< Rapar Mar Chik 6 >
1 Magi e chike, buche kod weche ma Jehova Nyasaye ma Nyasachu ochika mondo apuonju kendo uritgi e piny ma ungʼado aora Jordan mondo ukaw.
Waɗannan su ne umarnai, ƙa’idodi da kuma dokokin da Ubangiji Allahnku ya umarce ni in koya muku don ku kiyaye a ƙasar da kuke haye Urdun don mallaka,
2 Chikegi omiu mondo un, nyithindu kod nyikwau oluor Jehova Nyasaye ma Nyasachu e ndalo duto mag ngimau kurito buchene gi chikene ma amiyou mondo omi udag amingʼa gi mor.
saboda ku,’ya’yanku, da kuma’ya’yansu bayansu za su ji tsoron Ubangiji Allahnku muddin kuna rayuwa ta wurin kiyaye dukan ƙa’idodinsa da umarnan da na ba ku, da kuma don ku yi tsawon rai.
3 Winjuru, yaye Israel, kendo beduru motangʼ kurito chikena mondo omi umedru e piny ma opongʼ gi chak kod mor kich, mana kaka Jehova Nyasaye ma Nyasach kwereu nosingorenu.
Ku ji, ya Isra’ila, ku kuma kula, ku kiyaye su don yă zama muku da lafiya, ku kuma ƙaru sosai a ƙasa mai zub da madara da zuma, kamar dai yadda Ubangiji, Allahn kakanninku ya yi muku alkawari.
4 Winjuru, yaye jo-Israel, Jehova Nyasaye ma Nyasachwa, en Jehova Nyasaye achiel.
Ku ji, ya Isra’ila, Ubangiji Allahnmu, Ubangiji ɗaya ne.
5 Her Jehova Nyasaye ma Nyasachi gi chunyi duto kendo gi ngimani duto kendo gi tekoni duto.
Ku ƙaunaci Ubangiji Allahnku da dukan zuciyarku, da dukan ranku, da kuma dukan ƙarfinku.
6 Chike mamiyou kawuono onego bed e chunyu.
Waɗannan umarnai da nake ba ku a yau, za su kasance a zukatanku.
7 Ketgi e chuny nyithindu, wuo e wechego ka un e dala, ka uwuotho e bath yo, ka unindo kata ka uchungʼ.
Ku koya wa’ya’yanku su da himma. Yi musu magana game da su sa’ad da kuke zaune a gida, da sa’ad da kuke tafiya a hanya, sa’ad da kuke kwance, da sa’ad da kuka tashi.
8 Twegiuru e ngʼut lweteu kaka ranyisi kendo bawgiuru e lela wengeu.
Ku ɗaura su su zama alamu a hannuwanku, ku kuma ɗaura su a goshinku.
9 Ndikgiuru ewi dhoutu kendo e rangeyeu.
Ku rubuta su a dogaran ƙofofin gidajenku, da ƙofofinku.
10 Ka Jehova Nyasaye ma Nyasachu okelou e piny mane osingore ne kwereu, ma Ibrahim, Isaka kod Jakobo ni nomiu. En piny maduongʼ, man-gi mier madongo mane ok ugero,
Sa’ad da Ubangiji Allahnku ya kawo ku cikin ƙasar da ya rantse ga kakanninku, ga Ibrahim, Ishaku da Yaƙub, yă ba ku, ƙasa mai girma, mai manyan biranen da ba ku kuka gina ba,
11 udi mopongʼ kod gik moko duto mabeyo, mane ok uloso, sokni ma ne ok ukunyo kod puothe mag mzabibu gi yiend zeituni mane ok upidho. Ka usechiemo muyiengʼ
gidaje cike da kowane irin abubuwa masu kyau, da ba ku kuka tanadar ba, rijiyoyin da ba ku kuka haƙa ba, da gonakin inabi da itatuwan zaitun da ba ku kuka shuka ba, sa’ad da kuwa kuka ci, kuka kuma ƙoshi,
12 to beduru motangʼ mondo kik wiu wil kod Jehova Nyasaye mane ogolou Misri; e piny mane unie wasumbini.
ku yi hankali cewa ba ku manta da Ubangiji wanda ya fitar da ku daga Masar, da gidan bauta ba.
13 Luor Jehova Nyasaye ma Nyasachi, en kende ema itine ka ikwongʼori mana gi nyinge owuon.
Ku ji tsoron Ubangiji Allahnku, ku bauta masa shi kaɗai, ku kuma yi alkawaranku da sunansa.
14 Kik uluw nyiseche mamoko ma gin nyiseche joma odak e dieru;
Kada ku bi waɗansu alloli, allolin mutanen da suke kewaye da ku;
15 nimar Jehova Nyasaye ma Nyasachu modak e dieru en Nyasaye ma janyiego kendo mirimbe ochomou kendo obiro tiekou e wangʼ piny.
gama Ubangiji Allahnku, wanda yake cikinku, Allah ne mai kishi, fushinsa kuma zai yi ƙuna gāba da ku, zai kuma hallaka ku daga fuskar ƙasar.
16 Kik utem Jehova Nyasaye ma Nyasachu kaka ne uteme ka un Masa.
Kada ku gwada Ubangiji Allahnku kamar yadda kuka yi a Massa.
17 Beduru gi adieri mar rito chike Jehova Nyasaye ma Nyasachu, kaka omiyou e chikene kod buchene.
Ku tabbata kun kiyaye umarnan Ubangiji Allahnku, da farillansa da kuma ƙa’idodinsa da ya ba ku.
18 Timuru gima nikare e wangʼ Jehova Nyasaye mondo udhi maber e yoreu, mi udonji kendo kaw piny maber mane Jehova Nyasaye osingore ne kwereu kokwongʼore,
Ku aikata abin da yake daidai da kuma mai kyau a idon Ubangiji, don yă zama muka da lafiya, ku kuwa shiga ku mallaki ƙasa mai kyau da Ubangiji ya yi alkawari da rantsuwa ga kakanninku.
19 ni obiro riembonu wasiku duto e dieru mana kaka ne Jehova Nyasaye owacho.
Zai kuwa korin dukan abokan gābanku da suke gabanku, yadda Ubangiji ya faɗa.
20 E kinde mabiro ka wuodi openji niya, “Weche, buche kod chike mane Jehova Nyasaye ma Nyasachwa omiyi, tiendgi en angʼo?”
Nan gaba, sa’ad da’ya’yanku suka tambaye ku, “Mene ne ma’anar farillai, ƙa’idodi da kuma dokokin da Ubangiji Allahnmu ya umarce ku?”
21 To iwachne niya, “Ne wan wasumb Farao e piny Misri, to Jehova Nyasaye ne ogolowa Misri gi teko maduongʼ.
Sai ku gaya musu, “Dā mu bayin Fir’auna ne a Masar, amma Ubangiji ya fitar da mu daga Masar da hannu masu ƙarfi.
22 Ne waneno gi wengewa kaka Jehova Nyasaye notimo honni kod ranyisi madongo ne jo-Misri kod Farao gi ode duto.
A idanunmu Ubangiji ya aikata manyan alamu masu banmamaki, da al’ajabai gāba da Masarawa, da Fir’auna, da kuma dukan gidansa.
23 To ne ogolowa kuno kokelowa e piny mane osingore ne kwerewa kokwongʼore ni nomiwa.
Amma ya fitar da mu daga can domin yă kawo mu cikin ƙasar da ya yi wa kakanninmu alkawari tare da rantsuwa zai ba mu.
24 Jehova Nyasaye ne ochikowa mondo warit buchene duto kendo waluor Jehova Nyasaye ma Nyasachwa mondo wadhi maber ndalo duto mag ngimawa, mana kaka timorenwa kawuononi.
Ubangiji ya umarce mu mu yi biyayya da dukan waɗannan ƙa’idodi, mu kuma ji tsoron Ubangiji Allahnmu, saboda kullum mu ci gaba, a kuma bar mu da rai, kamar yadda yake a yau.
25 Kendo ka warito chikegi adimba ma Jehova Nyasaye ma Nyasachwa miyowa kaka osechikowa, mano nobednwa kaka tim makare.”
In kuma muka kula, muka kiyaye dukan dokokin nan a gaban Ubangiji Allahnmu, kamar yadda ya umarce mu, wannan zai zama adalci a gare mu.”