< 2 Weche Mag Ndalo 7 >

1 Kane Solomon otieko lemo, mach nolwar koa e polo mowangʼo misango miwangʼo pep kod misengini mamoko kendo duongʼ mar Jehova Nyasaye nopongʼo hekalu.
Sa’ad da Solomon ya gama yin addu’a, sai wuta ya sauko daga sama ya cinye hadaya ta ƙonawa da kuma sadakokin, ɗaukakar Ubangiji kuwa ta cika haikalin.
2 Jodolo ne ok nyal donjo e hekalu mar Jehova Nyasaye nikech duongʼ mar Jehova Nyasaye nopongʼe.
Firistoci ba su iya shiga haikalin Ubangiji ba domin ɗaukakar Ubangiji ta cika shi.
3 Kane jo-Israel duto noneno mach koa e polo kabiro piny kod duongʼ mar Jehova Nyasaye kani ewi hekalu negigoyo chongegi e ndiri ka gikulore auma. Negilamo kendo goyone Jehova Nyasaye erokamano, kagiwacho niya, “Jehova Nyasaye ber kendo herane osiko manyaka chiengʼ.”
Sa’ad da dukan Isra’ilawa suka ga wutar na saukowa, ɗaukakar Ubangiji kuma tana a bisa haikalin, sai suka durƙusa a dakali da fuskokinsu a ƙasa, suka yi sujada suka kuma yi godiya ga Ubangiji suna cewa, “Ubangiji mai alheri ne, ƙaunarsa dawwammamiya ce har abada.”
4 Eka ruoth kod ji duto nochiwo misengini e nyim Jehova Nyasaye.
Sai sarki da dukan mutanen suka miƙa hadayu a gaban Ubangiji.
5 Ruoth Solomon nochiwo misango gi dhok alufu piero ariyo gi ariyo kod rombe gi diek maromo alufu mia achiel gi piero ariyo. Kamano ruoth kod ji duto nowalo hekalu mar Nyasaye.
Sarki Solomon kuwa ya miƙa hadayar bijimai dubu ashirin da biyu da kuma tumaki da awaki dubu ɗari da dubu ashirin. Ta haka sarki da dukan mutane suka keɓe haikalin Allah.
6 Jodolo nokawo keregi kaachiel gi jo-Lawi ka goyo thumbe mag Jehova Nyasaye mane ruoth Daudi nolosone pako Jehova Nyasaye kendo mane itiyogo kane odwoko erokamano kowacho niya, “Herane osiko manyaka chiengʼ.” Jodolo mane ochungʼ momanyore gi jo-Lawi ne goyo turumbete ka jo-Israel duto nochungʼ.
Firistoci suka ɗauki matsayinsu, haka kuma Lawiyawa suka tsaya a matsayinsu riƙe da kayansu na bushe-bushe da na kaɗe-kaɗe na Ubangiji, waɗanda Sarki Dawuda ya yi domin yabon Ubangiji. An yi amfani da su sa’ad da ake godiya, ana kuma cewa, “Ƙaunarsa dawwammamiya ce har abada.” Kurkusa da Lawiyawa, firistoci suka busa ƙahoninsu, dukan Isra’ila kuwa suna a tsaye.
7 Solomon nopwodho dier laru mane nitie e nyim hekalu mar Jehova Nyasaye kendo kanyo nochiwoe misengini miwangʼo pep kod boche miwangʼo mag misango mar lalruok nikech kendo mar misango mar mula manoloso ne ok nyal tingʼo misengini miwangʼo, gi chiwo mag cham kod boche.
Solomon ya tsarkake sashen tsakiya na filin da yake gaban haikalin Ubangiji, a can ya miƙa hadayun ƙonawa da kitsen hadayun salama domin bagaden tagullar da ya yi ba zai iya ɗaukan hadayun ƙonawa, hadayun hatsi da kuma ɓangarori na kitsen ba.
8 E ndalogo Solomon kod jo-Israel duto notimo sawo kuom ndalo abiriyo. Ne en chokruok maduongʼ mochakore Lebo Hamath nyaka Wadi man Misri.
Ta haka Solomon ya kiyaye bikin a wannan lokaci har kwana bakwai, dukan Isra’ila kuwa tare da shi, babban taro, mutane daga Lebo Hamat har zuwa Rafin Masar.
9 Chiengʼ mar aboro negichokore nikech negisepwodho kendo mar misango kuom ndalo abiriyo kendo sawo bende kuom ndalo abiriyo.
A rana ta takwas sai suka yi taro, gama sun yi bikin keɓewar bagade na kwana bakwai da kuma biki na ƙarin kwana bakwai.
10 To odiechiengʼ mar piero ariyo gadek mar dwe mar abiriyo nomiyo ji thuolo mondo odog e miechgi ka gimor gi ilo e chunygi nikech gik mabeyo mane Jehova Nyasaye osetimo ni Daudi gi Solomon kendo ni joge Israel.
A rana ta ashirin da uku na watan bakwai sai ya sallami mutane su tafi gidajensu da farin ciki da kuma murna a zuciya saboda abubuwa masu kyau da Ubangiji ya yi domin Dawuda da Solomon da kuma domin mutanensa Isra’ila.
11 Kane Solomon osetieko gero hekalu mar Jehova Nyasaye kod od ruoth mar dak kendo nosetieko timo gik moko duto manochano mondo otim e hekalu mar Jehova Nyasaye kod ode owuon;
Sa’ad da Solomon ya gama haikalin Ubangiji da kuma fadan sarki ya kuma yi nasara a yin dukan abin da yake a zuciyarsa da zai yi a haikalin Ubangiji da kuma a fadarsa,
12 Jehova Nyasaye nofwenyorene gotieno mowacho niya, “Asewinjo lemoni kendo aseyiero hekalu ka kaka kara mitimoe misengini.
sai Ubangiji ya bayyana gare shi a daren ya ce, “Na ji addu’arka na kuma zaɓi wannan wuri don kaina, a matsayin haikali don hadayu.
13 “Ka aloro polo ni koth kik chuwe kata ka keto bonyo mondo ocham piny kata aoro dera marach mar tho ne joga,
“Sa’ad da na kulle sammai don kada a yi ruwan sama ko na umarci fāri su cinye amfanin ƙasar ko kuwa na aika da annoba a cikin mutanena,
14 to ka joga miluongo gi nyinga obolore ka lemo kendo manyo wangʼa, ka giweyo yoregi maricho, eka nawinj gie polo, mi nawenegi richogi kendo nares pinygi.
in mutanena, waɗanda ake kira da sunana, sun ƙasƙantar da kansu, suka kuma yi addu’a, suka nemi fuskata, suka kuma juye daga mugayen hanyoyinsu, zan ji daga sama in kuma gafarta zunubinsu in kuwa warkar da ƙasarsu.
15 Eka nangʼigi kendo nachik ita ni lemo molam ka.
Yanzu, idanuna za su buɗu, kunnuwata kuma za su saurara ga addu’o’in da aka miƙa a wannan wuri.
16 Aseyiero kendo pwodho hekaluni mondo nyinga obedie nyaka chiengʼ, wengena kod chunya nobed kanyo kinde duto.
Na zaɓi na kuma tsarkake wannan haikali saboda Sunana yă kasance a can har abada. Idanuna da kuma zuciyata kullum za su kasance a can.
17 “To in kiwuotho e nyima kaka Daudi wuonu notimo kendo itimo duto ma achiko kendo rito chikena gi buchena,
“Game da kai kuwa, in ka yi tafiya a gabana kamar yadda Dawuda mahaifinka ya yi, ka kuma yi dukan abin da na umarta, ka kiyaye ƙa’idodina da dokokina,
18 eka anagur lochni mar ruoth kaka ne asingorane Daudi wuonu, kane awachone ni, ‘Ok inibed maonge ngʼato marito jo-Israel kaka ruoth.’
zan kafa kujerar sarautarka, yadda na alkawarta wa Dawuda mahaifinka sa’ad da na ce, ‘Ba za ka taɓa rasa wani mutumin da zai yi mulki a bisa Isra’ila ba.’
19 “To kulokoru mi ok umako wechena kod chikena ma asemiyou kendo udhi mondo uti ne nyiseche mamoko kendo lamogi,
“Amma in ka juya daga gare ni ka yashe ƙa’idodi da umarnan da na ba ka, ka yi gaban kanka don ka bauta wa waɗansu alloli ka kuma yi musu sujada,
20 napudh jo-Israel oko ma agolgi e pinya mane amiyogi kendo anakwed hekaluni ma asepwodho nikech Nyinga. Enobed ka ngero kendo gima ji duto jaro.
zan tumɓuke Isra’ila daga ƙasata, wadda na ba su, zan kuma ƙi wannan haikalin da na tsarkake domin Sunana. Zan mai da shi abin karin magana da abin ba’a cikin dukan mutane.
21 Kata obedo ni hekaluni koro nigi duongʼ, ji duto mabiro kadho bute nowuor kendo nohum ka gipenjo ni, ‘Angʼo momiyo Jehova Nyasaye osetimo gima chalo kama ni pinyni kod hekaluni?’
Ko da yake wannan haikali yanzu mai girma ne, dukan wanda ya wuce zai kaɗa kai yă ce, ‘Me ya sa Ubangiji ya yi irin wannan abu ga wannan ƙasa da kuma ga wannan haikali?’
22 Ji nodwokgi ni, ‘Nikech negiweyo Jehova Nyasaye ma Nyasach kweregi manogologi e piny Misri mine gikawo nyiseche mamoko ka gilamogi kendo tiyonegi ma emomiyo osekelo masichegi duto kuomgi.’”
Mutane za su amsa, ‘Domin sun yashe Ubangiji Allah na kakanninsu, wanda ya fitar da su daga Masar, suka rungumi waɗansu alloli, suna musu sujada, suna bauta musu, shi ya sa ya kawo dukan wannan masifa a kansu.’”

< 2 Weche Mag Ndalo 7 >