< Rapar Mar Chik 16 >

1 Rituru dwe mar Abib kendo utim nyasi mar Pasaka mar Jehova Nyasaye ma Nyasachu, nikech e dwe mar Abib nogolou e piny Misri gotieno.
Ku kiyaye watan Abib, ku kuma yi shagalin Bikin Ƙetarewar Ubangiji Allahnku, domin a watan Abib ne ya fitar da ku daga Masar da dad dare.
2 Timuru misango mar Pasaka ne Jehova Nyasaye ma Nyasachu gi chiayo mawuok e kweth jambu kata e kweth dhou kama en owuon noyier miluongo e nyinge.
Ku miƙa’yar dabba daga cikin garkenku na tumaki, ko na shanu a matsayin Bikin Ƙetarewa ga Ubangiji Allahnku a wurin da Ubangiji zai zaɓa a matsayin mazauni don Sunansa.
3 Kik uchame gi makati moketie thowi, to kuom ndalo abiriyo cham makati motedi ma ok oketie thowi, makati mar lit, nikech ne uwuok Misri apoya nono; mondo ndalo duto mag ngimau ubed kuparo ndalo mane uwuok Misri.
Kada ku ci shi da burodin da aka yi da yisti, kwana bakwai za ku ci burodi marar yisti, burodi ne na wahala, gama kun bar Masar da gaggawa, saboda haka dukan kwanakin rayuwarku za ku tuna da lokacin da kuka fita daga Masar.
4 Kik thowi moro amora yud kuomu kata e pinyu kuom ndalo abiriyo. Kik uwe ringʼo moro amora motimgo misango odhiambo mar odiechiengʼ mokwongo nindi nyaka kiny.
Kada a iske yisti a cikin mallakarku a dukan ƙasarku har kwana bakwai. Kada ku bar wani nama na hadayar da kuka yi a yammancin ranar farko, yă kwana har safe.
5 Kik utim misango mar Pasaka, e dala moro amora ma Jehova Nyasaye miyou,
Kada ku miƙa hadayar Bikin Ƙetarewa a wani garin da Ubangiji Allahnku yake ba ku,
6 makmana kama enoyier ne nyinge owuon. Kanyo ema nyaka utime misango mar Pasaka godhiambo, ka chiengʼ dhi podho kuparogo odiechiengʼ mane uwuokie Misri.
sai dai a wurin da ya zaɓa yă zama mazauni don Sunansa. A can za ku miƙa hadayar Bikin Ƙetarewa da yamma, sa’ad da rana tana fāɗuwa, a ranar tunawa da fitowarku daga Masar.
7 Buluru misangono kendo uchame kama Jehova Nyasaye ma Nyasachu biro yiero. Bangʼe kochopo okinyi to doguru e hembeu.
Ku gasa shi, ku kuma ci a wurin da Ubangiji Allahnku ya zaɓa. Sa’an nan da safe, ku dawo cikin tentunanku.
8 Kuom ndalo auchiel chamuru makati ma ok oketie thowi kendo e odiechiengʼ mar abiriyo beduru gi chokruok mar Jehova Nyasaye ma Nyasachu kendo kik uti tich moro amora chiengʼno.
Kwana shida za ku ci burodi marar yisti, a rana ta bakwai kuma sai ku yi taro ga Ubangiji Allahnku, a cikin wannan rana ba za ku yi kowane irin aiki ba.
9 Kwanuru jumbe abiriyo ugol koa chiengʼ mane uchako kayoe cham mochungʼ.
Ku ƙirga makoni bakwai, wato, ku fara ƙirga mako bakwai ɗin daga lokacin da kuka sa lauje don ku yanke hatsinku da suke tsaye.
10 Bangʼe timuru nyasi mar Sawo mar Jumbe ne Jehova Nyasaye ma Nyasachu kuom golo chiwo mar hera kupimo maromre gi gweth ma Jehova Nyasaye ma Nyasachu osegwedhougo.
Sa’an nan ku yi shagalin Bikin Makoni ga Ubangiji Allahnku, ta wurin ba da hadaya ta yardar rai daidai da albarkun da Ubangiji Allahnku ya yi muku.
11 Kendo beduru mamor e kama Jehova Nyasaye ma Nyasachu noyier ni Nyinge kaka kar romo, in gi yawuoti kod nyigi, jotichni machwo gi mamon, jo-Lawi man e miechu, jodak, nyithind kiye, kod mon ma chwogi otho modak e dieru.
Ku kuma yi farin ciki a gaban Ubangiji Allahnku a wurin da ya zaɓa a matsayin mazauni don Sunansa, da ku da’ya’yanku maza da mata, da bayinku maza da mata, da Lawiyawan cikin biranenku, har ma da baƙi, da marayu, da kuma gwaurayen da suke zama a cikinku.
12 Par nine un wasumbini e piny Misri kendo luwuru chikegi adimba.
Ku tuna fa, dā ku bayi ne a Masar, sai ku lura, ku bi waɗannan ƙa’idodi.
13 Timuru Sawo mar kiche kuom ndalo abiriyo ka usechoko cham moa kar dino bangʼ keyo kod divai mobi.
Ku yi shagalin Bikin Tabanakul har kwana bakwai, bayan kuka gama tattara amfanin gona daga masussukarku da kuma daga wuraren matsin inabinku.
14 Beduru mamor e sawoni, yawuoti kod nyigi, jotichni machwo gi mamon, jo-Lawi, jodak, nyithind kiye kod mon ma chwogi otho modak e miechu.
Ku yi farin ciki a Bikinku, da ku da’ya’yanku maza da mata, da bayinku maza da mata, da Lawiyawa, da baƙi, da marayu, da kuma gwaurayen da suke zama a cikin biranenku.
15 Kuom ndalo abiriyo timuru sawo ne Jehova Nyasaye ma Nyasachu e kama Jehova Nyasaye owuon noyier. Nimar Jehova Nyasaye ma Nyasachu biro gwedhou e keyo magu duto kendo e tij lweteu duto, mi moru nobed moromo.
Kwana bakwai za ku yi shagalin Bikin ga Ubangiji Allahnku a wurin da ya zaɓa. Gama Ubangiji Allahnku zai albarkace ku a cikin dukan girbinku da kuma cikin dukan aikin hannuwanku, farin cikinku kuwa zai cika.
16 Jou machwo duto nyaka chopi e nyim Jehova Nyasaye ma Nyasachu nyadidek e higa ka higa mondo otim sewni adekgo kama en owuon obiro yiero. Sewni adekgo gin Makati ma ok Oketie Thowi, Sawo mar Jumbe kod Sawo mar Kiche. Onge ngʼat manobi e nyim Jehova Nyasaye gi lwete nono.
Sau uku a shekara dukan maza su bayyana a gaban Ubangiji Allahnku a wurin da ya zaɓa; a Bikin Burodi Marar Yisti, da a Bikin Makoni, da kuma a Bikin Tabanakul. Babu wani da zai bayyana a gaban Ubangiji hannu wofi.
17 To ngʼato ka ngʼato kuomu nyaka kel mich maromre gi kaka Jehova Nyasaye osegwedhe.
Dole kowannenku yă kawo kyauta daidai yadda Ubangiji Allahnku ya albarkace shi.
18 Keturu jongʼad bura kod jotend dhoutu e miechu duto ma Jehova Nyasaye ma Nyasachu miyou, to gibiro ngʼado ne jou bura makare.
Ku naɗa alƙalai da shugabanni don kowace kabila, a kowane birnin da Ubangiji Allahnku yake ba ku, za su kuma shari’anta mutane ba nuna bambanci.
19 Kik uketh adiera kata dewo wangʼ ngʼato, kik ukaw asoya, nikech asoya dino wenge joma riek kendo omiyo ngʼat makare bedo ngʼama rach.
Kada ku ɓata shari’a, ko ku nuna bambanci. Kada ku karɓi cin hanci, gama cin hanci yakan makanta idanu mai hikima, yă murɗe maganar mai gaskiya.
20 Luwuru tim makare kendo en kende ema uluwe mondo udagi amingʼa kendo ukaw piny ma Jehova Nyasaye ma Nyasachu miyou.
Gaskiya ce kaɗai za ku bi don ku rayu, ku kuma mallaki ƙasar da Ubangiji Allahnku yake ba ku.
21 Kik uket siro mar Ashera moro amora e bath kendo mar misango ma ugerone Jehova Nyasaye ma Nyasachu,
Kada ku kafa wani ginshiƙin itacen Ashera kusa da bagaden da kuka gina wa Ubangiji Allahnku,
22 kendo kik upa kidi milamo nimar Jehova Nyasaye ma Nyasachu mon kodgi.
kada kuma ku tayar da dutse mai tsarki, gama waɗannan ne Ubangiji Allahnku yana ƙi.

< Rapar Mar Chik 16 >