< 1 Samuel 5 >

1 Kane jo-Filistia osekawo Sandug Muma mar Nyasaye ne gigole Ebeneza mi gitere Ashdod.
Bayan Filistiyawa sun ƙwace akwatin alkawarin Allah, sai suka ɗauke shi daga Ebenezer suka kai shi Ashdod.
2 Eka negitingʼo Sandug Muma mar Nyasaye mi gitero ei hekalu mar Dagon kendo negikete bath Dagon.
Sa’an nan suka ɗauki akwatin alkawarin suka kai shi cikin haikalin gunkinsu Dagon, suka ajiye kusa da Dagon.
3 Kane jo-Ashdod ochiewo kinyne gokinyi mangʼich negiyudo ka Dagon, nogore piny auma e nyim Sandug Muma mar Jehova Nyasaye! Negichungo Dagon mi gidwoke kare.
Kashegari da safe da mutanen Ashdod suka farka sai ga Dagon ya fāɗi a gaban akwatin alkawarin Ubangiji. Sai suka ɗauki Dagon suka ajiye a wurin zamansa.
4 To chiengʼ mar ariyo gokinyi kane gichiewo, negiyudo Dagon kanyo kosegore piny auma e nyim Sandug Muma mar Jehova Nyasaye. Wiye gi lwetene ne osetur kendo ne ni e ndiri, dende kende ema ne odongʼ.
Amma kashegari kuma da safe suka farka sai ga Dagon ya fāɗi a ƙasa a gaban akwatin alkawarin Ubangiji! Kansa ya fashe, hannuwansa kuma sun kakkarye sun zube a madogarar ƙofa; jikinsa ne kaɗai ya rage.
5 Mano ema omiyo nyaka chil kawuono jodolo mag Dagon kata mana ngʼama donjo e hekalu mar Dagon e Ashdod ok nyon ndiri.
Saboda haka firistocin Dagon da waɗanda suke sujada a haikalin Dagon ba sa taka bakin ƙofar Dagon a Ashdod har wa yau.
6 Lwet Jehova Nyasaye nosando jo-Ashdod kod kuonde machiegni kodgi, noketo luoro kuomgi, bende nogoyogi gi tuo mar buche.
Hannun Ubangiji kuwa ya yi nauyi a bisa Ashdod da kewayenta. Ya kawo hallaka ga dukansu, ya kuma buga su da marurai.
7 Kane jo-Ashdod oneno gima ne timore, negiwacho niya, “Sandug Muma mar Nyasach jo-Israel kik bed kodwa ka, nikech lwete osesandowa kaachiel gi Dagon ma nyasachwa.”
Da mutanen Ashdod suka ga abin da yake faruwa, sai suka ce, “Lalle Akwatin Alkawarin Allah na Isra’ila ba zai kasance da mu ba, domin hannunsa yana da nauyi a kanmu da bisan Dagon allahnmu.”
8 Omiyo negiluongo ruodhi duto mag jo-Filistia ma gipenjogi niya, “Watim angʼo gi Sandug Muma mar Nyasach jo-Israel?” Mine gidwoko niya, “Kawuru Sandug Muma mar Nyasach jo-Israel uter Gath.” Kamano negigolo Sandug Muma mar Nyasach jo-Israel.
Saboda haka suka kira duka shugabannin Filistiyawa suka tambaye su, suka ce, “Me za mu da akwatin alkawarin Allahn Isra’ila?” Sai suka amsa suka ce, “A ɗauki akwatin alkawarin Allah na Isra’ila a kai shi Gat.” Sai suka ɗauki akwatin alkawarin Allah na Isra’ila.
9 Bangʼ kane gisegole, Jehova Nyasaye nokelo chandruok ne dala maduongʼno momiyo luoro malich omakogi. Ne ogoyo jomatindo gi jomadongo mar dala maduongʼno gi tuo buche.
Amma bayan sun kai shi can, sai hannun Ubangiji ya yi gāba da birnin, aka jefa shi cikin wani mawuyacin hali. Ya buga mutanen birnin da marurai, babba da yaro.
10 Omiyo ne gitero Sandug Muma mar Nyasaye Ekron. Kane Sandug Muma mar Nyasaye nidonjogo Ekron, jo-Ekron noywak kawacho niya, “Gisekelo Sandug Muma mar Nyasach jo-Israel kuomwa mondo onegwa kaachiel gi jowa.”
Sai suka aika da akwatin alkawarin Allah zuwa Ekron. Yayinda akwatin alkawarin Allah yana shiga cikin Ekron, mutanen Ekron suka yi ihu, suka ce, “An kawo mana akwatin alkawarin Allah na Isra’ila domin yă kashe mu da mutanenmu.”
11 Omiyo negiluongo ruodhi duto mag jo-Filistia mi giwachonegi niya, “Goluru Sandug Muma mar Nyasach jo-Israel; dwokeuru kare owuon, ka ok kamano to obiro negowa kaachiel gi jowa.” Nikech tho nosepongʼo dala maduongʼ gi kihondko; lwet Nyasaye nosandogi ahinya.
Saboda haka suka kira ga dukan shugabannin Filistiyawa suka ce, “Ku komar da akwatin alkawarin Allah na Isra’ila inda ya fito; in ba haka ba zai kashe mu da mutanenmu.” Gama mutuwa ta cika garin da tsoro. Hannun Allah ya yi nauyi a kansa.
12 Joma ne ok otho to tuo buche nomako kendo ywak mar dala maduongʼno nochopo nyaka e polo.
Waɗanda ba su mutu ba kuwa, sun kamu da marurai. Kukan birnin kuwa ta hau har zuwa sama.

< 1 Samuel 5 >