< 1 Samuel 12 >

1 Samuel nowachone jo-Israel duto niya, “Asewinjo gik moko duto ma usewachona kendo koro asemiyou ruoth.
Sama’ila ya ce wa Isra’ilawa duka, “Na saurari abubuwan da kuka faɗa mini, na kuma naɗa muku sarki.
2 Koro un kod ruoth kaka jatendu. Anto aseti ma wiya oti lwar, kendo yawuota un-go ka. Asebedo jatendu chakre tin-na nyaka sani.
Yanzu kuna da sarki a matsayin shugaba, ni kuwa na tsufa har da furfura, yarana maza kuma suna tare da ku. Na yi shugabancinku tun ina yaro.
3 Eri achungʼ ka. Hulieuru e nyim Jehova Nyasaye kod ngʼate mowir ketho ma asetimo. Rwadh ngʼa masekawo? Punda ngʼa masekawo? Ngʼatno ma asethiro? Asekawo asoya koa kuom ngʼa mondo odin wangʼa? Ka dipo ni asetimo achiel kuom gigi, to aikora mar loso.”
Ga ni a gabanku. Idan na yi wani abin da ba daidai ba sai ku faɗa a gaban Ubangiji, da gaban sarkin da ya keɓe. Ko na taɓa ƙwace saniya ko jakin wani? Ko na taɓa cuce wani, ko in danne hakkinsa? Ko na taɓa cin hanci daga hannun ɗayanku? Idan na taɓa yi ɗaya daga cikin waɗannan, sai ku faɗa mini, zan kuwa mayar masa.”
4 Negidwoko niya, “Pok iwuondowa kata thirowa. Bende pok ikawo gimoro amora moa e lwet ngʼato.”
Suka ce, “Ba ka cuci ko danne hakkin kowa ba, ba ka ƙwace kome daga hannun kowa ba.”
5 Samuel nowachonegi niya, “Jehova Nyasaye en janeno kuomu, kendo ngʼate mowir bende obedo janeno kawuononi, ni ok useyudo gimoro e lweta.” Negiwacho niya, “Adier, en janeno.”
Sama’ila ya ce musu, “Ubangiji yă zama shaida a kanku, shafaffensa kuma yă zama shaida a wannan rana cewa ba ku same ni da wani laifin kome ba.” Suka ce, “I, shi ne shaida.”
6 Eka Samuel nowachone ji niya, “Jehova Nyasaye ema ne oyiero Musa gi Harun kendo nogolo kwereu koa e piny Misri.
Sa’an nan Sama’ila ya ce wa mutane, Ubangiji ne ya naɗa Musa da Haruna suka fitar da kakanninku daga Masar.
7 Koro sani, chungʼuru ka, mondo anyisu ratiro kendo aparnu e nyim Jehova Nyasaye timbe duto makare mane otimonu kaachiel gi wuoneu.
Yanzu ku tsaya nan zan yi fito-na-fito da ku da shaida a gaban Ubangiji kan dukan ayyuka masu alherin da Ubangiji ya aikata saboda ku da kakanninku.
8 “Kane Jakobo odonjo e piny Misri, ne giywakne Jehova Nyasaye mondo okonygi, kendo Jehova Nyasaye ne ooro Musa gi Harun, mane ogolo kwereu owuok oa Misri mi oketogi kama gidakieni.
Bayan da Yaƙub da’ya’yansa suka shiga Masar suka yi kukan neman taimako daga Ubangiji, Ubangiji kuwa ya aika musu da Musa da Haruna. Su ne suka kawo kakanni-kakanninku daga Masar suka zauna a nan.
9 “To wigi nowil gi Jehova Nyasaye ma Nyasachgi; omiyo nojwangʼogi e lwet Sisera, jatend lweny mar Hazor, kendo e lwet jo-Filistia gi ruodh Moab mane okedo kodgi.
Amma suka manta da Ubangiji Allahnsu, shi kuma ya bashe su a hannun Sisera shugaban rundunar Hazor da kuma hannun Filistiyawa da sarkin Mowab wanda suka yi yaƙi da su.
10 Ne giywakne Jehova Nyasaye kagiwacho niya, ‘Wasetimo richo, waseweyo Jehova Nyasaye mi watiyo ne nyiseche mag Baal gi Ashtoreth. To koro sani reswa e lwet wasikwa mi wanatini.’
Suka yi kuka a gaban Ubangiji suka ce, “Mun yi zunubi mun bar Ubangiji, muka bauta wa Ba’al da Ashtarot. Amma ka cece mu yanzu daga hannun abokan gābanmu, mu kuwa za mu bauta maka.”
11 Eka Jehova Nyasaye ne ooro Jerub-Baal (ma bende iluongo ni Gideon), Barak (ma bende iluongo ni Bedan), Jeftha gi Samuel, kendo ne oresou kuom wasiku mane omonjou koa koni gi koni, momiyo udak gi kwe.
Sai Ubangiji ya aiki Yerub-Ba’al da Bedan da Yefta da Sama’ila, ya cece ku daga hannun abokan gābanku a kowane gefe domin ku sami cikakken zaman lafiya.
12 “To kane uneno ka Nahash ruodh jo-Amon dwaro monjou, ne uwachona ni, ‘Nyaka wabed gi ruoth ma ritowa,’ kata obedo ni Jehova Nyasaye ma Nyasachu ne en ruodhu.
Amma da kuka ga Nahash sarkin Ammonawa yana matsowa yă yaƙe, sai kuka ce mini, “Sam, muna so sarki yă shugabance mu.” Ko da yake Ubangiji Allahnku ne yake mulkinku.
13 Koro neuru ma e ruoth ma useyiero, mane ukwayo; omiyo Jehova Nyasaye oseketo ruoth mondo oritu.
Yanzu ga sarkinku da kuka zaɓa wanda kuka nema, ga shi Ubangiji ya naɗa muku sarki.
14 Ka umiyo Jehova Nyasaye luor kendo kutiyone, ka uwinjo chikne kendo ok ungʼanyone chikene, un kaachiel gi ruodhu ma ritou mi uluwo Jehova Nyasaye ma Nyasachu, to mano ber.
In kuka ji tsoron Ubangiji, kuka bauta masa, kuka yi masa biyayya, ba ku kuwa ƙi bin umarninsa ba, in kuma ku da sarkin da yake mulkinku kun bi Ubangiji Allahnku, to, za ku zauna lafiya.
15 To ka utamoru winjo Jehova Nyasaye, mi ungʼanyone chikene, to enokumu kaka ne okumo kwereu.
Amma in ba ku yi biyayya ga Ubangiji ba, in kuma kuka ƙi bin umarnansa, fushinsa zai zauna a kanku.
16 “Koro sani chungʼuru kar tiendu mondo une hono maduongʼ ma Jehova Nyasaye timo mana ka uneno!
Yanzu ku tsaya tsit ku ga abin da Ubangiji ke dab da yi a gabanku.
17 Donge sani en ndalo mikayoe ngano? Abiro luongo Jehova Nyasaye mondo okel polo mamor gi koth. Eka ubiro ngʼeyo ni usetimo marach e wangʼ Jehova Nyasaye kuom kwayou mane upenjogo ruoth.”
Ba lokacin yankan alkama ke nan ba? Zan roƙi Ubangiji yă aiko da tsawa da ruwan sama, za ku kuwa gane wace irin mugunta kuka yi a gaban Ubangiji sa’ad da kuka roƙa a ba ku sarki.
18 Eka Samuel noluongo Jehova Nyasaye, kendo mana gi odiechiengʼno Jehova Nyasaye nokelo mor polo gi koth. Omiyo ji duto nochungʼ ka luoro omakogi e nyim Jehova Nyasaye kod Samuel.
Sai Sama’ila ya roƙi Ubangiji, a ranar kuwa Ubangiji ya aiko da tsawa da ruwan sama. Dukan mutane suka ji tsoron Ubangiji da kuma Sama’ila.
19 Eka ji duto nowachone Samuel niya, “Lam Jehova Nyasaye ma Nyasachi ni jotichni mondo kik watho, nimar wasemedo ewi richowa mamoko tim marach mar kwayo mondo miwa ruoth.”
Dukan mutane suka ce wa Sama’ila, “Ka yi addu’a ga Ubangiji Allahnka saboda bayinka, domin kada mu mutu, gama mun ƙara wa kanmu zunubi da muka roƙa a yi mana sarki.”
20 Samuel nodwokogi niya, “Kik ubed maluor. Kata obedo ni usetimo tim marachni, koro kik ulokru uwe Jehova Nyasaye, to tineuru gi chunyu duto.
Sama’ila ya ce, “Kada ku ji tsoro.” Kun yi waɗannan mugunta duk da haka kada ku bar bin Ubangiji, amma ku bauta wa Ubangiji da dukan zuciyarku.
21 Kik ulokru uluw nyiseche manono. Ok ginyal konyou, bende ok ginyal resou nikech gin gik manono.
Kada ku bi alloli marasa amfani. Ba za su iya yi muku kome nagari ba, ba kuwa za su iya cece ku ba, gama ba su da amfani.
22 Nikech nyinge maduongʼ, Jehova Nyasaye ok nojwangʼ joge, nikech Jehova Nyasaye ne mor mar timou joge owuon.
Saboda suna mai girma da Ubangiji yake da shi, ba zai taɓa ƙin mutanensa ba. Gama Ubangiji ya ji daɗi da ya yi ku mutanensa.
23 Kata kamano, anto ok anyal ketho ni Jehova Nyasaye kuom weyo ma ok alemonu. To abiro puonjou yo maber kendo makare.
Ni kam ba zai taɓa yiwu in yi wa Ubangiji zunubi ta wurin ƙin yin addu’a dominku ba. Zan koya muku hanyar da tana da kyau da ta kuma cancanta.
24 Un to nyaka une ni uluoru Jehova Nyasaye, kendo utine gi adieri gi chunyu duto; parieuru gigo madongo mosetimonu.
Amma ku amince za ku ji tsoron Ubangiji, ku bauta masa da aniya da dukan zuciyarku, kuna da manyan abubuwan da ya yi muku.
25 To ka usiko ka utimo marach, to un kaachiel gi ruodhu ibiro tieku.”
Amma in kuka duƙufa cikin aikin mugunta da ku da sarkinku za a hallaka ku.

< 1 Samuel 12 >