< Isaya 51 >
1 Winjauru, un mumanyo tim makare kendo udwaro Jehova Nyasaye: Ngʼi aneuru lwanda mane ogolue, ranganeuru kama ne okuny mogolue;
“Ku kasa kunne gare ni, ku da kuna neman adalci kuke kuma neman Ubangiji. Dubi dutse daga inda aka yanke ku da kuma mahaƙar duwatsu inda aka fafe ku;
2 paruru Ibrahim wuonu kod Sara mane onywolou. Ne en mana ngʼat achiel kende kane aluonge kendo nagwedhe mi aloke oganda maduongʼ.
dubi Ibrahim, mahaifinku, da Saratu, wadda ta haife ku. Sa’ad da na kira shi kaɗai ne, na kuma albarkace shi na kuma mai da shi da yawa.
3 Jehova Nyasaye biro hoyo chuny Sayun adier; kendo obiro bedo gi kech kuom kuondene mokethore; enolok kuondene motimo ongoro chal ka Eden, kendo kuondene modongʼ gunda chal ka puoth Jehova Nyasaye. Mor gi ilo kaachiel gi erokamano gi wer mamit noyud kuome.
Tabbatacce Ubangiji zai ta’azantar da Sihiyona zai kuma duba da tausayi a kan dukan kufanta; zai sa hamadanta ta zama kamar Eden, ƙeƙasasshiyar ƙasarta kamar lambun Ubangiji. Za a sami farin ciki da murna a cikinta, godiya da ƙarar rerawa.
4 Winjauru un joga, chikuru itu un ogandana: Abiro golo chik kendo bucha makare nobed ler ne ogendini.
“Ku kasa kunne gare ni, mutanena; ku ji ni, al’ummata. Doka za tă fito daga gare ni; shari’ata za tă zama haske ga al’ummai.
5 Adiera mara sudo machiegni piyo, warruokna chiegni, kendo abiro ngʼado bura makare ne ogendini. Joma odak e dho nembe biro ngʼiya ka gin gi geno ni abiro resogi gi tekona.
Adalcina na zuwa da sauri, cetona yana a kan hanya, hannuna kuma zai kawo adalci ga al’ummai. Tsibirai za su dube ni su kuma jira da sa zuciya don hannuna.
6 Tingʼ wangʼi malo ingʼi polo, bende rang piny gie polo, nikech polo nolal nono mana ka iro, to piny bende biro ti mana ka law kendo oganda modak e iye notho mana ka lwangʼni. To resruok makelo nosiki nyaka chiengʼ kendo adiera mara ok norum.
Ku daga idanunku zuwa sammai ku dubi duniya a ƙasa; sammai za su ɓace kamar hayaƙi, duniya za tă shuɗe kamar riga mazaunanta kuma su mutu kamar ƙudaje. Amma cetona zai dawwama har abada, adalcina ba zai taɓa kāsa ba.
7 Winjauru un joma ongʼeyo tim makare, un oganda mondiko chikena e chunyu: Kik uluor weche midiro mag dhano kata luoro ayany mag ji.
“Ku ji ni, ku da kuka san abin da yake daidai, ku mutanen da kuke da dokata a zukatanku. Kada ku ji tsoron ba’ar da mutane suke yi ko ku firgita saboda zargin da suke yi.
8 Nimar olwenda biro chamogi duto ka law; kendo kudni nochamgi mana ka yie rombe. To adiera mara nosiki manyaka chiengʼ, kendo resruok makelo ok norum e kind tienge gi tienge.
Gama asu za su cinye su kamar riga; tsutsotsi za su cinye su kamar ulu. Amma adalcina zai dawwama har abada, cetona har dukan zamanai.”
9 Aa malo, Aa malo! Jiw badi motegno, yaye Jehova Nyasaye; aa malo kendo ijiwri, mana kaka ne ijiwori chon e ndalo mokadho. Donge in ema nitieko ondiek nam miluongo ni Rahab, mingʼado matindo tindo?
Ka tashi, ka tashi! Ka yafa wa kanka ƙarfi, Ya hannun Ubangiji; ka farka, kamar a kwanakin da suka wuce, kamar a zamanai na dā. Ba kai ba ne wanda ya yayyanka Rahab gunduwa-gunduwa, wanda ya soki dodon ruwan nan?
10 Donge in ema nomiyo nam oduono, ma gin pige mano chokore kuonde matut, kendo niloso yo e kind nam matut mondo joma ne ireso ongʼadi kadhi loka cha?
Ba kai ba ne ka busar da teku, ka busar da ruwan zurfafa masu girma, wanda ya yi hanya a cikin zurfafan teku saboda fansassu su ƙetare?
11 Joma Jehova Nyasaye osereso nodwogi. Ginidonji e dala Sayun ka giwer; mor mochwere nobed kuomgi. Ginibed gi mor kod ilo, kendo kuyo gi parruok nolal nono kuomgi.
Waɗanda Ubangiji ya fansar za su dawo. Za su shiga Sihiyona da waƙoƙi; madawwamin farin ciki zai rufe kansu da rawani. Murna da farin ciki zai cika su, baƙin ciki da nishi zai ɓace.
12 “An, kendo en An e Jal mahoyo chunyu. Angʼo momiyo uluoro yawuot dhano adhana matho, kendo maner mana ka lum,
“Ni kaɗai ne na ta’azantar da ku. Wane ne ku da kuke tsoron mutane masu mutuwa,’ya’yan mutane waɗanda suke ciyawa ne kawai,
13 momiyo wiwu owil gi Jehova Nyasaye ma Jachwechu, Jal mane oyaro polo kendo oketo mise mar piny, momiyo udak gi kihondko pile, nikech kum muyudo kuom ngʼama sandou, kendo oikore mar tiekou. Jal masandouno, ere gima geroneno ditim?
har da kuka manta da Ubangiji Mahaliccinku, wanda ya shimfiɗa sammai ya kuma kafa harsashen duniya, har kuna zama da tsoro kowace rana saboda fushin masu zalunci, waɗanda sun ƙudura sai sun hallaka? Gama ina fushin mai zalunci?
14 Joma ni e twech ma luoro omako ibiro gony machiegni; ok ginitho e kuondegi mag twech kendo ok ginichand chiemo.
Ba da daɗewa za a’yantar da’yan kurkuku; ba za su mutu a kurkuku ba, ba kuwa za su rasa abinci ba.
15 Nimar an Jehova Nyasaye ma Nyasachi mamiyo Nam gingore mi apaka wuo, Jehova Nyasaye Maratego e nyinge.
Gama ni ne Ubangiji Allahnku, wanda ya dama teku domin raƙumansa su yi ruri, Ubangiji Maɗaukaki ne sunansa.
16 Aseketo wechena e dhogi kendo aumi gi tipo mar lweta, an ema ne ayaro polo maketo kare, mi aketo mise mar piny kendo awachone jo-Sayun ni, ‘Un e joga.’”
Na sa maganata a bakinka na kuma rufe ka da inuwar hannuna, Na shimfiɗa sammai, na kafa harsashen duniya, na kuma ce wa Sihiyona, ‘Ku mutanena ne.’”
17 Aa malo, Aa malo! Chiew, yaye Jerusalem, in misemetho e kikombe mar mirima mager, moa e lwet Jehova Nyasaye, kendo isemadho kikombe mamero ji milungʼo nyaka duro.
Ki farka, ki farka! Ki tashi, ya Urushalima, ke da kika sha daga hannun Ubangiji kwaf na fushinsa, ke da kika shanye har ƙasar kwaf kwaf da ya sa mutane suna tangaɗi.
18 Kuom yawuowi duto mane onywolo onge moro amora mane nyalo taye kata mane nyalo telone komako lwete.
Cikin dukan’ya’yan da ta haifa; cikin dukan’ya’yan da ta yi reno babu wani da zai kama hannunta.
19 Masiche moluwore osemaki ma en kethruok kod tieki; kech kod ligangla, en ngʼa madihoyi kata duogo chunyi.
Waɗannan masifu riɓi biyu sun auko miki, wa zai ta’azantar da ke? Lalaci da hallaka, yunwa da takobi, wa zai ƙarfafa ki?
20 Yawuoti osepodho, giriere piny e yore mana ka mwanda mogengʼne ei obadho. Giyudo kum mager moa kuom Jehova Nyasaye kendo chwat mar Nyasache.
’Ya’yanki sun sume; sun kwanta kusurwar kowane titi, kamar barewar da aka kama da tarko. Sun cika da fushin Ubangiji da kuma tsawatawar Allahnki.
21 Kuom mano winj ma, in miseyudo masira midoko ngʼama omer to ok gi kongʼo.
Saboda haka ki ji wannan, ke mai wahala, wadda ta bugu, amma ba da ruwan inabi.
22 Ma e gima Jehova Nyasaye ma Nyasachi Manyalo Gik Moko Duto, ma en Nyasachi machwako joge e bura wacho, Ne, asegolo oko e lweti kikombe mane miyo ithembo, bende ok inichak imethi e kikombe mar mirimba kendo.
Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa, Allahnki, wanda ya kāre mutanensa, “Duba, na ƙwace daga hannunki kwaf da ya sa ki tangaɗi; daga wannan kwaf, kwaf na fushina, ba za ki ƙara sha ba.
23 Anaket kikombe e lwet joma sandou mane wacho ni, “Nind piny mondo wawuoth kuomi. Kendo niloko die ngʼeyi ka yo miwuothoe.”
Zan sa shi a hannuwan masu gwada miki azaba, waɗanda suke ce miki, ‘Fāɗi rubda ciki don mu iya taka a kanki.’ Kika kuma mai da bayanki kamar ƙasa, kamar titin da ake takawa a kai.”