< Zefanias 1 >

1 HERRENS ord, som kom til Zefanias, en Søn af Kusji, en Søn af Gedalja, en Søn af Amarja, en Søn af Ezekias, i de Dage da Josias, Amons Søn, var Konge i Juda.
Domin mai bi da kaɗe-kaɗe. A kan kayan kiɗi masu tsirkiyata. Maganar Ubangiji da ta zo wa Zefaniya ɗan Kushi, ɗan Gedaliya, ɗan Amariya, ɗan Hezekiya, a zamanin Yosiya ɗan Amon sarkin Yahuda.
2 Jeg bortriver, bortriver alt fra Jorden, lyder det fra HERREN;
“Zan hallaka kome a fuskar duniya,” in ji Ubangiji.
3 jeg bortriver Folk og Fæ, jeg bortriver Himlens Fugle og Havets Fisk. Gudløse bringer jeg til Fald, og Syndere rydder jeg, bort fra Jorden, lyder det fra HERREN.
“Zan hallaka mutane da dabbobi; zan kuma hallaka tsuntsayen sama da kifayen teku, da gumakan da suke sa mugaye su yi tuntuɓe.” “Sa’ad da zan kawar da mutum daga fuskar duniya,” in ji Ubangiji.
4 Jeg udrækker Hånden mod Juda og alle Jerusalems Borgere. Jeg fjerner den sidste Ba'al fra dette Sted og Afgudspræsternes Navn med Præsterne
“Zan miƙa hannuna gāba da Yahuda da kuma dukan mazaunan Urushalima. Zan datse raguwar Ba’al daga wannan wuri, da sunayen firistocin gumaka da na marasa sanin Allah,
5 og dem, som på Tagene tilbeder Himlens Hær, og dem, som tilbeder HERREN og sværger til bam, men også sværger ved Milkom,
waɗanda suka rusuna a kan rufin ɗaki don su yi sujada ga rundunar taurari. Waɗanda suka rusuna suka kuma yi rantsuwa da sunan Ubangiji suke kuma rantsuwa da sunan Molek.
6 og dem, som veg bort fra HERREN, ej søger, ej rådspørger HERREN.
Waɗanda suka juya daga bin Ubangiji, ba sa kuma neman Ubangiji ko su nemi nufinsa.”
7 Stille for den Herre HERREN! Thi hans Dag er nær; thi HERREN har et Offer rede, han har helliget de budne.
Ku yi shiru a gaban Ubangiji Mai Iko Duka, gama ranar Ubangiji ta yi kusa. Ubangiji ya shirya hadaya; ya kuma tsarkake waɗanda ya gayyato.
8 Og på HERRENs Offerdag skal det ske: Da vil jeg hjemsøge Fyrsterne og Kongens Sønner og alle dem, som er klædt i udenlandsk Dragt.
“A ranar hadayar Ubangiji zan hukunta sarakuna da kuma’ya’yan sarakuna da duk waɗanda suke sanye da rigunan ƙasashen waje.
9 Den Dag hjemsøget jeg alle, som hopper over Tærsklen, som fylder deresHerresHus med Vold og Svig.
A wannan rana zan hukunta dukan waɗanda suke kauce taka madogarar ƙofa, waɗanda suke cika haikalin allolinsu da rikici da ruɗu.
10 Den Dag skal det ske, så lyder det fra HERREN: Hør Skrig fra Fiskeporten og Jamren fra den nye Bydel. fra Højene et vældigt Brag!
“A wannan rana,” in ji Ubangiji, “Za a ji kuka daga Ƙofar Kifi, kururuwa daga Sabon Mazauni, da kuma amo mai ƙarfi daga tuddai.
11 Beboerne i Morteren jamrer, thi slettet er alt Kræmmerfolket, udryddet enhver, som vejer Sølv.
Ku yi kururuwa, ku da kuke zaune a yankin kasuwa; za a hallaka dukan’yan kasuwanku, dukan waɗanda suke kasuwanci da azurfa za su lalace.
12 Til den Tid skal det ske: Jeg ransager Jerusalem med Lygter og hjemsøger Mændene der, som ligger i Ro på deres Bærme, som siger i deres Hjerte: "HERREN gør hverken godt eller ondt."
A wannan lokaci zan bincike Urushalima da fitilu in kuma hukunta waɗanda ba su kula ba, waɗanda suke kamar ruwan inabin da aka bar a ƙasan tukunya, waɗanda suke tsammani, ‘Ubangiji ba zai yi kome ba nagari ko mummuna.’
13 Deres Gods skal gøres til Bytte, deres Huse skal ødelægges. De skal vel bygge Huse, men ej bo deri, vel plante Vingårde, men Vinen skal de ikke drikke.
Za a washe dukiyarsu, a rurrushe gidajensu. Za su gina gidaje amma ba za su zauna a ciki ba; za su shuka inabi amma ba za su sha ruwansa ba.”
14 Nær er HERRENs Dag, den store, den er nær og kommer hastigt. Hør, HERRENs Dag, den bitre! Da udstøder Helten Skrig.
Babbar ranar Ubangiji ta yi kusa, ta yi kusa kuma tana zuwa da sauri. Ku saurara! Kukan ranar Ubangiji za tă yi zafi, za a ji kururuwan jarumi a can.
15 Den Dag er en Vredens Dag, en Trængselens og Nødens Dag, en Ødelæggelsens og Ødets Dag, en Mørkets og Mulmets Dag, en Skyernes og Tågens Dag,
Ranan nan za tă zama ranar fushi, rana ce ta baƙin ciki da azaba, rana ce ta tashin hankali da lalacewa, ranar duhu baƙi ƙirin, ranar gizagizai da baƙin duhu,
16 en Hornets og Krigsskrigets Dag imod de faste Stæder og imod de knejsende Tinder.
rana ce ta busa ƙaho da kururuwar yaƙi gāba da birane masu mafaka, da kuma kusurwar hasumiyoyi.
17 Over Menneskene bringer jeg Trængsel; som blinde vanker de om, fordi de synded mod HERREN. Deres Blod øses ud som Støv, deres Livssaft ligesom Skarn.
“Zan kawo baƙin ciki a kan mutane za su kuma yi tafiya kamar makafi, domin sun yi wa Ubangiji zunubi. Za a zubar da jininsu kamar ƙura kayan cikinsu kuma kamar najasa.
18 Hverken deres Sølv eller Guld evner at frelse dem på HERRENs Vredes Dag, når hele Jorden fortæres af hans Nidkærheds Ild; thi Undergang, ja brat Tilintetgørelse bringer jeg over alle, som bor på Jorden.
Azurfarsu ko zinariyarsu ba za su iya cetonsu ba a ranar fushin Ubangiji.” A cikin zafin kishinsa za a hallaka dukan duniya gama zai kawo ƙarshen dukan mazaunan duniya nan da nan.

< Zefanias 1 >