< Chakruok 12 >

1 Jehova Nyasaye nowacho ne Abram niya, “Dar iwe pinyu gi jou kod joodu mondo idhi e piny ma abiro nyisi.
Ubangiji ya ce wa Abram, “Tashi ka bar ƙasarka, da mutanenka, da iyalin mahaifinka, ka tafi ƙasar da zan nuna maka.
2 “Anaketi oganda maduongʼ kendo anagwedhi; anami nyingi bed gi huma, kendo anami ibed gweth ne ji.
“Zan mai da kai al’umma mai girma, zan kuma albarkace ka; zan sa sunanka yă zama mai girma, ka kuma zama sanadin albarka.
3 Anagwedh jogo ma gwedhi kendo anakwongʼ jogo makwongʼi, kendo ogendini duto manie piny nogwedhi nikech in.”
Zan albarkaci duk wanda ya albarkace ka, in kuma la’anci duk wanda ya la’anta ka, dukan mutanen duniya za su sami albarka ta wurinka.”
4 Omiyo Abram nowuok kaka Jehova Nyasaye nosenyise kendo Lut nodhi kode. Abram ne ja-higni piero abiriyo gabich kane owuok Haran.
Saboda haka Abram ya tashi yadda Ubangiji ya faɗa masa; Lot ma ya tafi tare da shi. Abram yana da shekaru 75, sa’ad da ya tashi daga Haran.
5 Nokawo chiege Sarai, gi Lut wuod owadgi, gi mwandu duto mane gisechoko kod wasumbini duto mane gin-go Haran, kendo negichako wuoth mar dhi Kanaan mi negichopo kuno.
Abram ya ɗauki matarsa Saira da Lot ɗan ɗan’uwansa, da dukan mallakar da suka tattara, da kuma mutanen da suka samu a Haran, suka kama hanya zuwa ƙasar Kan’ana.
6 Abram nowuotho e piny mochopo Shekem e tiend yath maduongʼ mar More. E kindego jo-Kanaan nodak e pinyno.
Abram ya ratsa ƙasar har zuwa wurin babban itace na More a Shekem. A lokacin Kan’aniyawa suna a ƙasar.
7 Jehova Nyasaye nofwenyore ne Abram mi owachone niya, “Anami kothi pinyni.” Omiyo Abram nogero kendo mar misango kanyo ne Jehova Nyasaye mane osefwenyorene.
Ubangiji ya bayyana ga Abram ya ce, “Ga zuriyarka ne zan ba da wannan ƙasa.” Saboda haka Abram ya gina bagade a can ga Ubangiji, wanda ya bayyana gare shi.
8 Noa kanyo modhi e piny gode ma yo wuok chiengʼ mar Bethel kendo nogero hembe e kind Bethel man yo podho chiengʼ to gi Ai man yo wuok chiengʼ. Kanyo nogeroe kendo mar misango ne Jehova Nyasaye kendo nolamo Jehova Nyasaye kanyo.
Daga can, ya ci gaba zuwa wajen tuddai a gabashin Betel ya kafa tentinsa, Betel yana yamma, Ai, kuma a gabas. A can ya gina bagade ga Ubangiji ya kuma kira bisa sunan Ubangiji.
9 Eka Abram nochako wuoth kendo odhi nyime giwuoth kochomo Negev.
Sa’an nan Abram ya tashi ya ci gaba da tafiya zuwa wajen Negeb.
10 Koro kech nomako pinyno kendo Abram nodhi Misri mondo odhi odag kuno kuom kinde matin nikech kech ne duongʼ.
To, a lokacin, an yi yunwa a ƙasar, sai Abram ya gangara zuwa Masar don yă zauna a can na ɗan lokaci, domin yunwa ta yi tsanani.
11 Kane ochiegni donjo Misri, nowacho ne Sarai chiege niya, “Angʼeyo kaka in dhako ma jaber.
Yayinda yana gab da shiga Masar, sai ya ce wa matarsa Saira, “Na sani ke kyakkyawar mace ce.
12 Ka jo-Misri oneni, gibiro wacho, ‘Ma en chiege.’ Mi gininega to inires ngimani.
Sa’ad da Masarawa suka ganki, za su ce, ‘Wannan matarsa ce.’ Za su kuwa kashe ni, su bar ki da rai.
13 Wach ni in nyamera, mondo mi gitimna maber kendo ngimana obedie nikech in.”
Saboda haka ki ce ke’yar’uwata ce, domin ta dalilinki a mutunta ni, a kuma bar ni da rai.”
14 Kane Abram ochopo Misri, jo-Misri noneno Sarai kaka ne en dhako ma jaber miwuoro.
Sa’ad da Abram ya isa Masar, Masarawa suka ga cewa Saira kyakkyawa mace ce ƙwarai.
15 Kendo kane jodong Farao oneno Sarai, negiwuoro berne ne Farao kendo nokawe motere kar dak ruoth.
Sa’ad da fadawan Fir’auna suka gan ta kuwa, sai suka yabe ta wajen Fir’auna, aka kuwa kawo ta cikin fadarsa.
16 Farao nomiyo Abram rit maber nikech Sarai, kendo nomiyo Abram rombe, dhok, pundane machwo gi mamon, wasumbini machwo gi mamon kod ngamia.
Ya mutunta Abram sosai saboda ita, Abram kuwa ya mallaki tumaki da shanu, da jakuna maza da mata, da bayi maza da mata, da kuma raƙuma.
17 To Jehova Nyasaye nosando Farao gi joode gi tuoche madongo nikech Sarai chi Abram.
Amma Ubangiji ya wahalar da Fir’auna da gidansa da cututtuka masu zafi saboda Saira, matar Abram.
18 Omiyo Farao noluongo Abram kendo nopenje niya, “Angʼo ma isetimonani? Ere gima omiyo ne ok inyisa ni Sarai en chiegi?
Saboda haka Fir’auna ya kira Abram ya ce, “Me ke nan ka yi mini? Me ya sa ba ka faɗa mini cewa ita matarka ce ba?
19 Mara angʼo ne iwuonda ni Sarai en nyameru momiyo akawe mondo obed chiega? Chiegi eri, kawe mondo udhi.”
Don me ka ruɗe ni cewa, ‘Ita’yar’uwata ce,’ har na ɗauke ta tă zama matata? To, ga matarka. Ɗauke ta ka tafi.”
20 Eka Farao nogolo chik ne joge mondo ogol Abram, chiege gi gige duto kendo gikowogi oko mar pinyno.
Sa’an nan Fir’auna ya yi wa mutanensa umarni a kan Abram, suka kuwa sallame shi tare da matarsa da kuma dukan abin da yake da shi.

< Chakruok 12 >