< Chakruok 42 >

1 Kane Jakobo owinjo ni cham yudore e piny Misri, nowacho ne yawuote niya, “Angʼo ma omiyo ubet urangoru aranga?”
Sa’ad da Yaƙub ya sami labari cewa akwai hatsi a Masar, sai ya ce wa’ya’yansa maza, “Don me kuke duban juna kawai?”
2 Nodhi nyime kowachonegi niya, “asewinjo ni nitie cham e piny Misri. Dhiuru kuno kendo ungʼiewnwa cham, mondo mi wabed mangima kendo kech kik negwa.”
Ya ci gaba, “Na ji cewa akwai hatsi a Masar. Ku gangara can ku sayo mana, domin mu rayu kada mu mutu.”
3 Eka owete Josef apar nodhi Misri mondo odhi ongʼiew cham.
Sai goma daga cikin’yan’uwan Yusuf suka gangara don su saya hatsi daga Masar.
4 To Jakobo ne ok ooro Benjamin mowadgi Josef hie kodgi nikech noluor ni dipo ka gimoro ohinye.
Amma Yaƙub bai aiki Benyamin, ɗan’uwan Yusuf tare da sauran ba, gama yana tsoro kada wani abu yă faru da shi.
5 Kuom mano yawuot Jakobo kaachiel gi jo-Kanaan nodhi ngʼiewo cham nikech kech momako pinygi.
Sai’ya’yan Yaƙub suka isa Masar tare da sauran mutanen don sayen abinci, gama yunwar ta kai yankin Kan’ana ma.
6 To Josef ma jatend pinyno ema ji moa e pinje duto ne biro rundo kuome. Kuom mano, kane owete Josef ochopo, negikulore ne Josef nyaka e lowo.
To, Yusuf ne gwamnar ƙasar wanda yake sayar da hatsi ga dukan mutanenta. Saboda haka sa’ad da’yan’uwan Yusuf suka isa, sai suka rusuna masa har ƙasa da fuskokinsu.
7 Kane Josef oneno owetene, nofwenyogi to nowuondore mondo kik gingʼeye. Kendo nowuoyo kodgi gi gero kopenjogi niya, “Ua kanye?” To negidwoke niya, “Waa e piny Kanaan mondo wabi warund chiemo.”
Nan da nan da Yusuf ya ga’yan’uwansa, sai ya gane su, amma ya yi kamar baƙo, ya kuma yi musu magana da tsawa. Ya tambaya, “Daga ina kuka fito?” Suka amsa, “Daga ƙasar Kan’ana, don mu saya abinci.”
8 Kata obedo ni Josef nofwenyo owetene, gin to ne ok gifwenye.
Ko da yake Yusuf ya gane’yan’uwansa, su ba su gane shi ba.
9 Eka noparo lek mane oleko kuomgi kendo nowachonegi niya, “Un okwach kich! Kendo usebiro mondo une-ane kama pinywa nyapgodo.”
Sa’an nan ya tuna da mafarkansa game da su, ya kuma ce musu, “Ku’yan leƙen asiri ne! Kun zo don ku leƙi asirin ƙasar ku ga inda ba ta da tsaro.”
10 To negidwoke niya, “Ooyo ruodha. Jotichgi obiro mana mondo orund chiemo.
Suka amsa suka ce, “A’a, ranka yă daɗe, bayinka sun zo don saya abinci ne.
11 Waduto wan yawuot ngʼat achiel. Jotichgi gin joma kare, ma ok okwach kich.”
Mu duka’ya’yan mutum ɗaya maza ne. Bayinka mutane ne masu gaskiya, ba’yan leƙen asiri ba ne.”
12 To Josef nomedo wachonegi niya, “Ooyo! Usebiro mana ni mondo ungʼe kama pinywa nyapgodo.”
Ya ce musu “Sam! Kun zo ne ku ga inda ƙasarmu babu tsaro.”
13 To negiwacho niya, “Ruoth, jotichni ne yawuowi apar gariyo, yawuot ngʼat achiel, wadak e piny Kanaan. Owadwa ma chogo nyo odongʼ gi wuonwa, to achiel to ne olal.”
Amma suka amsa suka ce, “Bayinka dā su goma sha biyu ne,’yan’uwa,’ya’yan mutum guda maza, wanda yake zama a ƙasar Kan’ana. Ƙaraminmu yanzu yana tare da mahaifinmu, ɗayan kuma ya rasu.”
14 Josef nowachonegi niya, “En mana kaka ne awachonu: Un okwach kich!
Yusuf ya ce musu, “Daidai ne yadda na faɗa muku. Ku’yan leƙen asiri ne!
15 Kendo ma e kaka ibiro temu: Akwongʼora e nying Farao ni ok unuwuok ka makmana ka ukelo owadu ma chogo ka.
Ga kuwa yadda za a gwada ku. Muddin Fir’auna yana a raye, ba za ku bar wannan wuri ba sai ƙaramin ɗan’uwanku ya zo nan.
16 Oruru achiel kuom oweteu mondo odhi oom owadu; to joma odongʼ ibiro kano e od twech, mondo mi wane anena ka weche ma uwacho gin adier. To ka ok gin adier, to akwongʼora gi nying Farao, ni un okwach kich!”
Ku aiki ɗaya daga cikinku yă kawo ɗan’uwanku; za a sa sauranku a kurkuku, saboda a gwada maganarku a ga ko gaskiya ce kuke faɗi. In ba haka ba, to, da ran Fir’auna, ku’yan leƙen asiri ne!”
17 Kendo noketogi duto e od twech kuom ndalo adek.
Ya kuwa sa su duka a kurkuku na kwana uku.
18 Odiechiengʼ mar adek, Josef nowachonegi niya, “Timuru ma mondo mi udagi, nikech aluoro Nyasaye:
A rana ta uku, Yusuf ya ce musu, “Ku yi wannan za ku kuwa rayu, gama ina tsoron Allah.
19 Ka un joma kare, weuru achiel kuomu odongʼ ka, to joma odongʼ to odhiyo kendo oter cham ne joodu makoro chandore ka.
In ku mutane masu gaskiya ne, ku bar ɗaya daga cikin’yan’uwanku yă zauna a kurkuku, yayinda sauranku su tafi, su kai hatsi don gidajenku da suke yunwa.
20 To nyaka ukel owadu ma chogo ira, mondo omi angʼe ni uwacho adieri kendo mondo owaduni kik tho.” Kendo negitimo kamano.
Amma dole ku kawo ƙaramin ɗan’uwanku gare ni, saboda a tabbatar da maganarku har ba za ku mutu ba.” Suka kuwa yi haka.
21 Negiwacho e kindgi giwegi niya, “Adier kum ni waseyudo nikech owadwa. Ne waneno ka chunye chandore kane osayowa mondo wares ngimane to ne ok wanyal winje. Ma ema omiyo chandruogni osebironwa.”
Sai suka ce wa juna, “Tabbatacce ana hukunta mu ne saboda ɗan’uwanmu. Mun ga yadda ya yi wahala sa’ad da ya roƙe mu saboda ransa, amma ba mu saurare shi ba, shi ya sa wannan wahala ta zo mana.”
22 Reuben nodwokogi niya, “Donge ne akwerou ni kik utimne rawerano marach? To ne ok unyal winja! Koro nyaka chulnwa kuor nikech rembe.”
Ruben ya amsa, “Ban faɗa muku cewa kada ku ɗauki alhakin yaron nan ba, sai kuka ƙi ji, to, yau ga alhakin jininsa muke biya.”
23 To ne ok gingʼeyo ni Josef owinjo gima giwacho nikech Josef noketo ngʼama lokone wach.
Ba su san cewa Yusuf yana jin su ba, da yake yana amfani da mai fassara ne.
24 Kane Josef owuok irgi, noywak ahinya, bangʼe noduogo irgi mochako wuoyo kodgi. Nokawo Simeon mi otweye e nyimgi ka gineno.
Sai ya juya daga gare su ya yi kuka, sa’an nan ya dawo ya yi musu magana kuma. Ya sa aka ɗauke Simeyon daga gare su, aka daure shi a idanunsu.
25 Josef nogolo chik mondo oket cham e ogundegi, odwokne ngʼato ka ngʼato pesane mane obirogo e ogunde, kendo mondo omigi gima ginyalo chamo e wangʼ yo ka gidok. Bangʼ kane osetimonegi ma,
Yusuf ya yi umarni a cika buhunansu da hatsi, a kuma sa azurfan kowane mutum a cikin buhunsa, a kuma ba su kalaci don tafiyarsu. Bayan aka yi musu wannan,
26 negiketo cham e ngʼe pundegi kendo gidhi.
suka jibga hatsinsu a kan jakuna, sai suka kama hanya.
27 Kamane gibuore gotieno, achiel kuomgi nogonyo gunde mondo omi pundane chiemo, kendo noneno pesane ka otwe e dho ogunde.
A wurin da suka tsaya don su kwana, ɗaya daga cikinsu ya buɗe buhunsa don yă ciyar da jakinsa, sai ya ga azurfansa a bakin buhunsa.
28 Nowacho nowetene niya, “Osedwokna pesana, eri go en e dho ogunda.” Chunygi nobwok ma gibedo moluor kagiwacho niya, “Angʼo ma Nyasaye osetimonwa ni?”
Sai ya ce wa’yan’uwansa, “An mayar mini da azurfata. Ga shi a cikin buhuna.” Zuciyarsu ta karai, suka dubi juna suna rawan jiki, suka ce, “Mene ne wannan da Allah ya yi mana?”
29 Kane gibiro ir Jakobo wuon-gi e piny Kanaan, neginyise duto mane osetimorenegi. Negiwacho niya,
Sa’ad da suka zo wurin mahaifinsu Yaƙub a ƙasar Kan’ana, suka faɗa masa dukan abin da ya faru da su. Suka ce,
30 “Ngʼat ma ruodh pinyno nowuoyo kodwa mager kendo nokawowa mana ka okwach kich modhi nono pinygi.
“Mutumin da yake shugaba a ƙasar ya yi mana matsananciyar magana, ya kuma ɗauke mu tamƙar’yan leƙen asirin ƙasa.
31 To ne wawachone ni, ‘Wan joma kare; ok wan okwach kich.
Amma muka ce masa, ‘Mu masu gaskiya ne; mu ba’yan leƙen asiri ba ne.
32 Ne wan yawuowi apar gariyo, yawuot ngʼat achiel. Achiel kuomwa nolal, kendo ma chogo to odongʼ gi wuonwa e piny Kanaan.’
Dā mu’yan’uwa ne goma sha biyu,’ya’yan mahaifi guda maza. Ɗayanmu ya rasu, kuma ƙaramin yanzu yana tare da mahaifinmu a Kan’ana.’
33 “Eka ruodhno nowachonwa ni, ‘Ma e kaka abiro ngʼeyo kata ka un joma kare: Achiel kuomu odongʼ ka kendo joma odongʼ oter chiemo ne joodu makoro chandore ka.
“Sai mutumin wanda yake shugaba a kan ƙasar ya ce mana, ‘Ga yadda zan san ko ku mutane masu gaskiya ne. Ku bar ɗaya daga cikin’yan’uwanku a nan tare da ni, ku ɗauki abinci domin gidajenku masu yunwa, ku tafi.
34 To kelnauru omeru ma chogo mondo mi abed gadiera ni ok un okwach kich to un joma kare. Eka anaduoknu owadu kendo ulok ohala e pinyni.’”
Amma ku kawo mini ƙaramin ɗan’uwanku domin in san cewa ku ba’yan leƙen asiri ba ne, amma mutane ne masu gaskiya. Sa’an nan zan mayar muku da ɗan’uwanku, ku kuma iya yin sana’a a ƙasar.’”
35 Kane gigonyo ogundegi, ngʼato ka ngʼato noyudo ofuku mar pesane e dho gunde! Kane gineno pesago, giduto ne gibuok ahinya kaachiel gi wuon-gi.
Yayinda suke juyewa hatsi daga buhunansu, sai ga ƙunshin azurfan kowane mutum a buhunsa! Sa’ad da su da mahaifinsu suka ga ƙunshe-ƙunshen kuɗi, suka firgita.
36 Jakobo wuon-gi nowachonegi niya, “Usemaya nyithinda. Josef onge, kendo Simeon bende onge, kendo koro Benjamin bende udwaro maya. Gik moko duto ok nikare koda!”
Yaƙub mahaifinsu, ya ce musu, “Kun sa ni rashin’ya’yana. Yusuf ya rasu, Simeyon kuma ba ya nan, yanzu kuma kuna so ku ɗauki Benyamin. Kome yana gāba da ni!”
37 Eka Reuben nowacho ne wuon-gi niya, “Inyalo nego yawuota ka ok aduogoni Benjamin. Weye e lweta kendo abiro duoge.”
Sai Ruben ya ce wa mahaifinsa, “Ka kashe dukan’ya’yana maza, in ban dawo da shi gare ka ba. Ka sa shi ga kulawata, zan kuwa dawo da shi.”
38 To Jakobo nodwoke niya, “Wuoda ok nyal dhi kuno kodu; owadgi osetho kendo en kende ema odongʼ, ka gimoro marach otimorene e wuodhno, to ubiro miyo atho gi kuyo.” (Sheol h7585)
Amma Yaƙub ya ce, “Ɗana ba zai gangara zuwa can tare da ku ba, ɗan’uwansa ya rasu, shi ne kaɗai ya rage. In wani abu ya faru da shi a tafiyar da za ku yi, za ku sa furfurata ta gangara zuwa kabari cikin baƙin ciki.” (Sheol h7585)

< Chakruok 42 >