< 1 Samuel 14 >

1 Chiengʼ moro achiel Jonathan wuod Saulo nowachone wuowi mane tingʼone gige lweny niya, “Bi mondo wadhi loka cha e kambi mar jo-Filistia.” To ne ok onyiso wuon-gi.
Wata rana Yonatan ɗan Shawulu ya ce wa saurayin da yake ɗaukar masa makamai, “Zo mu tafi wajen sansanin Filistiyawa a wancan hayi.” Amma bai gaya wa mahaifinsa ba.
2 Noyudo Saulo ojot oko mar Gibea e tiend yadh moro man-gi olemo mongʼinore e Migron. Ji madirom mia auchiel ne ni kode kuno,
Shawulu kuwa na zaune a gindin itacen rumman a bayan garin Gibeya a Migron. Tare da shi akwai mutum wajen ɗari shida.
3 achiel kuom joma ne en godo kuno ne en Ahija mane orwako law mayom mar dolo miluongo ni efod. Ne en wuod owadgi Ikabod miluongo ni Ahitub wuod Finehas, ma wuod Eli, jadolo mar Jehova Nyasaye modak Shilo. Ne onge ngʼama ongʼeyo ni Jonathan ne osewuok.
A cikinsu akwai Ahiya sanye da efod. Shi yaron Ikabod ɗan’uwan Ahitub ne, ɗan Finehas, ɗan Eli, firist na Ubangiji a Shilo. Ba wanda ya san cewa Yonatan ya tafi wani wuri.
4 E dire koni gi kocha kuma ne Jonathan dwa ngʼado eka ochop e kambi jo-Filistia ne nitie geng got miluongo ni Bozez, to komachielo ne iluongo ni Sene.
A kowane gefe na mashigin da Yonatan ya so yă bi zuwa wurin Filistiyawa, akwai hawa mai tsawo, ana kira ɗaya Bozez, ɗayan kuma ana kira Senet.
5 Geng got achiel ne ni yo nyandwat mane omanyore gi Mikmash, to machielo ne ni yo milambo momanyore gi Geba.
Hawan da yake arewa yana fuskantar Mikmash, wanda yake kudu kuma yana fuskantar Geba.
6 Jonathan ne owacho ne wuowi matingʼo gige lwenje niya, “Bi mondo waidh wadhi e kambi joma ok oter nyangugi. Kamoro dipo ka Jehova Nyasaye nyalo tiyo kodwa. Onge gima nyalo tamo Jehova Nyasaye reso kata ka gin ji mangʼeny kata ka gin ji manok.”
Yonatan ya ce wa saurayin mai ɗaukan makamai, “Zo mu haye zuwa mashigin mutane marasa kaciyan nan, wataƙila Ubangiji zai yi aiki a madadinmu. Ba abin da zai iya hana Ubangiji yin aikin ceto ta wurin mutane masu yawa, ko ta wurin mutane kaɗan.”
7 Jatingʼ gige lwenje nodwoke niya, “Tim atima gima ni e chunyi nikech an chunya gi pacha ni kodi.”
Mai ɗaukan makaman ya ce, “Ka yi duk abin da yake zuciyarka. Ci gaba, ina tare da kai gaba da baya.”
8 Jonathan nowachone niya, “Koro bi, wangʼad wadhi irgi mondo omi ginewa.
Yonatan ya ce, “To, zo mu haye zuwa wajen mutanen, mu sa su gan mu.
9 Ka giwachonwa ni, ‘Rituru kanyo nyaka wabi iru,’ to wabiro chungʼ achungʼa kama wantie kendo ok wanadhi irgi.
In suka ce mana, ‘Ku tsaya nan har mu zo wurinku,’ za mu dakata inda muke, ba za mu haura wajensu ba.
10 To kagiwacho ni, ‘Biuru irwa,’ to wabiro idho malo, nikech mano biro bedonwa ranyisi ni Jehova Nyasaye oseketogi e lwetwa.”
Amma in suka ce mana, ‘Ku haura wurinmu,’ to, sai mu haura, wannan zai zama mana alama cewa Ubangiji ya bashe su a hannunmu.”
11 Omiyo giduto ji ariyogo ne giwuok e lela mondo jo-Filistia manie kambigi onegi. Eka jo-Filistia nowacho niya, “Neuru! Jo-Hibrania mol kawuok ae buche mane gipondoe.”
Sai suka nuna kansu a sansanin Filistiyawa. Sai Filistiyawa suka ce, “Ku duba ga Ibraniyawa suna fitowa daga cikin ramummuka inda suka ɓuya.”
12 Eka ji duto mane ni e kambi nokok ni Jonathan gi jatingʼne gi lwenje niya, “Biuru irwa mondo une gima wabiro timonu.” Omiyo Jonathan nowacho ni jatingʼ gi lwenje niya, “Idh iluwa Jehova Nyasaye oseketogi e lwet jo-Israel.”
Mutanen da suke sansanin suka kira Yonatan da mai ɗaukan makamansa da babbar murya suka ce, “Ku hauro wajenmu, mu kuwa za mu koya muku hankali.” Sai Yonatan ya ce wa mai ɗaukan makamansa, “Biyo ni, gama Ubangiji ya bashe su a hannun Isra’ila.”
13 Jonathan ne idho got kokonyore gi lwetene gi tiendene, to jatingʼ gige lwenje luwo bangʼe. Jo-Filistia nopodho e nyim Jonathan, ka jatingʼ gige lwenje luwo bangʼe kendo negogi.
Sai Yonatan ya hau dutsen da rarrafe, mai ɗaukan makamansa kuwa yana biye. Yonatan ya yi ta fyaɗa Filistiyawa da ƙasa, mai ɗaukan makamansa kuma ya yi ta karkashe su.
14 E kedo mokwongono Jonathan kaachiel gi jatingʼ gige lwenjene nonego ji piero ariyo e alwora mar nus heka.
A wannan karo na farko Yonatan da mai ɗaukan makamansa suka kashe mutum wajen ashirin a wani fili mai fāɗi rabin kadada.
15 Bwok maduongʼ nomako jolweny mane ni e kambi gi mago mane ni e paw lweny, kata mana mago mane ni e kambi matindo tindo kendo piny duto noyiengni. Ne en kihondko moor gi Nyasaye.
Sai tsoro ya kama dukan sojojin Filistiyawa, waɗanda suke cikin sansanin da waɗanda suke fili, har da waɗanda suke waje, da kuma waɗanda suke kai hari, ƙasa ta girgiza. Allah ne ya kawo wannan rikicewa.
16 Jorito mag Saulo mane ni Gibea ei Benjamin noneno ka jolweny jo-Filistia ringo koni gi koni.
Masu gadin Shawulu a Gebiya da take a Benyamin suka duba sai ga rundunar Filistiyawa a warwatsewa ko’ina.
17 Saulo nonyiso joma ne ni kode niya kwanreuru mondo une ni ngʼatno mosewuok e dierwa ka, kane gisetimo kamano negiyudo ni en Jonathan gi jatingʼ gige lwenje ema onge kanyo.
Sai Shawulu ya ce wa mutanen da suke tare da shi, “Ku ƙidaya mayaƙa ku ga wane ne ba ya nan.” Da suka ƙirga sai suka tarar Yonatan da mai ɗaukan makamansa ba sa nan.
18 Saulo nowachone Ahija ni kel Sandug Muma mar Nyasaye mane jo-Israel nigo e kindeno.
Shawulu ya ce wa Ahiya, “Kawo akwatin alkawarin Allah.” (A lokacin akwatin alkawarin yana tare da Isra’ilawa.)
19 Kane Saulo pod wuoyo gi jadolo, to mahu mane ni e kambi jo-Filistia ne medore ameda. Omiyo Saulo nowachone jadolo niya, “Gol lweti ewi Sandug Muma.”
Yayinda Shawulu yake magana da firist kuwa, harguwa ya yi ta ƙaruwa a sansanin Filistiyawa. Sai Shawulu ya ce wa firist, “Janye hannunka.”
20 Eka Saulo gi joge nochokore mi gidhi e lweny. Negiyudo ka jo-Filistia pachgi ok ti, kendo gingʼadore gi ligangla kendgi giwegi.
Sa’an nan Shawulu da dukan mutanensa suka taru suka tafi yaƙi. Suka tarar Filistiyawa sun ruɗe suna yaƙi da juna da takubansu.
21 Jo-Hibrania mane oyudo konyo jo-Filistia kedo mane ni kodgi e kambi, nodok ir jo-Israel mane nigi Saulo gi Jonathan.
Ibraniyawan da suke tare da Filistiyawa a dā, waɗanda suka bi Filistiyawan zuwa sansanin yaƙinsu, suka juya, suka goyi bayan Shawulu da Yonatan sa’ad da yaƙin ya taso.
22 Kane jo-Israel duto mane oyudo opondo e piny gode man Efraim owinjo ni jo-Filistia ringo, negidonjo e lweny kendo ne gilawogi matek.
Sa’ad da dukan Isra’ilawan da suka ɓuya a duwatsu a ƙasar Efraim suka ji labari cewa Filistiyawa suna gudu, sai suka fito suka fafare su.
23 Omiyo Jehova Nyasaye ne oreso jo-Israel chiengʼno, eka lweny nosudo mokadho Beth Aven.
Haka Ubangiji ya kuɓutar da Isra’ila a wannan rana. Yaƙin kuwa ya ci gaba har gaba da Bet-Awen.
24 Koro jo-Israel ne ool ahinya odiechiengno, nikech Saulo ne oketogi ma gikwongʼore ka owacho niya, “Okwongʼ ngʼato angʼata machiemo ka piny pok oyuso, kapok achulo kuor ni wasika!” Omiyo onge ngʼama nobilo chiemo.
A wannan rana, Isra’ilawa suka sha wahala ƙwarai domin Shawulu ya sa mutane suka yi rantsuwa cewa, “La’ananne ne mutumin da ya ci abinci kafin fāɗuwar rana, kafin in ɗauki fansa a kan abokan gābana.” Don haka ba mutumin da ya ɗanɗana abinci.
25 To jolweny duto ne odonjo ei bungu to ne nitie mor kich piny.
Dukan rundunar ta shiga kurmi, sai ga zuma a ƙasa.
26 Kane gidhi e bungu negineno mor kich ka chwer piny, to kata kamano onge ngʼama ne otero lwete mondo otere e dhoge, nikech negiluoro kwongʼ.
Da suka shiga ciki kurmin, suka ga zuma tana zubowa, duk da haka ba wanda ya sa yatsansa ya lasa saboda tsoron rantsuwar da suka yi.
27 Jonathan to ne ok owinjo ni wuon ne ose kwero ji gi kwongʼ, omiyo nochwowo pedni mar kich gi luth mane ni e lwete. Notingʼo lwete malo motero mor kich e dhoge mi chunye ne odwogo.
Yonatan bai san cewa mahaifinsa ya sa mutane suka yi rantsuwa ba. Sai ya sa gindin sandan da yake hannunsa a saƙar zuma, ya kai bakinsa. Nan da nan sai ya ji ƙarfin jiki ya zo masa.
28 Eka achiel kuom jolweny nowachone niya, “Wuoru nokwero jolweny matek gi kwongʼ kowacho ni, ‘Okwongʼ ngʼama ochamo chiemo kawuono! Mano ema omiyo ji ool.’”
Sai wani soja ya gaya masa cewa, “Mahaifinka ya sa kowa ya yi rantsuwa cewa, ‘La’ananne ne mutumin da ya ci abinci kafin fāɗuwar rana!’ Shi ya sa duk sojojin ba su da ƙarfi.”
29 Jonathan nowacho niya, “Wuora osekelo chandruok ne piny. Ne kaka koro Awinjo maber bangʼ bilo mor kich matin.
Yonatan ya ce, “Mahaifina ya jefa ƙasar cikin matsala. Duba yadda na ji ƙarfin jiki sa’ad da na ɗanɗana wannan’yar zuma mana.
30 Dine obedo maber manade ka dine ji ochamo gik mamoko moyaki kuom wasigu kawuono. Donge dine wanego jo-Filistia mangʼeny?”
Da yaya zai kasance ke nan da a ce an bar sojoji suka ci abincin da suka ƙwace daga abokan gābansu? Ai, da gawawwakin Filistiyawan da aka kashe sun fi haka.”
31 E odiechiengno, bangʼ ka jo-Israel noseloyo jo-Filistia ne gilawogi koa Mikmash nyaka Aijalon kendo ne giol ahinya.
A ranan nan Isra’ilawa suka yi ta kashe Filistiyawa daga Mikmash har zuwa Aiyalon. Bayan haka gajiya ta kama su sosai saboda yunwa.
32 Negimuomore kuom gik moyaki, mine gikawo rombe, dhok, gi nyiroye, negiketogi piny migi yangʼogi kendo chamogi ka gitimo remo.
Sai suka yi warwason ganima, suka kwashe tumaki, da shanu, da maruƙa, suka yayyanka su, suka ci naman ɗanye.
33 Eka ngʼato nowachone Saulo niya, “Neye kaka ji timo richo ni Jehova Nyasaye ka gichamo ringʼo motimo remo.” Eka nowacho niya, “Useketho yie. Ngʼielnauru kidi maduongʼno ukel ka.”
Sai wani mutum ya ce wa Shawulu, “Duba, ga mutane suna zunubi ga Ubangiji, suna cin nama da jini.” Shawulu ya ce, “Kun ci amana. Ku mirgino babban dutse zuwa wurina nan da nan.”
34 Eka nowacho niya, “Dhiuru ir oganda kendo unyisgi ni, ‘Ngʼato ka ngʼato kuomu mondo okelna dhogene kod rombege, kendo oneg-gi ka mi uchamgi. Kik utim richo ne Jehova Nyasaye kuom chamo ringʼo motimo remo.’” Omiyo ngʼato ka ngʼato ne okelo rwadhe otienono mine giyangʼogi kanyo.
Sa’an nan ya ce, “Ku tafi ku faɗa wa jama’a duka, su kawo shanu da tumaki a nan, su yayyanka, su ci a nan, don kada su yi wa Ubangiji zunubi da cin nama ɗanye.” Haka nan kowa ya kawo saniyarsa a daren, ya yanka a can.
35 Eka Saulo nogero kendo mar misango ne Jehova Nyasaye, mano e chiengʼ mokwongo mane otime ma.
Sa’an nan Shawulu ya gina wa Ubangiji bagade. Wannan ne bagade na farkon da ya gina.
36 Saulo nowacho niya, “Wadhiuru mwalo mondo walaw jo-Filistia gotieno, mondo watiekgi nyaka kogwen kendo moro amora kuomgi kik dongʼ kangima.” Negidwoko niya, “Tim gima ineno ni berni.” To jadolo nowacho niya, “Wapenjuru Nyasaye wach mondi.”
Shawulu ya ce, “Mu bi gangara mu fafare Filistiyawa da dare mu washe su har gari yă waye, mu kuma karkashe kowannensu, kada mu bar wani da rai.” Suka ce, “Ka yi duk abin da ka ga ya fi maka kyau.” Amma firist ya ce, “Bari mu nemi nufin Allah tukuna.”
37 Omiyo Saulo nopenjo Nyasaye niya, “Bende anyalo lawo jo-Filistia? Ibiro ketogi e lwet jo-Israel koso?” To Nyasaye ne ok odwoke chiengʼno.
Saboda haka Shawulu ya tambayi Allah ya ce, “Mu bi bayan Filistiyawa? Za ka bashe su a hannun Isra’ila?” Amma Allah bai ba shi amsa a ranar ba.
38 Saulo nowacho niya, “Biuru ka, un duto ma un jotelo mag jolweny, mondo wayud ni richo mane mosetim kawuono.
Saboda haka Shawulu ya ce, “Ku zo nan dukanku shugabannin rundunoni, mu bincika mu san zunubin da ya kawo rashin amsan nan yau.
39 Adieri gi nying Jehova Nyasaye ma reso Israel, kata ka en wuoda Jonathan ema wachni omako to nyaka otho.” To onge ngʼat machielo mane owuoyo.
Muddin Ubangiji wanda ya ceci Isra’ila yana raye, ko da ɗana Yonatan ne ya yi zunubin, dole yă mutu.” Amma ba ko ɗaya daga cikinsu da ya ce uffam.
40 Saulo nowachone jo-Israel duto niya, “Un chungʼuru konchiel ka an kod Jonathan wuoda to wachungʼ bathe komachielo.” Ji nodwoko niya, “Tim gima ineno ni berni.”
Sai Shawulu ya ce wa dukan Isra’ilawa, “Ku tsaya a can, ni kuma da Yonatan ɗana mu tsaya a nan.” Mutanen suka ce, “Ka yi abin da ya fi maka kyau.”
41 Bangʼe Saulo nolamo Jehova Nyasaye ma Nyasach Israel niya, “En angʼo momiyo pod ok idwoko jatichni kawuono? Ka dipo ni iyudo ketho moro kuoma kata kuom wuoda Jonathan, to chiw ombulu miluongo ni Urim, to ka dipo ni jo-Israel ema oketho, ni chiw ombulu miluongo ni Thumim.” Omiyo Saulo gi Jonathan ema noyier gi ombulu, to jo-Israel nowe.
Sa’an nan Shawulu ya yi addu’a ga Ubangiji, Allah na Isra’ila ya ce, “Me ya sa ba ka amsa mini addu’ata a yau ba? Idan wannan laifina ne, ko kuwa na ɗana, Yonatan, ka nuna mana ta wurin Urim, amma idan laifin mutanen ne ka amsa ta wurin Tummim.” Ba a sami mutane da laifi ba, amma ƙuri’a ta fāɗa a kan Yonatan da Shawulu.
42 Saulo nowacho niya, “Gouru ombulu e kinda gi Jonathan wuoda.” Mi ombulu nolwar kuom Jonathan.
Shawulu ya ce, “Ku jefa ƙuri’a tsakanina da ɗana Yonatan.” Sai ƙuri’ar ta fāɗa a kan Yonatan.
43 Eka Saulo nowacho ni Jonathan niya, “Wachna gima isetimo.” Jonathan nowachone niya, “Ne abilo mor kich matin mane ni e dho ludha. Koro ochuno ni nyaka atho?”
Sai Shawulu ya ce wa Yonatan, “Gaya mini mene ne ka yi.” Yonatan ya ce masa, “Na ɗanɗana zuma kaɗan daga gindin sandanta. Yanzu kuwa dole in mutu!”
44 Saulo nowacho niya, “Nyasaye mondo okweda, ka ok itho in Jonathan.”
Shawulu ya ce, “Bari hukunci mai tsanani na Allah yă kasance a kaina, in ba ka mutu ba, Yonatan.”
45 To ji nowachone Saulo niya, “Bende Jonathan ditho to en ema osekelo konyruok maduongʼ kama e Israel? Ok nyalre! Akwongʼora gi nying Jehova Nyasaye mangima ni kata yie wiye achiel ok nolwar piny nikech Jehova Nyasaye ema okonye timo ma.” Kamano ji noreso Jonathan kendo ne ok onege.
Amma mutane suka ce wa Shawulu, “A ce Yonatan yă mutu bayan shi ya kawo babban nasara a Isra’ila? Faufau, muddin Ubangiji yana raye, ko gashin kansa ɗaya ba zai fāɗi a ƙasa ba, gama abin da ya yi yau, Allah ne yana tare da shi.” Ta haka mutane suka ceci Yonatan daga mutuwa.
46 Eka Saulo noweyo lawo jo-Filistia mine gidok thurgi.
Sai Shawulu ya daina bin Filistiyawa, suka koma ƙasarsu.
47 Bangʼ ka Saulo nosekawo loch e piny Israel, nokedo gi wasikgi koni gi koni kaka jo-Moab, jo-Amon, jo-Edom, gi ruodhi mag Zoba to gi jo-Filistia. Kamoro amora mane odhiye ne osandogi.
Bayan Shawulu ya hau karagar mulkin Isra’ila, ya yi yaƙi da abokan gābansu ta kowane gefe. Mowabawa, Ammonawa, mutanen Edom, sarakunan Zoba, da kuma Filistiyawa. Duk wurin da ya juya, ya hore su.
48 Nokedo gi chir moloyo jo-Amalek, moreso jo-Israel oa e lwet joma nosebet ka yako gigegi.
Ya yi jaruntaka sosai, ya ci Amalekawa da yaƙi, ya kuma ceci Isra’ila daga hannuwan waɗanda suka ƙwace musu kaya.
49 Yawuot Saulo ne gin Jonathan, Ishvi, gi Malki-Shua. Nying nyare maduongʼ ne en Merab to nyako ma chogo ne nyinge Mikal.
’Ya’yan Shawulu maza su ne, Yonatan, Ishbi, da Malki-Shuwa. Sunan babban’yarsa ita ce Merab, ƙaramar kuma Mikal.
50 Chiege ne nyinge Ahinoam nyar Ahimaz. Jatend jolweny ne Abner wuod Ner, Ner ne en owadgi wuon Saulo.
Sunan matarsa kuwa Ahinowam,’yar Ahimawaz. Sunan shugaban ƙungiyar sojan Shawulu kuwa Abner ne ɗan Ner, shi Ner kuwa ɗan’uwan mahaifin Shawulu ne.
51 Wuon Saulo ma Kish gi wuon Abner ma wuon Ner ne yawuot Abiel.
Mahaifin Shawulu, Kish da kuma Ner mahaifin Abner,’ya’yan Abiyel ne.
52 E ndalo duto mag Saulo ne nitie lweny malit ahinya e kinde gi jo-Filistia, kendo kinde ma Saulo noneno ngʼat maratego kata mathuon to ne okawe mondo obed jalwenje.
Dukan kwanakin Shawulu sun kasance na yaƙe-yaƙe da Filistiyawa ne. Duk lokacin da Shawulu ya ga ƙaƙƙarfan mutum ko jarumi, sai yă ɗauke shi aikin sojansa.

< 1 Samuel 14 >