< 1 Samuel 31 >

1 Koro jo-Filistia ne kedo gi jo-Israel kendo jo-Israel noringo e nyimgi kendo joma ngʼeny nonegi e Got Gilboa.
Filistiyawa suka yi yaƙi da Isra’ilawa, sai Isra’ilawa suka gudu a gaban Filistiyawa, aka kuma karkashe da yawa a dutsen Gilbowa.
2 Jo-Filistia nolawo Saulo gi yawuote matek, ma neginego yawuote magin Jonathan, Abinadab kod Malki-Shua.
Filistiyawa suka abka wa Shawulu da’ya’yansa maza, suka kashe’ya’yan Shawulu. Yonatan da Abinadab da Malki-Shuwa.
3 Lweny nobedo mager kama Saulo ne nitie kendo kane jodir asere ojuke to ne gihinye marach.
Yaƙin ya yi zafi ƙwarai kewaye da Shawulu, har maharba suka ji masa ciwo sosai bayan sun sha ƙarfinsa.
4 Saulo nowacho ni jatingʼne gige lweny niya, “Wuodh liganglani mondo inega, nono to joma ok oter nyangigi biro nega kendo yanya.” To jatingʼne gige lweny ne luoro omako kendo ne ok onyal timo kamano, omiyo Saulo nokawo liganglane owuon mochwoworego.
Sai Shawulu ya ce wa mai ɗauka masa makami, “Ka zare takobinka ka soke ni, kada waɗannan marasa kaciya su zo su ci mini mutunci, su kashe ni.” Amma mai ɗaukan makaman bai yarda ba don ya ji tsoro sosai. Sai Shawulu ya zāre takobinsa ya soki kansa.
5 Kane jatingʼ gige lweny oneno ka Saulo osetho en bende nokawo liganglane mochwoworego motho kode.
Da mai ɗaukar makamai ya ga Shawulu ya mutu, sai shi ma ya zāre takobinsa ya soki kansa ya mutu.
6 Kamano Saulo gi yawuote adek gi jatingʼne gige lweny kod joode duto notho kaachiel e odiechiengʼno.
Shawulu da yaransa uku da mai ɗaukar makamansa da dukan mutanensa suka mutu a rana ɗaya.
7 Kane jo-Israel duto mane nitie e holo to gi mago mane nitie loka aora Jordan noneno ka jolwenj Israel oseringo kendo ni Saulo gi yawuote bende osetho, negijwangʼo miechgi ma giringo. Kendo jo-Filistia nobiro modak e miechgigo.
Sa’ad da Isra’ilawa na bakin kwari da waɗanda suke hayin Urdun suka ga sojojin Isra’ila suna gudu, Shawulu da yaransa uku kuma duk sun mutu, sai suka bar mallakansu suka sheƙa da gudu. Filistiyawa kuwa suka zo suka mamaye wuraren.
8 Kinyne kane jo-Filistia obiro mondo oyak gige joma otho, negiyudo Saulo gi yawuote adek kotho e Got Gilboa.
Kashegari, da Filistiyawa suka zo domin su washe kayan matattun, sai suka tarar Shawulu da’ya’yansa uku duk sun mutu, a dutsen Gilbowa.
9 Negingʼado wiye oko kendo ne gilonyo gige mag lweny, bangʼe negioro joote e piny jo-Filistia duto ka gioro wach mondo oter wach e hekalu mag nyisechegi kendo ni jopinygi.
Suka sare kansa suka tuɓe makamansa, suka aika manzanni a dukan ƙasar Filistiyawa, su ba da labarin a haikalin allolinsu da cikin mutanensu.
10 Negiketo gige mag lweny e hekalu mar Ashtoreth kendo negitweyo ringre e kor ohinga man Beth Shan.
Suka ajiye makaman Shawulu a cikin haikalin gumakan Ashtarot. Suka kafa gawarsa a kan katanga Bet-Shan.
11 Kane jo-Jabesh Gilead nowinjo gima jo-Filistia osetimo ni Saulo,
Sa’ad da mutanen Yabesh Gileyad suka sami labarin abin da Filistiyawa suka yi wa Shawulu.
12 thuondigi duto nowuok mowuotho otieno duto ka gidhi Beth Shan. Negigonyo ringre Saulo gi yawuote e kor ohinga mar Beth Shan ma negikelogi Jabesh, kuma ne giwangʼogie.
Sai dukan jarumawansu suka tashi cikin dare suka tafi Bet-Shan suka saukar da gawar Shawulu da na’ya’yansa daga kan katangan Bet-Shan suka tafi Yabesh inda suka ƙone su.
13 Eka negikawo chokegi ma giyiko e tiend yath moro man Jabesh, kendo negitweyo chiemo kuom ndalo abiriyo.
Sai suka kwashi ƙasusuwansu suka binne a gindin itace tsamiya a Yabesh, suka kuma yi azumi kwana bakwai.

< 1 Samuel 31 >