< Chakruok 31 >
1 Jakobo nowinjo ni yawuot Laban ne wacho niya, “Jakobo osekawo gik ma wuonwa nigo duto kendo oseyudo mwandugi duto koa kuom wuonwa.”
Yaƙub ya ji cewa’ya’ya Laban mazan suna cewa, “Yaƙub ya kwashe dukan abin da mahaifinmu yake da shi, ya kuma sami dukan wannan arziki daga abin da yake na mahaifinmu.”
2 Kendo Jakobo noneno ni pach Laban ok nikode kaka chon.
Yaƙub kuma ya lura cewa halin Laban gare shi ya canja ba kamar yadda yake a dā ba.
3 Eka Jehova Nyasaye nowacho ne Jakobo niya, “Dogi e pinyu ir oweteni kendo abiro bet kodi.”
Sai Ubangiji ya ce wa Yaƙub, “Koma ƙasar kakanninka da kuma danginka, zan kuwa kasance tare da kai.”
4 Kuom mano Jakobo nooro wach ne Rael kod Lea mondo gibi e lek kumane okwayoe.
Saboda haka Yaƙub ya aika a ce wa Rahila da Liyatu su zo jeji inda garkunan suke.
5 Nowachonegi niya, “Aneno ni paro ma wuonu nigo koda ok en paro mane en-go mokwongo, kata kamano Nyasach wuora osebedo koda.
Sai ya ce musu, “Na ga cewa halin mahaifinku gare ni ba kamar yadda dā yake ba, amma Allah na mahaifina yana tare da ni.
6 Ungʼeyo kaka asetiyo ne wuonu gi tekra duto.
Kun san cewa na yi aiki wa mahaifinku da dukan ƙarfina,
7 To wuonu osewuonda ka oloko chudona nyadipar. To kata kamano, Nyasaye ok oseweyo otimona marach.
duk da haka mahaifinku ya cuce ni ta wurin sauya albashina sau goma. Amma dai, Allah bai yardar masa yă yi mini lahani ba.
8 Wuonu nowacho ni, ‘Mago ma kitgi angʼech nobed pokni;’ eka jamni duto nonywolo mago ma kitgi angʼech kende, to bende kane owacho ni, ‘Mago ma kitgi rabok nobed pokni,’ eka jamni duto nonywolo mana mago ma kitgi rabok.
In ya ce, ‘Dabbare-dabbare ne za su zama ladanka,’ sai dukan garkunan su haifi dabbare-dabbare, in kuma ya ce, ‘Masu zāne-zāne ne za su zama ladanka,’ sai dukan garkunan su haifi ƙananan masu zāne-zāne.
9 Kuom mano Nyasaye osekawo kweth mag jamni mag wuonu kendo osemiyagi.
Ta haka Allah ya kwashe dabbobin mahaifinku ya ba ni.
10 “E kinde mane jamni mathuondi dwaro luwo jamni mamon, naleko ni nywogi duto mane oluwo jamni mamon ne gin mago man-gi kido marabok gi mago man-gi kido marangʼech kod mago man-gi kido mopogore opogore.
“A lokacin ɗaukar cikin garken, na taɓa yin mafarki inda na ga bunsuran da suke barbara da garken, masu dabbare-dabbare, ko babare-babare, ko masu zāne-zāne ne.
11 Malaika mar Nyasaye noluonga e lek ni, ‘Jakobo.’ Eka nadwoke ni, ‘An ka.’
Sai mala’ikan Allah ya ce mini a mafarkin, ‘Yaƙub.’ Sai na amsa na ce, ‘Ga ni.’
12 Eka malaika nomedo wachona ni, ‘Tingʼ wangʼi kendo ineye kaka nywogi duto maluwo diek gin rabok, angʼech kod ma dikiyo, nimar aseneno gik moko duto ma Laban osebedo katimoni.
Ya ce, ‘Ɗaga idanunka ka gani, dukan bunsuran da suke hawan garken, masu dabbare-dabbare, ko babare-babare, ko masu zāne-zāne ne, gama na ga dukan abin da Laban yake yin maka.
13 An e Nyasaye mane ofwenyoreni Bethel kamane iwiroe siro gi mo kendo kama ne isingori kikwongʼori ne an. Koro wuogi ia e pinyni kendo idog thuru.’”
Ni ne Allah na Betel, inda ka zuba wa al’amudi mai, da kuma inda ka yi mini alkawari. Yanzu ka bar wannan ƙasa nan take, ka koma ƙasarka ta ainihi.’”
14 Eka Rael kod Lea nodwoke niya, “Bende pod wadongʼ gi pok moro amora e mwandu wuonwa?
Sai Rahila da Liyatu suka amsa suka ce, “Muna da wani rabo a gādon kayan mahaifinmu ne?
15 Donge tinde okwanowa mana kaka jomoko nono? Ok en mana ni osechiwowa kende, to osechano nyaka mwandu duto mane okendwa.
Ba kamar baƙi ne yake ɗaukarmu ba? Ba sayar da mu kaɗai ya yi ba, har ma ya yi amfani da abin da aka biya saboda mu.
16 Adier mwandu duto ma Nyasaye osegolo kuom wuonwa gin mawa kod nyithindwa. Omiyo tim gimoro amora ma Nyasaye osenyisi.”
Tabbatacce dukan dukiyar da Allah ya kwashe daga mahaifinmu ya zama namu da’ya’yanmu. Saboda haka ka yi duk abin da Allah ya faɗa maka.”
17 Eka Jakobo nokawo nyithinde kod monde mi oketo ewi ngamia,
Sa’an nan Yaƙub ya sa’ya’yansa da matansa a kan raƙuma,
18 kendo nosembo jambe duto e nyime kaachiel gi gik moko duto mane osechoko e piny Padan Aram, mondo odhi ir Isaka wuon-gi e piny Kanaan.
ya kuma kora dukan dabbobinsa, suka ja gabansa, tare da dukan abubuwan da ya samu a Faddan Aram, don su tafi wurin mahaifinsa Ishaku a ƙasar Kan’ana.
19 Kane Laban osedhi ngʼado yie rombe, Rael nokwalo nyiseche mag wuon-gi.
Sa’ad da Laban ya tafi don askin tumakinsa, sai Rahila ta sace gumakan gidan mahaifinta.
20 To kata kamano, Jakobo nowuondo Laban ja-Aram ka ok onyise ni odok thurgi.
Yaƙub kuwa ya ruɗe Laban mutumin Aram da bai sanar da shi zai gudu ba.
21 Kuom mano noringo gi mago mane en-go duto, kendo nongʼado Aora koluwo yo mochomo piny gode mag Gilead.
Saboda haka ya gudu da dukan abin da ya mallaka, ya ƙetare Kogi, ya nufi yankin tuddan Gileyad.
22 E odiechiengʼ mar adek Laban nowinjo ni Jakobo osepondo modhi.
A rana ta uku, sai aka faɗa wa Laban cewa Yaƙub ya gudu.
23 Nokawo wedene molawo Jakobo; kuom ndalo abiriyo; kendo nojuke e piny gode mag Gilead.
Sai Laban ya ɗauki danginsa tare da shi, ya bi bayan Yaƙub har kwana bakwai, ya kuma same shi a yankin tuddan Gileyad.
24 Eka Nyasaye nofwenyore ne Laban ja-Aram gotieno e lek mi owachone niya, “Ne ni ok iwachone Jakobo gimoro amora, maber kata marach.”
Sai Allah ya bayyana ga Laban mutumin Aram a mafarki da dare, ya ce masa, “Ka yi hankali kada ka faɗa wa Yaƙub wani abu, ko mai kyau ko marar kyau.”
25 Ka Laban nojuko Jakobo noyudo ka oseguro hembe e piny gode mag Gilead kendo mi en bende gi wedene noguro hembe kanyo.
Yaƙub ya riga ya kafa tentinsa a yankin tuddan Gileyad sa’ad da Laban ya same shi. Laban da danginsa suka kafa sansani a can su ma.
26 Eka Laban nopenjo Jakobo niya, “En angʼo ma isetimoni? Isewuonda kendo iseringa gi nyiga mana ka joma omak e lweny.
Sai Laban ya ce wa Yaƙub, “Me ke nan ka yi? Ka ruɗe ni, ka kuma ɗauki’ya’yana mata kamar kamammun yaƙi.
27 Ere gima nomiyo iringo lingʼ-lingʼ ka akia? Angʼo ma nomoni nyisa, mondo omi asewi gi mor kiwerni kendo igoni thum?
Me ya sa ka gudu a ɓoye ka kuma ruɗe ni? Me ya sa ba ka faɗa mini don in sallame ka da farin ciki da waƙoƙi haɗe da kiɗin ganguna da garayu ba?
28 Bende ne ok iweyo agoyoni oriti gi nyiga gi nyikwaya. Kuom mano isetimo gima ofuwo.
Ba ka ma bari in sumbaci jikokina da’ya’yana mata in yi musu bankwana ba. Ka yi wauta.
29 Ngʼe ni an-gi teko mar hinyi, to Nyasach wuonu ne onyisa otieno manyoro ni, ‘Ne ni ok iwachone Jakobo gimoro amora, maber kata marach.’
Ina da iko in cuce ka; amma jiya da dare Allahn mahaifinka ya faɗa mini, ‘Ka yi hankali kada ka faɗa wa Yaƙub wani abu ko mai kyau ko marar kyau.’
30 Angʼeyo ni nyoro iwuok nikech siso ma in-go mar dok ir joodu. To angʼo momiyo nyoro ikwalo nyisechena?”
Yanzu ka gudu domin kana marmari komawa gidan mahaifinka. Amma don me ka sace mini gumakana?”
31 Jakobo nodwoko Laban niya, “Ne aluor nikech nyo aparo ni dipo ka imaya nyigi githuon.
Yaƙub ya amsa wa Laban, “Na ji tsoro ne, domin na yi tsammani za ka ƙwace’ya’yanka mata daga gare ni ƙarfi da yaji.
32 To ngʼato angʼata ma iyudo gi nyisechegi ok nokwo. E nyim jowagi, rang in iwuon giri moro amora madabedgo kendo ka iyudo to kaw.” To Jakobo ne ok ongʼeyo ni Rael nosekwalo nyisechego.
Amma in ka sami wani wanda yake da gumakanka, ba zai rayu ba. Kai da kanka ka duba a gaban danginmu, ko akwai wani abin da yake naka a nan tare da ni; in ka gani, ka ɗauka.” Yaƙub dai bai san cewa Rahila ta sace gumakan ba.
33 Eka Laban nodonjo ei hemb Jakobo kendo ei hemb Lea kendo ei hemb jotichgi ariyo ma nyiri to ne ok oyudo gimoro. Bangʼ kane osea ei hemb Lea nodonjo ei hemb Rael.
Saboda haka Laban ya shiga tentin Yaƙub, ya shiga tentin Liyatu da kuma tentuna matan nan biyu bayi, amma bai sami kome ba. Bayan ya fita daga tentin Liyatu, sai ya shiga tentin Rahila.
34 Noyudo ka Rael osekawo nyisechego mopando e bwo kom ngamia mobetie. Laban nodwaro gik moko duto mane ni ei hema to ne ok oyudo gimoro.
Rahila fa ta kwashe gumakan gidan ta sa su cikin sirdin raƙumi, ta kuma zauna a kansu. Laban ya bincika cikin kowane abu a tentin amma bai sami kome ba.
35 Rael nowacho ni wuon-gi niya, “Yaye ruodha, kik mirima maki koda ni atamora chungʼ e nyimi nikech an e kindena mag neno malo.” Kuom mano Laban nomanyo nyisechenego to ne ok oyudo.
Sai Rahila ta ce wa mahaifinta, “Kada ka yi fushi, ranka yă daɗe da ban tashi tsaye a gabanka ba; gama ina al’adar mata ne.” Saboda haka ya bincika amma bai sami gumakan gidan ba.
36 Jakobo mirima nomako mi odhawo gi Laban. Nopenje niya, “En richo mane masetimo momiyo ilawa matek kama?
Yaƙub ya fusata, ya kuma yi wa Laban faɗa. Ya tambayi Laban, “Mene ne laifina? Wanda zunubi na yi da kake farautata?
37 Koro ero isemanyo giga duto, angʼo ma iyudo ma mari? Kete e lela e nyim oweteni kod owetena kendo we gingʼad bura e kindwa.
Yanzu da ka bincika dukan kayayyakina, me ka samu da yake na gidanka? Kawo shi nan a gaban danginka da kuma dangina, bari su zama alƙali tsakaninmu biyu.
38 “Asebedo kodi koro higni piero ariyo, to rombi kata dieki pok obwogo bende achamo imi kata achiel.
“Na kasance tare da kai shekaru ashirin. Tumakinka da awakinka ba su yi ɓarin ciki ba, ban kuwa ci raguna daga garkunanka ba.
39 Ne ok akeloni chiayo ma ondiek ochamo; to ne achulo chiayo mangima an awuon. Bende ne iketo ni achuli kuom gimoro amora mane okwal gotieno kata godiechiengʼ.
Ban kawo dabbobinka da namun jeji suka yayyaga; na kuma ɗauki hasarar ba? Ka nemi in biya dukan abin da aka sace da rana ko da dare.
40 Kamano e kaka ne abet; chiengʼ nochama godiechiengʼ kendo koyo nochama gotieno, kendo nindo noringo oa e wangʼa.
Yanayin da na kasance ke nan, da rana na sha zafin rana da dare kuma na sha sanyi, ga rashin barci.
41 Ne en kama kuom higni piero ariyo kane an e odi. Ne atiyoni kuom higni apar gangʼwen ne nyigi ariyo, kendo higni auchiel ne jambi, kendo ne imaya pokna nyadipar.
Haka ya kasance shekaru ashirin da na yi a gidanka. Na yi maka aiki shekaru goma sha huɗu domin’ya’yanka mata biyu, na kuma yi shekaru shida domin garkunanka, ka kuma canja albashina sau goma.
42 Ka dine ni Nyasach wuora, Nyasach Ibrahim, kod luor mane Isaka nigo, ne ok ni koda, adier dine iriemba gi lweta nono. To Nyasaye oseneno chandruokna gi tich matek mar lweta, kendo nyo okweri otieno manyoro ni kik itimna gimoro marach.”
Da ba don Allah na mahaifina, Allah na Ibrahim da kuma Tsoron Ishaku ya kasance tare da ni ba, tabbatacce da ka sallame ni hannu wofi. Amma Allah ya ga wahalata da famar hannuwana, ya kuwa tsawata maka da dare jiya.”
43 Laban nodwoko Jakobo niya, “Mon-go gin nyiga, nyithindogo gin nyithinda, kendo kwethgo gin kwethga. Gik moko duto minenogo gin maga. To koro en angʼo marach madatimne nyigagi, kata ne nyithindo ma ginywolo?
Laban ya amsa wa Yaƙub, “Matan,’ya’yana ne,’ya’yansu,’ya’yana ne, garkunan kuma garkunana ne. Dukan abin da kake gani, nawa ne. Duk da haka me zan yi a rana ta yau ga waɗannan’ya’yana mata, ko kuma ga’ya’yan da suka haifa?
44 Bi, mondo watim singruok, in kod an, kendo we obed kaka ranyisi e kindwa kodi.”
Zo, bari mu ƙulla yarjejjeniya, da kai da ni, bari kuma ta kasance shaida a tsakaninmu.”
45 Omiyo Jakobo nokawo kidi mochunge ka siro.
Saboda haka Yaƙub ya ɗauki dutse ya kafa yă zama al’amudi.
46 Nowacho ne wedene niya, “Chokuru kite moko.” Kuom mano negikawo kite kendo negichokogi pith mine gichiemo but pidhno.
Ya ce wa danginsa. “Ku tattara waɗansu duwatsu.” Sai suka kwashe duwatsu suka tsiba, suka kuwa ci abinci a can kusa da tsibin.
47 Laban nochako nying kanyo ni Jegar-Sahadutha; kendo Jakobo nochake ni Galeed.
Laban ya sa masa suna Yegar Sahaduta, Yaƙub kuwa ya kira shi Galeyed.
48 Laban nowacho niya, “Pidhni en janeno e kinda kodi kawuono!” Mano emomiyo iluonge ni Galeed.
Laban ya ce, “Wannan tsibi, shi ne shaida tsakaninka da ni a yau.” Shi ya sa aka kira shi Galeyed.
49 Bende kanyo nochak ni Mizpa (tiende ni kar ngʼicho), nikech Laban nowacho niya, “Mad Jehova Nyasaye bed jarit e kinda kodi ka wan mabor.
Aka kuma kira shi Mizfa, domin ya ce, “Ubangiji yă sa ido tsakanin ni da kai sa’ad da muka rabu da juna.
50 Ka isando nyiga kata ikendo nyiri mamoko bangʼ nyigagi, kata obedoni onge janeno kae, to ngʼe malongʼo ni Nyasaye e janeno e kindwa.”
Laban ya ce in ka wulaƙanta’ya’yana mata, ko ka auri waɗansu mata ban da’ya’yana mata, ko da yake babu wani da yake tare da mu, ka tuna cewa Allah shi ne shaida tsakaninka da ni.”
51 Laban nomedo wacho ne Jakobo niya, “Ne pidhni kendo ne sironi maseketo e kinda kodi.
Laban ya kuma ce wa Yaƙub, “Ga wannan tsibi, ga kuma wannan al’amudin da na kafa tsakaninka da ni.
52 Pidhni kata sironi gin joneno ni ok nakadh pidhni mondo amonji kendo in bende ok nikadh pidhni kata sironi mondo imonja.
Wannan tsibin shi ne shaida, wannan al’amudi kuma shaida ne, cewa ba zan tsallake wannan tsibi zuwa gefenka don in cuce ka ba, kai kuma ba za ka tsallake wannan tsibi da al’amudi zuwa gefena don ka cuce ni ba.
53 Mad Nyasach Ibrahim, kod Nahor, gi Nyasach kwereni obed jangʼad bura e kindwa.” Omiyo Jakobo notimo kwongʼruok e nying Nyasach Isaka wuon-gi.
Bari Allah na Ibrahim da Allah na Nahor, Allah na iyayensu, yă zama alƙali tsakaninmu.” Saboda haka Yaƙub ya yi rantsuwa da sunan Tsoron mahaifinsa Ishaku.
54 Notimo misango e godno kendo noluongo wedene e nyasino. Bangʼ kane gisechiemo, ne ginindo kanyo.
Ya miƙa hadaya a can a ƙasar tudu, ya kuma gayyaci danginsa zuwa wurin cin abinci. Bayan suka ci, sai suka kwana a can.
55 Kiny ne gokinyi mangʼich, Laban nogone nyige gi nyikwaye oriti kendo nogwedhogi. Eka nowuok modok dala.
Da sassafe kashegari sai Laban ya sumbaci jikokinsa da’ya’yansa mata, ya sa musu albarka. Sa’an nan ya yi bankwana da su, ya koma gida.