< Rapar Mar Chik 8 >
1 Beduru motangʼ kurito chike duto ma amiyou kawuononi, mondo omi ubed mangima kendo unyaa mi udonji e piny ma Jehova Nyasaye nosingore ni nomi kwereu.
Ku hankali, ku bi kowane umarnin da nake ba ku a yau, saboda ku rayu, ku ƙaru, ku kuma shiga, ku mallaki ƙasar da Ubangiji ya alkawarta da rantsuwa ga kakanninku.
2 Parieuru kaka Jehova Nyasaye ma Nyasachu ne otelonu ka ukalo e piny motwo kuom higni piero angʼwen-gi duto, mondo opuonju bolruok, kopimo paro ma un-godo e chunyu ka bende unyalo rito chikene.
Ku tuna yadda Ubangiji Allahnku ya bishe ku a dukan hanya, a cikin hamada waɗannan shekaru arba’in, don yă ƙasƙantar da ku, yă kuma gwada ku don yă san abin da yake a zuciyarku, ko za ku kiyaye umarnansa, ko babu.
3 Nodwokou piny momiyo kech okayou, eka bangʼe nomiyou manna mondo ucham ma en chiemo mane pok uneno ma kata mana kwereu bende ne pok oneno. Notimonu kamano mondo opuonjugo ni dhano ok bed mangima nikech chiemo kende to nikech wach ka wach moa e dho Jehova Nyasaye.
Ya ƙasƙantar da ku, ya bar ku da yunwa, sa’an nan ya ciyar da ku da Manna, wadda ku, ko kakanninku, ba su sani ba, ta haka ne ya sa kuka sani cewa, ba da abinci kaɗai mutum zai rayu ba, amma ta wurin kowace kalmar da ta fito daga bakin Ubangiji.
4 Lepu ne ok oti kendo tiendeu ne ok opudhore kata okuot kuom higni piero angʼwen-go duto.
Tufafinku ba su yayyage ba, ƙafafunku kuma ba su kumbura ba a waɗannan shekaru arba’in.
5 Ngʼeuru e chunyu ni kaka ngʼato kumo wuode, omiyo Jehova Nyasaye ma Nyasachu bende koro kumou.
Sai ku sani fa a cikin zuciyarku cewa kamar yadda mutum kan horar da ɗansa, haka Ubangiji Allahnku ke horar da ku.
6 Rituru chike duto mag Jehova Nyasaye ma Nyasachu, kuwuotho e yorene bende ka umiye luor.
Ku kiyaye umarnan Ubangiji Allahnku, kuna tafiya cikin hanyoyinsa, kuna kuma girmama shi.
7 Nimar Jehova Nyasaye ma Nyasachu kelou e piny maber, piny man-gi aore kod pi maber, man-gi thidhna mamol e holo koa e gode;
Gama Ubangiji Allahnku yana fitar da ku zuwa cikin ƙasa mai kyau, ƙasa mai rafuffuka da tafkunan ruwa, tare da maɓulɓulai masu gudu a kwari da tuddai;
8 ma en piny machiego ngano kod shairi, mzabibu kod ngʼowu, olemo mongʼinore, zeituni kod mor kich.
ƙasa mai alkama da sha’ir, inabi da ɓaure, rumman, man zaitun da zuma;
9 Pinyno nobed gi chiemo mangʼeny, bende ok unuchand gimoro; en piny ma kite mayudore gin nyinyo kendo en piny ma mula unyalo kunyo e godene.
ƙasa inda abinci ba zai yi ƙaranci ba, ba kuma za ku rasa kome ba; ƙasa ce inda ƙarfe ne duwatsunta, ana kuma haƙar tagulla a tuddanta.
10 Ka usechiemo ma uyiengʼ, to pakuru Jehova Nyasaye ma Nyasachu kuom piny maber ma osemiyou.
Sa’ad da kuka ci, kuka ƙoshi, sai ku yabi Ubangiji Allahnku saboda ƙasa mai kyau da ya ba ku.
11 Beduru motangʼ mondo kik wiu wil kod Jehova Nyasaye ma Nyasachu, ka uweyo luwo yorene, chikene kod buchene ma amiyou kawuononi.
Ku yi hankali cewa ba ku manta da Ubangiji Allahnku, har ku kāsa kiyaye umarnansa, dokokinsa da ƙa’idodinsa da nake ba ku a wannan rana ba.
12 Ka ok kamano, ka usechiemo ma uyiengʼ, ka usegero ute mabeyo ma udakie
To, sa’ad da kuka ci, kuka ƙoshi, sa’ad da kuka gina gidaje masu kyau, kuka zauna,
13 ka dhou kod jambu omedore, fedha kod dhahabu bende omedore ma gik ma un-godo duto omedore
sa’ad da kuma garkunanku na shanu da na tumaki suka ƙaru, azurfanku da zinariyarku kuma suka ƙaru, sa’an nan dukan abin da kuke da shi ya haɓaka,
14 to chunyu biro donjo e sunga ma wiu nowil kod Jehova Nyasaye ma Nyasachu, mane ogolou Misri, e piny mane unie wasumbini.
to, sai ku lura, kada ku ɗaukaka kanku, har ku manta da Ubangiji Allahnku, wanda ya fitar da ku daga Masar, daga ƙasar bauta kuma.
15 Ne otelonu kokalo piny malach mar ongoro piny motwo maonge kata pi, motingʼo thuonde kwiri kod thomoni, ne omiyou pi koa e lwanda matek.
Ya bishe ku cikin hamada mai fāɗi, mai bantsoro, wannan busasshiyar ƙasa wadda ba ta da ruwa, ga macizai masu dafi da kuma kunamai. Ya ba ku ruwa daga dutsen ƙanƙara.
16 Ne omiyou manna ma uchamo e thim gimane kwereu ne ok ongʼeyo, mondo omi ubed ka uboloru kendo ka otemou mondo giko udhi maber.
Ya ba ku Manna don ku ci a cikin hamada, wani abin da kakanninku ba su taɓa sani ba, don yă ƙasƙantar yă kuma gwada ku, saboda yă yi muku alheri daga baya.
17 Unyalo wacho e chunyu niya, “Tekona kod lucha kod tich lweta ema omiyo ayudo mwandugi.”
Wataƙila ku ce wa kanku, “Ikona da ƙarfin hannuwana ne suka ba ni da wannan arziki.”
18 To par Jehova Nyasaye ma Nyasachi, nimar en ema omiyi teko mar loso mwandu, kochopogo singruok mare mane osingore gi kwereu mana kaka en kawuononi.
Amma ku tuna da Ubangiji Allahnku, gama shi ne wanda yake ba ku azanci na yin arziki, ta haka kuwa ya tabbatar da alkawarinsa, wanda ya rantse wa kakanninku, kamar yadda yake a yau.
19 Kapo ni wiu owil gi Jehova Nyasaye ma Nyasachu ma uluwo nyiseche moko, ulamo kendo ukulorunegi, to akwongʼora kawuononi ni notieku maonge kiawa.
In kuka manta da Ubangiji Allahnku, kuka kuma bi waɗansu alloli, kuka yi musu sujada, kuka kuma rusuna musu, to, a yau ina gargaɗe ku cewa tabbatacce za a hallaka ku.
20 Mana kaka ogendini mane Jehova Nyasaye otieko e wangʼu kuneno, omiyo un bende ibiro tieku nikech ok uluoro Jehova Nyasaye ma Nyasachu.
Kamar al’ummai da Ubangiji ya hallakar kafin ku, haka zai hallaka ku, domin ba ku yi biyayya da muryar Ubangiji Allahnku ba.