< Rapar Mar Chik 17 >

1 Kik itim misango ne Jehova Nyasaye ma Nyasachi gi rwath kata gi rombo man-gi songa kata mbala, nimar mano en gima kwero e nyime.
Kada ku miƙa wa Ubangiji Allahnku, saniya ko tunkiyar da take da wani lahani, ko naƙasa a cikinta, gama wannan zai zama abar ƙyama gare shi.
2 Ka dichwo kata dhako modak e dieru e achiel kuom dalane ma Jehova Nyasaye omiyou oyud katimo richo e wangʼ Jehova Nyasaye ma Nyasachu kendo koketho singruokne,
In an sami wani namiji ko ta mace mai zama a cikinku, a ɗaya daga biranen da Ubangiji ya ba ku yana aikata abin da yake mugu a gaban Ubangiji Allahnku ta wurin karya alkawarinsa,
3 mopogore gi chikena molamo nyiseche mamoko, kokulorenegi, bed ni en chiengʼ, dwe kata sulwe marieny e kor polo.
wanda ya saba wa umarnina, har ya yi sujada ga waɗansu alloli, yana rusuna musu, ko ga rana, ko ga wata, ko kuwa ga taurarin sama,
4 Ka wachni okel e nyimu, to nyaka unon tiende malongʼo. Ka unono wachni ma uyudo ni gima kwerono otimore e Israel adier,
in kuwa aka faɗa muku wannan, to, dole a bincika sosai. In kuwa gaskiya ne, aka kuma tabbatar cewa wannan abin ƙyama ya faru a cikin Isra’ila,
5 to goluru dichwono kata dhakono mosetimo gima mononi e dhorangach mar dala maduongʼ kendo mondo uchiele gi kite nyaka otho.
sai a ɗauki namijin, ko ta mace wanda ya aikata wannan mugun abu zuwa ƙofar birni, a jajjefe wannan mutum sai ya mutu.
6 Kik ungʼadne ngʼato buch tho ka nitie mana janeno achiel kende, to ngʼadne ngʼato buch tho ka nitie joneno ariyo kata adek.
Bisa ga shaidar mutum biyu ko uku, za a iya kashe mutum, amma ba za a iya kashe mutum bisa ga shaida mutum guda ba.
7 Lwet jonenogo ema onego okuong ogoye motho, bangʼe eka joma moko nogoye. Nyaka ugol tim marachno oa e dieru.
Hannuwan shaidun ne za su zama na farko a kisan wanda ake zargin, sa’an nan hannuwan dukan mutane. Dole ku fid da mugu daga cikinku.
8 Kokel buche matek e dieru ma ok unyal ngʼado, bedni gin buche mag nek, larruok kata mag goruok, to tergiuru kama Jehova Nyasaye ma Nyasachu biro yiero.
In aka kawo ƙarar da yake da wuya sosai ga alƙali a kotunanku, ko wadda aka zub da jini ne, ko ta faɗa ce, ko kuwa ta wadda aka ci mutunci ce, ku kai su wurin da Ubangiji Allahnku zai zaɓa.
9 Dhiuru ir jodolo magin jo-Lawi kendo kuom jangʼad bura manie tich sano. Nonuru wach kuomgi kendo gini ngʼadnu bura.
Ku je wurin firistoci, waɗanda suke Lawiyawa, ga kuma alƙalin wanda yake mulki a lokacin. Ku bincika daga gare su, za su kuwa ba da hukunci.
10 Gima giwachonu kama Jehova Nyasaye ma Nyasachu biro yierono ema nyaka utim.
Dole ku aikata hukuncin da suka yi a wurin da Ubangiji zai zaɓa. Ku lura fa, ku aikata kome da suka faɗa muku.
11 Nyaka une ni utimo mana kaka giwachonu ma ok uweyo kata matin. Kik ukwan ka nono gik ma giwachonu.
Ku yi bisa ga dokar da suka koyar muku da kuma hukuncin da suka yi muku. Kada ku juya daga abin da suka faɗa muku, ko zuwa dama, ko zuwa hagu.
12 Ngʼato monyiso wich teko ne jangʼad bura kata ne jadolo ma ochungʼ kanyo kachiwo weche Jehova Nyasaye ma Nyasachu nyaka negi kendo nyaka ugol tim mamono e dier jo-Israel.
Duk mutumin da ya yi rashin hankali wa alƙali, ko ga firist wanda yake aiki a nan wa Ubangiji Allahnku, dole a kashe shi. Dole ku fid da mugu daga Isra’ila.
13 Ji duto biro winjo kendo nobed maluor bende ok ginichak gibed gi wich teko.
Dukan mutane kuwa za su ji, su kuma ji tsoro, ba kuwa za su ƙara yin rashin hankali kuma ba.
14 Ka udonjo e piny ma ruoth ma Jehova Nyasaye ma Nyasachu miyou, mi ukawe kendo udakie ma uwacho niya, “We waket ruodhwa mana kaka ogendini moluorowa,”
Sa’ad da kuka shiga ƙasar da Ubangiji Allahnku yake ba ku, kuka mallake ta, kuka kuma zauna a cikinta, sai kuka ce, “Bari mu naɗa sarki a kanmu kamar sauran al’umman da suke kewaye da mu,”
15 to neuru ni uyiero ruoth ma Jehova Nyasaye ma Nyasachu ema ochiwo, kendo nyaka obed achiel kuom oweteu, kik uket ngʼat machielo, ma ok en ja-Israel wadu.
ku tabbata kun naɗa sarki a kanku wanda Ubangiji Allahnku ya zaɓa ne. Dole yă zama daga cikin’yan’uwanku. Kada ku sa baƙo a kanku, wanda ba mutumin Isra’ila ɗan’uwanku ba.
16 To ruoth ok onego obed gi farese mangʼeny kata chuno ji mondo odog Misri dhi omo moko, nimar Jehova Nyasaye osewachonu niya, “Ok onego udog gi yorno kendo.”
Sarkin, ba zai nemi dawakai da yawa wa kansa ba, ko yă sa mutane su koma Masar don su sami ƙarin dawakai ba, gama Ubangiji ya faɗa muku, “Ba za ku ƙara koma wancan hanya kuma ba.”
17 Kik obed gi mon mathoth nikech mano dipoka oketho parone. Bende kik obed gi fedha kod dhahabu mangʼeny.
Sarkin ba zai auri mata masu yawa ba, in ba haka ba zuciyarsa za tă karkata. Ba zai tara azurfa da zinariya da yawa ba.
18 Ka okawo loch mar pinyruodhe, to nyaka ondik chikgi kogologi e kitap chik ma jodolo ma gin jo-Lawi nigo.
Sa’ad da ya hau kursiyin mulkinsa, sai yă rubuta wa kansa a littafin kofin wannan doka da aka ɗauka daga na firistoci, waɗanda suke Lawiyawa.
19 Chikgi nyaka obedgo kosomo pile ndalo duto mag ngimane mondo opuonjrego miyo Jehova Nyasaye ma Nyasache luor korito chikenegi kod buchene duto.
Zai kasance tare da shi, zai kuma karanta shi dukan kwanakin ransa, saboda yă koyi girmama Ubangiji Allahnsa, yă kuma bi dukan kalmomin wannan doka da kuma waɗannan ƙa’idodi a hankali
20 Kendo kik okwanre ni ober maloyo owetene koweyo luwo chik. Bangʼe en kod nyikwaye nobedie loch ndalo mangʼeny e pinyruodh Israel.
don kada yă ɗauki kansa ya fi’yan’uwansa, yă kuma juya daga dokar zuwa dama, ko zuwa hagu. Sa’an nan shi da kuma zuriyarsa za su daɗe suna mulki a Isra’ila.

< Rapar Mar Chik 17 >