙi.
60 Jeremia nondiko e kitabu kuom masiche duto mano bi kuom Babulon, mago duto mane osendiki kuom Babulon.
Irmiya ya rubuta a littafi dukan masifun da za su auko wa Babilon, wato, dukan wannan magana da aka rubuta a kan Babilon.
61 Nowachone Seraya, “Ka ichopo Babulon, ne ni isomo wechegi mondo owinji.
Irmiya kuwa ya ce wa Serahiya, “Lokacin da ka kai Babilon, sai ka karanta dukan maganan nan.
62 Eka iwachi ni, yaye Jehova Nyasaye, isewacho ni ibiro ketho kae, mondo omi dhano kata le kik dag e iye; enodongʼ gunda nyaka chiengʼ.
Ka kuma ce, ‘Ya Ubangiji, kai ne ka yi magana a kan wannan wuri, cewa za ka lalatar da shi, har ba abin da zai zauna a ciki, mutum ko dabba. Wurin zai zama kufai har abada.’
63 Ka itieko somo kitabuni, twe kidi kuome kendo idire Yufrate.
Sa’ad da ka gama karanta wannan littafi, sai ka ɗaura wa littafin dutse, sa’an nan ka jefar da shi tsakiyar Kogin Yuferites.
64 Eka iwachi ni, ‘E kaka Babulon nonim ma ok nochak ochungʼ kendo nikech masira ma anakel kuome. Kendo joge nopodhi.’” Weche Jeremia ogik kae.
Sa’an nan ka ce, ‘Haka Babilon za tă nutse, ba za tă ƙara tashi ba saboda masifar da zan kawo mata. Mutanenta kuwa za su fāɗi.’” Wannan shi ne ƙarshen kalmomin Irmiya.

< Jeremia 51 >