< 2 Samuel 8 >

1 Bangʼ kinde moko Daudi noloyo jo-Filistia ma gibedo e bwo lochne, kendo nokawo Metheg Ama mogolo e loch jo-Filistia.
Ana nan, sai Dawuda ya ci Filistiyawa da yaƙi, ya kawo ƙarshen mulkinsu a ƙasar, ya kuma ƙwace ƙasar Meteg Amma daga hannun Filistiyawa.
2 Daudi noloyo jo-Moab bende. Noketogi ma ginindo piny eka nopimogi gi tol. Kano pimogi diriyo to mago ninego to mane opim mar adek ne iweyo kangima. Omiyo jo-Moab nobedo e bwo loch Daudi kendo negigolone osuru.
Haka kuma Dawuda ya ci Mowabawa. Ya sa suka kwanta a ƙasa, ya kuma auna su da igiya. Kowane awo biyu ya sa a kashe su, amma awo na uku sai yă sa a bar su da rai. Saboda haka Mowabawa suka zama bayin Dawuda, suka kuma kawo masa haraji.
3 Bende Daudi nokedo gi Hadadezer wuod Rehob, ma ruodh Zoba, eka nodhi mondo ogur lochne e dho Aora Yufrate.
Ban da haka, Dawuda ya yaƙi Hadadezer ɗan Rehob, sarkin Zoba. Wannan ya faru a lokacin da Hadadezer yake kan hanyarsa zuwa Kogin Yuferites don yă sāke mai da wurin a ƙarƙashin ikonsa.
4 Daudi nomako geche lweny alufu achiel gi joidh farese alufu abiriyo, gi jolweny mawuotho gi tiendgi alufu piero ariyo. Nongʼado odond farese duto.
Dawuda ya kame keken yaƙinsa guda dubu, mahayan keken yaƙinsa dubu bakwai, da sojojin ƙasa dubu ashirin. Ya yayyanke agaran dawakan duka amma ya bar dawakai kekunan yaƙi ɗari.
5 Kane jo-Aram moa Damaski obiro konyo Hadadezer ruodh Zoba, Daudi nonego ji alufu piero ariyo gariyo kuomgi.
Sa’ad da Arameyawan Damaskus suka zo don su taimaki Hadadezer sarkin Zoba, sai Dawuda ya karkashe dubu ashirin da biyunsu.
6 Noketo kambi mag jolwenje e dala maduongʼ mar Damaski e piny jo-Aram kendo jo-Aram nobedo e bwo lochne kendo negikelone osuru. Jehova Nyasaye nomiyo Daudi olocho kamoro amora mane odhiye.
Ya ajiye ƙungiyoyi sojoji a masarautar Arameyawan Damaskus, Arameyawa kuwa suka zama bayinsa, suka biya shi haraji. Ubangiji ya ba Dawuda nasara a duk inda ya tafi.
7 Daudi nokawo kuodi molos gi dhahabu mane mag jotend lweny mar Hadadezer, mi okelogi Jerusalem.
Dawuda ya kwashe garkuwoyin zinariya na shugabannin sojojin Hadadezer ya kawo Urushalima.
8 Ruoth Daudi nokawo mula mogundho chakre Teba nyaka Berothai mane gin miech Hadadezer.
Daga Teba da Berotai, garuruwan da suke ƙarƙashin Hadadezer, Sarki Dawuda ya kwashe tagulla masu yawan gaske.
9 Kane Tou ruodh Hamath owinjo ni Daudi noloyo jolweny duto mag Hadadezer,
Da Towu sarkin Hamat ya ji cewa Dawuda ya ci dukan rundunar Hadadezer,
10 nooro wuode miluongo ni Joram ir Ruoth Daudi mondo omose kendo opake kuom loch moloyogo Hadadezer, manosebedo kakedo gi Tou. Joram nokelo gik molos gi fedha, dhahabu to gi mula.
sai ya aiki ɗansa Yoram wurin Sarki Dawuda yă gaishe, yă kuma yi masa barka saboda nasarar da ya yi a kan Hadadezer, gama Hadadezer nan ya hana Towu sakewa. Yoram ya tafi ɗauke da kayan azurfa, da na zinariya, da na tagulla.
11 Ruoth Daudi nowalo gigi duto momiyo Jehova Nyasaye, mana kaka nosetimo gi fedha gi dhahabu mane oa kuom ogendini mane oloyo kaka:
Sarki Dawuda kuwa ya keɓe waɗannan kayayyaki wa Ubangiji, yadda ya yi da zinariya, da kuma azurfa daga dukan al’umman da ya mallaka,
12 Edom gi Moab gi jo-Amon gi jo-Filistia, gi Amalek. E kaka nowalo bende gik mane oyaki mag Hadadezer wuod Rehob, ma ruodh Zoba.
wato, azurfa da zinariyan mutanen Edom, da na Mowabawa, da na Ammonawa, da na Filistiyawa, da na Amalekawa, da ganimar Hadadezer ɗan Rehob, sarkin Zoba.
13 Kendo Daudi humbe nolandore koa nego jo-Edom alufu apar gaboro e Holo mar Chumbi.
Dawuda kuwa ya ƙara zama shahararre bayan ya dawo daga kai wa ƙasar Aram hari, daga nan sai ya je ya karkashe mutanen Edom dubu goma sha takwas a Kwarin Gishiri.
14 Bangʼe noketo kambi askeche e piny Edom duto, mi jo-Edom nobedo e bwo loch Daudi. Kamoro amora ma Daudi nodhiye Jehova Nyasaye nomiye loch.
Ya ajiye rundunar sojoji ko’ina a Edom, dukan mutanen Edom kuwa suka zama bayin Dawuda. Ubangiji ya ba wa Dawuda nasara a duk inda ya tafi.
15 Daudi nobedo ruodh jo-Israel duto, kotimo maber kendo makare ni joge duto.
Dawuda ya yi mulkin dukan ƙasar Isra’ila, yana yin wa dukan jama’arsa shari’ar gaskiya da adalci.
16 Joab wuod Zeruya ne jatend jolweny; Jehoshafat wuod Ahilud ne jachan weche;
Yowab ɗan Zeruhiya ya zama shugaban sojoji; Yehoshafat ɗan Ahilud kuwa shi ne marubucin tarihi;
17 Zadok wuod Ahitub gi Ahimelek wuod Abiathar ne jodolo; Seraya ne jagoro;
Zadok ɗan Ahitub da Ahimelek ɗan Abiyatar, su ne firistoci; Serahiya kuma sakatare;
18 Benaya wuod Jehoyada ne jatend jo-Kereth gi jo-Peleth; to yawuot Daudi to ne jangʼad rieko mar joka ruoth.
Benahiya ɗan Yehohiyada ne shugaban Keretawa da Feletiyawa, wato, sojoji masu gadin Dawuda, sa’an nan’ya’yan Dawuda maza su ne mashawartan sarki.

< 2 Samuel 8 >