< Hosea 13 >

1 Kane Efraim owuoyo, to ji ne tetni, nodhiale e piny Israel. To notimo richo kuom lamo Baal, mi notho.
Sa’ad da Efraim ya yi magana, mutane sun yi rawan jiki; an girmama shi a cikin Isra’ila. Amma sai ya zama mai laifi na yin wa Ba’al sujada, ya kuwa mutu.
2 Koro gimedo timo richo, bende giloso nyisechegi mag fedha mondo gilam, ma gin kido molos gi rieko mangʼeny, magi duto gin tich jopa bepe. Wachore kuom jogi niya, “Gitimo misango gi dhano, kendo ginyodho kido molos mar nyaroya.”
Yanzu sai yin zunubi a kai a kai suke; suna yin gumaka wa kansu daga azurfansu, da wayo suna sarrafa siffofi, dukansu aikin masu aikin hannu ne. Ana magana waɗannan mutane cewa, “Suna miƙa hadayar mutum su kuma sumbaci gumakan maruƙa.”
3 Emomiyo ginichal mana kaka ongʼwengʼo mokinyi, bende kaka thoo mar okinyi malal nono ka nyango owuok, bende kaka mihudhwe ma yamo keyo kar dino, bende kaka iro mawuok e dirisa.
Saboda haka za su zama kamar hazon safiya, kamar raɓar safen da yakan kakkaɓe, kamar ƙaiƙayin da ake tankaɗe daga masussuka, kamar hayaƙin da yake fita daga taga.
4 “To An e Jehova Nyasaye ma Nyasachu mane ogolou ua e piny Misri. Ok unyal yango Nyasaye moro amora ma ok An, onge Jawar machielo makmana An.
“Amma ni ne Ubangiji Allahnku, wanda ya fitar da ku daga Masar. Ba za ku yarda da wani Allah ba sai ni, ba wani Mai Ceto in ban da ni.
5 Ne aritou e piny motwo, maliel ka mach.
Na lura da ku a hamada, cikin ƙasar mai ƙunar zafi.
6 Kane apidhogi ne giyiengʼ chuth; kane giseyiengʼ to sunga nomakogi; ma wigi owil koda.
Sa’ad da na ciyar da su sun ƙoshi; sa’ad da suka ƙoshi, sai suka fara taƙama; sai suka manta da ni.
7 Omiyo anabi irgi ka sibuor, kendo ka kwach abiro buto negi e bath yo.
Saboda haka zan hau kansu kamar zaki, zan ɓuya a bakin hanya kamar damisa.
8 Anamonjgi mi ayiechgi matindo tindo mana ka ondiek ma omaa nyithinde. Anatiekgi mana ka sibuor, bende le mag bungu noyiechgi matindo tindo.
Kamar beyar da aka ƙwace mata’ya’yanta, zan fāɗa musu in ɓarke su. Kamar zaki zan cinye su; kamar naman jeji zan yayyage su.
9 “Osetieku yaye Israel, nikech ok udwara, ok udwar jakonyu.
“An hallaka ku, ya Isra’ila, domin kun tayar mini, kun tayar wa mai taimakonku.
10 Ere ruodhu mondo koro oresu? Ere jotendu e miechu, mane usekwayo ni, ‘Miwa ruodh kod jotendwa?’
Ina sarkinku, da zai cece ku? Ina masu mulkinku cikin dukan garuruwanku, waɗanda kuka ce, ‘Ba mu sarki da shugabanni’?
11 Kuom ich wangʼ mare ne amiyou ruoth kendo e mirimba ne agole oko.
Saboda haka cikin fushina na ba ku sarki, kuma cikin hasalata na ɗauke shi.
12 Timbe mamono mag Efraim osekan, kendo richoge osendik e kitabu.
An yi ajiyar laifin Efraim, aka lissafta zunubansa.
13 Rem machalo gi mar dhako mamuoch kayo nobine, to en nyathi maonge gi rieko, ma ka sa ochopo monego owuog e ich to okia kama iwuok godo.
Naƙuda ta zo masa kamar a mace mai haihuwa, amma shi yaro ne marar hikima; sa’ad da lokaci ya kai, ba ya zuwa inda mahaifa ta buɗe.
14 “Abiro resogi kuom teko mar piny joma otho kendo anakonygi kuom tho. In tho, ere masicheni duto, kata in piny joma otho, ere kethruokni? “Ok anakeche, (Sheol h7585)
“Zan fanshe su daga ikon kabari; zan cece su daga mutuwa. Ina annobanki, ya mutuwa? Ina hallakarka, ya kabari? “Ba zan ji tausayi ba, (Sheol h7585)
15 kata ka obedo ni odhi maber kamano e kind owetene. Yamb yor wuok chiengʼ moa ir Jehova Nyasaye nobi, kakudho koa e piny motwo, ma pigene mag sokni mamol nodwon, kod yewni mokuny bende nodwon. Mwandune manie dechege noyaki duto.
ko da ma ya ci gaba cikin’yan’uwansa. Iskar gabas daga Ubangiji za tă zo, tana hurawa daga hamada; maɓulɓularsa za tă kafe rijiyarsa kuma ta bushe. Za a kwashi kaya masu daraja na ɗakin ajiyarsa ganima.
16 Jo-Samaria nokum kuom richogi nikech gisengʼanyo ne Nyasachgi. Noneg-gi gi ligangla; nyithindgi matindo nochwad piny, to mondgi mapek nobar iyegi.”
Dole mutanen Samariya su ɗauki laifinsu, domin sun tayar wa Allahnsu. Za a kashe su da takobi; za a fyaɗa ƙananansu da ƙasa, za a ɓarke matansu masu ciki.”

< Hosea 13 >